< Ayyukan Manzanni 14 >
1 A Ikoniyum Bulus da Barnabas suka shiga majami’ar Yahudawa yadda suka saba. A can suka yi magana gabagadi har Yahudawa da Al’ummai masu yawa suka gaskata.
Ikoniam a pha vaengah Judah rhoek kah tunim la kun rhoi tih a thui bal dongah Judah neh Greek rhaengpuei te yet loh a tangnah uh.
2 Amma Yahudawan da suka ƙi ba da gaskata, suka zuga Al’ummai suka sa ɓata tsakaninsu da’yan’uwa.
Te vaengah olaek Judah rhoek loh namtom kah a hinglu te a cahoeh pa uh tih manuca rhoek te a hnaep uh.
3 Bulus da Barnabas kuwa suka daɗe sosai a can, suna magana gabagadi saboda Ubangiji, wanda kuwa ya tabbatar da saƙon alherinsa ta wurinsa su su aikata ayyuka da alamu masu banmamaki.
Te dongah Boeipa ham sayalh la a tue puet a loh rhoi tih a lungvatnah ol te a phong. Miknoek neh khobae rhambae amih rhoi kut neh saii ham a paek.
4 Mutanen birnin suka rarrabu, waɗansu suka goyi bayan Yahudawa, waɗansu kuma suka goyi bayan manzannin.
Tedae kho khuikah rhaengpuei tah paek uh thae tih, hlangvang loh Judah rhoek taengah, hlangvang loh caeltueih rhoek taengah om uh.
5 Yahudawa da Al’ummai tare da shugabanninsu suka ƙulla shawara a tsakaninsu, domin su wulaƙanta su su kuma jajjefe su da duwatsu.
Te vaengah amih rhoi neet ham neh dae hamla namtom rhoek khaw, Judah rhoek neh a boei rhoek khaw thathohnah a khueh.
6 Amma suka sami labari suka kuma gudu zuwa biranen Ikoniyum na Listira da Derbe da kuma ƙauyukan kewaye,
A yaak uh vaengah Lukaonia kho rhoek, Lustra neh Derbe pingpang la yong uh tih,
7 inda suka ci gaba da wa’azin labari mai daɗi.
olthangthen aka phong la pahoi om uh.
8 A Listira kuwa akwai wani gurgu zaune a ƙafafunsa, wanda gurgu ne tun haihuwa, kuma bai taɓa tafiya ba.
Lustra ah tattloel hlang pakhat tah a kho dongah sut ngol. Anih tah a manu bung lamkah khawn coeng tih a pongpa noek moenih.
9 Ya kasa kunne yayinda Bulus yake magana. Bulus kuma ya kafa masa ido, ya lura cewa yana da bangaskiyar da za tă warkar da shi
Anih long khaw Paul kah a thui te a hnatun. Anih te Paul loh a hmaitang hatah a hoeih hamla tangnah a khueh te a hmuh.
10 sai ya ɗaga murya ya ce, “Tashi ka tsaya kan ƙafafunka!” Da jin haka, sai mutumin ya yi wuf ya kuma fara tafiya.
Te dongah ol ue la, “Na kho dongah a dueng la pai,” a ti nah. Te daengah dawm soi tih cet.
11 Sa’ad da taron suka ga abin da Bulus ya yi, sai suka ihu da harshen Likayoniyawa, suna cewa, “Alloli sun sauka mana da siffar mutane!”
Paul kah a saii te hlangping loh a hmuh uh vaengah a ol a huel uh tih Lukaonia ol neh, “Pathen rhoi tah hlang la ha saa uh tih mamih taengla ha rhum rhoi coeng,” a ti uh.
12 Sai suka ba wa Barnabas, sunan Zeyus, Bulus kuma suka kira Hermes domin shi ne shugaban magana.
Paul tah olka neh aka poek la a om dongah Barnabas te Zeus, Paul te khaw Hermes a sui uh.
13 Firist na Zeyus, wanda haikalinsa ke bayan birni, ya kawo bijimai da furanni a ƙofofin birni domin shi da taron mutanen sun so su miƙa musu hadayu.
Kho taengah aka om Zeus khosoih long khaw hmueih nawn ham a ngaih dongah vaito neh rhaihulh te vongka kah hlangping taengla hang khuen.
14 Amma da manzannin nan Barnabas da Bulus suka ji haka, sai suka yayyage tufafinsu suka ruga cikin taron, suna ihu suna cewa,
Tedae caeltueih rhoi Barnabas neh Paul loh a yaak rhoi vaengah a himbai te a phen rhoi phoeiah hlangping te a muk rhoi tih pang rhoi.
