< Ayyukan Manzanni 13 >
1 A ikkilisiyar da take a Antiyok akwai waɗansu annabawa da malamai. Barnabas, Siman wanda ake kira Baƙi, Lusiyus mutumin Sairin, Manayen (wanda aka goya tare da Hiridus mai mulki), da kuma Shawulu.
Henu mu kanisa lya Antiokia pajhele n baadhi jha manabii ni bhalimu. Bhajhele Barnaba, Simeoni (jhaakutisbhu Nigeri). Lukio wa Kirene, Manaeni (Ndongo jha abeli kujha ghwa damu ghwa Herode kiongozi ghwa mkoa), ni Sauli.
2 Yayinda suna cikin sujada da azumi ga Ubangiji, Ruhu Mai Tsarki ya ce, “Ku keɓe mini Barnabas da Shawulu domin aikin da na kira su.”
Bho bhakamwabudu Bwana ni kufunga, Roho mtakatifu ajobhili, “Munitengelayi palubhafu Barnba ni Sauli bhaibhombayi mbombo jha nibhakutili.”
3 Saboda haka bayan suka yi azumi da addu’a, sai suka ɗibiya musu hannuwansu a kansu suka sallame su.
Baada jha kanisa kufunga, kus'oka, ni kubheka mabhoko gha bhene panani pa bhanu abha bhakabhaleka bhalotayi.
4 Sai su biyu da Ruhu Mai Tsarki ya aika suka gangara zuwa Selusiya suka shiga jirgin ruwa daga can zuwa Saifurus.
Kwa hiyo Barnabasi ni Sauli bhantiijhi Roho mtakatifu na bhaselili kulota seleukia; kuhomela okhu bhasafiri mu bahari kulotela kisiwa kya Kipro.
5 Da suka isa Salamis, sai suka yi shelar maganar Allah a majami’un Yahudawa. Yohanna yana tare da su a matsayin mai taimakonsu.
Bho bhajhe mu mji ghwa Salami, bhalitangasili lilobhi lya K'yara mu masinagogi gha bhayahudi. Pia bhajhele pamonga ni Yohana Marko kama msaidizi ghwa bhene.
6 Suka zaga dukan tsibirin har sai da suka kai Bafos. A can suka sadu da wani mutumin Yahuda mai sihiri, annabin ƙarya, mai suna Bar-Yesu,
Bho bhalolili katika kisiwa kyoha mpaka Pafo, bhan'kolili munufulani mmabhi Myahudi nabii ghwa bhudesi ambajhe lihina lya muene lyajhele Bar Yesu.
7 wanda yake ma’aikacin muƙaddas Sergiyus Bulus ne. Muƙaddas ɗin kuwa mai azanci ne ƙwarai, ya sa aka kira Barnabas da Shawulu don yana so ya ji maganar Allah.
Mmabhi ojho ashirikiene ni liwali Sergio Paulus, jha ajhele munu mwenye luhala. Munu ojho abhaaliki Barnaba ni Sauli kwandabha alondeghe kupeleka lilobhi lya K'yara.
8 Amma Elimas mai sihirin nan (domin ma’anar sunansa ke nan) ya yi hamayya da maganarsu ya kuma yi ƙoƙari ya juyar da muƙaddas ɗin daga bangaskiya.
Lakini Elima “mmabhi jhola” (Naha ndo lihina lya muene kya lyatafsiribhu) abhapingili; ajaribu kugeusya liwali jhola abhoka mu imani.
9 Sai Shawulu, wanda kuma ake kira Bulus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya kafa wa Elimas ido ya ce,
Lakini Sauli jha akutibhweghe Paulo, ajhele amemesibhu Roho mtakatifu, akan'kazila mihu
10 “Kai ɗan Iblis ne abokin gāban dukan abin da yake daidai! Kana cike da kowane irin ruɗi da munafunci. Ba za ka daina karkata hanyoyin da suke daidai na Ubangiji ba?
ni kujobha, “Ewe muana ghwa ibilisi umemesibhu ni aina syoha sya udesi ni udhaifu. Bhebhe ndo adui ghwa kila aina jha haki. Wibetalepi kuleka kusigeusya nj'ela sya Bwana, syasinyeokili je, wibeta kubhwenya?
11 Ga shi hannun Ubangiji yana gāba da kai. Za ka makance, kuma ba za ka ga rana ba har na wani lokaci.” Nan take, hazo da duhu suka sauko a kansa, ya yi ta lallubawa, yana neman wanda zai yi masa jagora.
Henu langayi, kibhoko kya Bwana kijhe panani pa jhobhi, na wibeta kujha kipofu. Wibetalepi kulibhona lijobha kwa muda “Mara jhejhuejhu ukungu ni ngisi fyabinili panani pa Elimasi; akajhanda kusyngoka pala kus'oka bhanu bhandongo syajhi kwa kun'kamula kibhoko.
12 Sa’ad da muƙaddas ɗin ya ga abin da ya faru, sai ya ba da gaskiya, gama ya yi mamaki a kan da koyarwa game Ubangiji.
Baada jha liwali kubhona kya kitokili akyelili kwandabha asyangesibhu kwa mafundisu kuhusu Bwana.
13 Bulus da abokan tafiyarsa suka tashi daga Bafos a jirgin ruwa zuwa Ferga a Famfiliya inda Yohanna ya bar su ya koma Urushalima.
Henu Paulo ni rafiki bha muene bhasafiri mjini kuhoma Pafo na bhafikiri Perge mu Pamfilia. Lakini Yohana akabhaleka ni kukerebhuka Yerusalemu.
14 Daga Ferga kuwa suka ci gaba zuwa Antiyok na Fisidiya. A ranar Asabbaci sai suka shiga majami’a suka zauna.
Paulo ni rafiki yake bhasafiri kuhoma Perge na bhafikili Antiokia jha Pisidia. Okhu bhalotili mu sinagogi ligono lya sabato ni kutama pasi.
15 Bayan an yi karatu daga cikin Doka, da kuma Annabawa, sai shugabannin majami’ar suka aika musu suka ce, “’Yan’uwa, in kuna da wani saƙon ƙarfafawa domin jama’a, sai ku yi.”
Baada jha kusoma sheria ni manabii bhalongosi bha sinagogi abhakalaghisili ujumbe bhakajobha, “Ndongo, kama mujhe ni ujumbe bhwa kupela muoyo bhanu apa, mujobhayi”
16 Yana miƙewa tsaye, sai Bulus ya yi musu alama da hannu ya ce, “Mutanen Isra’ila da kuma ku Al’ummai da kuke wa Allah sujada, ku saurare ni!
Kwa hiyo Paulo akajhema ni kubhapungila kibhoko; akajobha, “Bhagosi bha Israeli ni mwamukan'tii K'yara, mupelekisiajhi.
17 Allahn mutanen Isra’ila ya zaɓi kakanninmu; ya kuma sa mutanen suka yi bunkasa yayinda suke zama a ƙasar Masar, da iko mai girma ya fitar da su daga ƙasar,
K'yara ghwa abha bhanu bha Israeli abhachaguili bha dadijhitu ni kubhabhomba bhanu bhamehele bho bhitama mu nchi jha Misri na kwa kibhoko kya muene kujhinulibhwa abhalonguisi kwibhala kwa muene.
18 ya kuma jure da halinsu har shekara arba’in a cikin hamada,
Kwa miaka arobaini abhavumilili pa jangwa.
19 ya tumɓuke ƙasashe bakwai a Kan’ana ya kuma ba da ƙasarsu gādo ga mutanensa.
Baada jha kughaharibu mataifa saba pa nchi jha kaanani, abhapelili bhanu bha tete nchi jha bhene kwa urithi.
20 Dukan wannan ya ɗauki kusan shekaru 450. “Bayan wannan, Allah ya ba su alƙalai har zuwa zamanin annabi Sama’ila.
Matukio agha ghoha ghatokili zaidi jha miaka mia nne na hamsini. Baada jha fenu efe fyoka, K'yara abhapelili bhaamuzi mpaka Samweli Nabii.