15 “Ya ku mutane, don me kuke yin haka? Ai, mu ma mutane ne kawai,’yan adam ne kamar ku. Mun kawo muku labari mai daɗi ne, muna gaya muku ku juya daga waɗannan abubuwa banza, ku juyo ga Allah mai rai, wanda ya yi sama da ƙasa da teku da kuma dukan abin da yake cikinsu.
Te vaengah, “Ka hlang rhoek aw hekah he bahamlae na saii uh. Kaimih rhoi khaw nangmih bangla hlang van boeiloeih ni. A honghi lamloh aka hing Pathen taengla na bal uh ham ni nangmih taengah olthangthen thui la a om. Amah loh vaan neh diklai, tuitunli neh a khuikah aka om boeih khaw a saii.
16 A zamanin dā, ya bar dukan ƙasashe su yi yadda suka ga dama.
Khum tangtae rhuirhong khuiah khaw namtom boeih te amah loh a longpuei ah pongpa sak ham a khueh.
17 Duk da haka bai bar kansa babu shaida ba. Ya nuna alheri ta wurin ba ku ruwan sama da kuma amfanin gona a lokutansu; ya ba ku abinci mai yawa ya kuma cika zukatanku da farin ciki.”
Te vaengah a then saii te a hlahpham tih amah kawng te a bil moenih. Khoning vaengah a thaitak la nangmih taengah vaan rhotui khaw m'paek dongah ni na thinko te buh neh omngaihnah neh a hah,” a ti nah rhoi.
18 Ko da waɗannan kalmomi ma, da ƙyar suka hana jama’an nan yin musu hadaya.
Hnaeng hnaeng a thui rhoi long te ni amih rhoi taengah hmueih ngawn pawt ham hlangping te a duem sak pueng.
19 Sai waɗansu Yahudawa suka zo daga Antiyok da Ikoniyum suka sha kan taron. Suka jajjefi Bulus da duwatsu suka kuma ja shi bayan birni, suna tsammani ya mutu.
Te vaengah Antiok neh Ikonium lamkah aka pawk Judah rhoek loh hlangping te a yoek tih Paul te a dae uh. Anih te duek coini tila a poek uh dongah khopuei vongvoel la a mawt uh.
20 Amma bayan da almajiran suka taru kewaye da shi, sai ya tashi ya koma cikin birni. Kashegari shi da Barnabas suka tashi zuwa Derbe.
Tedae anih te hnukbang rhoek loh a vael uh vaengah thoo tih khopuei khuila kun. A vuen ah Barnabas neh Derbe la cet rhoi.
21 Suka yi wa’azin Labari mai daɗi a wannan birni, suka kuma sami almajirai da yawa. Sai suka koma Listira, Ikoniyum da kuma Antiyok,
Olthangthen a phong uh loh khopuei te muep a bang sak phoeiah Lustra, Ikonium neh Antiok la bal uh.
22 suna gina almajirai suna kuma ƙarfafa su su tsaya da gaske cikin bangaskiya. Suka ce, “Sai da shan wahaloli masu yawa za mu shiga mulkin Allah.”
Hnukbang rhoek kah a hinglu te a thoh phoeiah, “Tangnah dongah ngol pai thai ham neh Pathen ram khuiah kun ham he mamih loh phacip phabaem muep tong ham a kuek, “tila a hloep.
23 Bulus da Barnabas suka naɗa musu dattawa a kowace ikkilisiya, tare da addu’a da azumi, suka miƙa su ga Ubangiji, wanda suka dogara da shi.
Hlangboel takuem ah amamih kah a ham la a coelh rhoek te khaw yaehnah neh thangthui uh tih aka tangnah te Boeipa amah taengah taengah a nawn uh.
24 Bayan sun bi ta Fisidiya, sai suka zo cikin Famfiliya,
Te phoeiah Pisidia te a paan rhoi tih Pamphylia la pawk rhoi.
25 kuma sa’ad da suka yi wa’azi a Ferga, sai suka gangara zuwa Attaliya.
Perga ah olka a thui rhoi tih Attalia la suntla rhoi.
26 Daga Attaliya kuma suka shiga jirgin ruwa suka koma Antiyok, inda dā aka danƙa su ga alherin Allah saboda aikin da suka kammala yanzu.
Te lamkah loh Antiok la kat rhoi. Te lamloh bibi coeng sak ham Pathen kah lungvatnah dongah tloeng la om coeng.
27 Da isarsu a can, sai suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da rahoton duk abin da Allah ya aikata ta wurinsu da kuma yadda ya buɗe ƙofar bangaskiya domin Al’ummai.
A pha rhoi vaengah hlangboel te a cului tih Pathen loh amih rhoi taengah a saii boeih neh namtom rhoek ham tangnah thohka a ong pah te a puen pah.
28 Suka kuma jima a can tare da almajirai.
Tedae hnukbang rhoek taengah a tue a loh rhoi khaw yool van pawh.