21 Sa’an nan mutanen suka nemi a ba su sarki, Allah kuwa ya ba su Shawulu ɗan Kish, na kabilar Benyamin, wanda ya yi mulki shekaru arba’in.
Baada jha agha, bhanu bhasokili mfalme, hiyo K'yara abhapelili Sauli mwana ghwa Kishi munu ghwa kabila lya Benjamini, kujha mfalme ghwa miaka arobaini.
22 Bayan an kau da Shawulu, sai ya naɗa Dawuda ya zama sarkinsu. Ya kuma yi shaida game da shi cewa, ‘Na sami Dawuda ɗan Yesse, mutum ne da nake so a zuciyata; shi zai aikata dukan abin da nake so.’
Kisha baada jhe K'yara kumbosya mu ufalme an'jinuili Daydi kujha mfalme ghwa bhene. Jhajhele kuhusu Daudi kwamba K'yara ajobhili, 'Nin'kabhili Daudi mwana ghwa Yese kujha munu jha aganikibhu ni muoyo bhwa nene; ambaye ibeta kubhomba khila khenu kyanilonda.
23 “Daga zuriyar mutumin nan ne Allah ya kawo wa Isra’ila Mai Ceto Yesu, kamar yadda ya yi alkawari.
Kuhomela mu lukholo lwa munu ojho K'yara ajhiletili Israeli mkombozi Yesu, kama kya ahidi kubhomba.
24 Kafin zuwan Yesu, Yohanna ya yi wa’azin tuba da baftisma ga dukan mutanen Isra’ila.
Ele lyabhwajhili kuhomele, kabla jha Yesu kuhida Yohana kwanza atangasili ubatisu bhwa toba kwa bhanu bhoha bha Israeli.
25 Yayinda Yohanna yake kammala aikinsa ya ce, ‘Wa kuke tsammani ni nake? Ba ni ne shi ba. A’a, amma yana zuwa bayana, wanda ko takalmansa ma ban isa in kunce ba.’
Nu muene Yohana bho imalisila mbombo jha muene, ajobhili, 'Mwifikiri nene ne niani? Nene ne jhola lepi. Lakini map'elekesiajhi jhaibe takuhida kumbele jha nene, nilondekalepi kuhobhosya filatu fya muene mu magolo.
26 “Ya ku’yan’uwa,’ya’yan Ibrahim, da ku kuma Al’ummai masu tsoron Allah, a gare mu ne fa aka aiko wannan saƙon ceto.
Ndongo bhana bha lukholo lwa Abrahamu, ni bhala ambabho kati jha muenga mukamwabudu K'yara, kwandabha jha tete kwamba ujumbe obho bhwa ukombozi ulaghisibhu.
27 Mutanen Urushalima da masu mulkinsu ba su gane da Yesu ba, duk da haka cikin hukunta shi suka cika kalmomin annabawan da ake karantawa kowane Asabbaci.
Kwa bhala bhabhitama Yerusalemu, ni bhatawala bha bhene bhan'tambuili lep kwa bhuhalisia, na bhwala bhan'tambuili lepi ujumbe bhwa manabii kwa kun'hukumu kifo Yesu.
28 Ko da yake ba su same shi da wani dalilin da ya kai ga hukuncin kisa ba, suka roƙi Bilatus yă sa a kashe shi.
Japokuwa bhakabhilepi sababu jhinofu jha kifo mugati mwa muene bhakan'soka Pilato an'komayi.
29 Sa’ad da suka aikata duk abin da aka rubuta game da shi, sai suka saukar da shi daga itacen suka kuma sa shi a kabari.
Bho bhamalili mamboghohe ghaghalembibhu kuhusu muene, bhakan'selesya mu libehe ni kungoneka mu likaburi.
30 Amma Allah ya tashe shi daga matattu,
Lakini K'yara amfufuili kuhoma kwa bhafu.
31 kuma kwanaki da yawa waɗanda suka yi tafiya tare da shi daga Galili zuwa Urushalima suka gan shi. Su ne yanzu shaidu ga mutanenmu.
Abhonekana kwa magono ghamehele kwa bhala bhabhalotili pamonga ni muene kuhoma Galilaya kulotela Yerusalemu. Bhanu abha henu ndo mashahidi bhabhanu.
32 “Muna gaya muku labari mai daɗi cewa abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari,
Hivyo tukabhaletela habari jhinofu kuhusu ahadi sya bhapelibhu bhakhokho bhitu.
33 ya cika mana, mu zuriyarsu, ta wurin tā da Yesu daga matattu. Kamar yadda yake a rubuce a cikin Zabura ta biyu cewa, “‘Kai Ɗana ne, yau na zama Uba a gare ka.’
K'yara abhakili ahadi e'se kwa tete, bhana bhabhi, kwa e'lu amfufuili Yessu ni kun'kerebhusya kabhele mu uhai. E'le kabhele lyalembibhu mu Zaburi, jha pili; Bhebhe ghwe mwanabhangu lelu njele ne Dadijhu.
34 Gaskiyar cewa Allah ya tā da shi daga matattu, a kan ba zai taɓa ruɓewa ba, an faɗe shi a cikin waɗannan kalmomi. “‘Zan ba ku tsarki da kuma tabbatattun albarkun da na yi wa Dawuda alkawari.’
Kabhele kuhusu bhukweli ni kwamba amfufuili kuhomela kwa bhafu ili kwamba mb'ele ghwa muene usiharibiki, alongili naha. Nibeta kup'ela utakatifu ni baraka halisi sya Daudi.
35 Haka kuma aka faɗa a wani wuri. “‘Ba za ka yarda Mai Tsarkinka ya ruɓa ba.’
Ejhe ndo sababu jha kujobha kabhele mu Zaburi jh'enge, ghwibetalepi ni husu mtakatifu ghwa jhobhi kubhubhona uozo.'
36 “Gama sa’ad da Dawuda ya gama hidimar nufin Allah a zamaninsa, sai ya yi barci; aka binne shi tare da kakanninsa jikinsa kuwa ya ruɓe.
Kwa kujha baada jha Daudi kutumikila mapenzi gha K'yara pa kizazi kya muene, agonili agonesibhu pamonga ni bha dsdi jhabhi, na abhubhwene uharibifu,
37 Amma wanda Allah ya tā da daga matattu bai ruɓa ba.
Lakini jhaafufulibh ni K'yara aubhwelepi uharibifu.
38 “Saboda haka,’yan’uwana, ina so ku san cewa ta wurin Yesu ana sanar muku da gafarar zunubi.
Efyo na imanyikanayi kwa muenga, ndongo, kup'etela munu ojho, n'samaha ghwa dhambi uhubiribhu.
39 Ta wurinsa kowa da ya gaskata an kuɓutar da shi daga dukan abin da Dokar Musa ba tă iya kuɓutar ba.
Kwa muene khila jhaiamini ibhalangibhwa haki kwa mambo ghoha ambagho sheria jha Musa ngajhibhepelilepi haki.
40 Ku lura kada abubuwan da annabawa suka faɗa su faru muku.
Hivyo basi mujhelayi bhaangalifu kwamba khenu kya bhakilongelili manabii kisihomeli kwa jhomu:
41 “‘Ku duba, ku masu ba’a, ku yi mamaki, ku hallaka, gama zan yi wani abu a zamaninku da ba za ku taɓa gaskatawa ba ko da wani ya gaya muku.’”
Langayi, enyi bha mwidharau, na mkasya nngalayi ni kujhangamila; kwa vile nibhomba mbombo ambayo mwibhwesya lepi kujhikiera, hata kama munu ibetakubhajhelesya.
42 Bulus da Barnabas suna fita daga majami’ar ke nan, sai mutane suka gayyace su su ƙara yin maganan nan a kan waɗannan abubuwa a ranar Asabbaci mai zuwa.
Bwakati Paulo ni Barnaba bho bhabhokili, bhanu bhakabhas'oka bhelongelayi malobhi agha ligono lya sabato ijayo.
43 Da aka sallami jama’a, Yahudawa da yawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci masu ibada suka bi Bulus da Barnabas, waɗanda suka yi magana musu suka kuma ƙarfafa su su ci gaba a cikin alherin Allah.
Bwakati mkutano wa sinagogi bho bhumaliki Bhayahudi bhingi ni bhaongofu thabiti bhabhakesisi Paulo ni Barnaba, ambabho bhalongili nabhu na bhabhahimizi bhajhendelelayi mu neema jha K'yara.
44 A ranar Asabbaci na biye kusan dukan birnin suka taru don su ji maganar Ubangiji.
Sabato jhajhafwatili karibu mji bhuoha bhwabhonganiki kupeleka litobhi lya K'yara.
45 Sa’ad da Yahudawa suka ga taron mutanen, sai suka cika da kishi suka yi ta munanan maganganu a kan abin da Bulus yake faɗi.
Bhayahudi bho bhabhuene makutano, bhajhe ni bhwifu ni kulongela malobhi ghaghapingili fenu fyafijobhibhu ni Paulo na bhindighili.
46 Sai Bulus da Barnabas suka amsa musu gabagadi, suka ce, “Ya zama mana dole mu yi muku maganar Allah da farko. Da yake kun ƙi ta ba ku kuma ga kun cancanci rai madawwami ba, to, za mu juya ga Al’ummai. (aiōnios )
Lakini Paulo ni Barnaba bhalongili kwa ujasiri ni kujobha, “Jhajhemuhimu kwamba lilobhi lya K'yara lilongelibhwayi kwanza henu. Kwa kujha mkalisukumila patali kuhomela kwa muenga ni kwibhona kujha mkastahililepi uzima bhwa milele mulangayi twibeta kubhageukila mataifa. (aiōnios )
47 Gama abin da Allah ya umarce mu ke nan cewa, “‘Na sa ka zama haske ga Al’ummai, don ka kawo cetona zuwa iyakokin duniya.’”
Kama vile Bwana kya atuamuamuili, akajobha, Nibhabhekili muenga kama nuru kwa bhanu bha mataifa, kwamba mletayi wokovu kwa pande syoha sya dunia.”
48 Sa’ad da Al’ummai suka ji haka, sai suka yi farin ciki suka ɗaukaka maganar Ubangiji; kuma duk waɗanda aka zaɓa don samun rai madawwami, suka gaskata. (aiōnios )
Mataifa bho bhap'eliki e'le, bhahobhelili ni kulisifila lilobhi lya Bwana. Bhingi bha bhasalibhu kwa uzima bhwa milele bhakyeriri. (aiōnios )
49 Maganar Ubangiji kuwa ta bazu a dukan yankin.
Lilobhi lya Bwana lyaenili nchi jhioha.
50 Amma Yahudawa suka zuga waɗansu mata masu tsoron Allah masu martaba da kuma waɗansu maza masu matsayi a gari. Suka tā da tsanani ga Bulus da Barnabas, suka kore su daga yankinsu.
Lakini Bhayahudi bhabhasokili bhabhakihomisi ni bhadala muhimu, kabhele ni bhalongosi bha mji. Agha ghachochili malombosi dhidi jha Paulo ni Barnaba na bhabhataghili kwibhala kumipaka ghya mji.
51 Saboda haka suka karkaɗe ƙurar ƙafafunsu don shaidar a kansu suka kuwa tafi Ikoniyum.
Lakini ni Paulo ni Barnaba bhakung'utili lifu mafumbi lya magolo gha bhene. Kisha bhalotili mu mji bhwa Ikonia.
52 Masu bi kuwa suka cika da farin ciki da kuma Ruhu Mai Tsarki.
Ni bhanafunzi bhamemili ni furaha pamonga ni Roho mtakatifu.