< Ayyukan Manzanni 12 >
1 Kusan a wannan lokaci ne Sarki Hiridus ya kama waɗansu da suke na ikkilisiya, da niyya ya tsananta musu.
Umfumu u Herode ahandile abhatese aKristo.
2 Ya sa aka kashe Yaƙub, ɗan’uwan Yohanna, da takobi.
Ahabudile uYakobo uholo wa Yohana ni panga.
3 Sa’ad da ya ga wannan ya faranta wa Yahudawa rai, sai ya kama Bitrus shi ma. Wannan ya faru kwanakin Bikin Burodi Marar Yisti.
Nawalola huje Ayahudi bhasungwa wakhata nu Petro. Esho shali shipindi she mabumunda gasiga bhaponyizye ehamila.
4 Bayan ya kama shi, sai ya sa shi a kurkuku, ya danƙa shi a hannun soja hurhuɗu kashi huɗu, don su yi gadinsa. Hiridus ya yi niyyar ya yi masa shari’a a gaban mutane bayan Bikin Ƙetarewa.
Nawakhata uPetro wafunga mulumanti amapunga gane aje bhadime aje nayashila Epasaka atwale hwa bhantu.
5 Saboda haka aka tsare Bitrus a kurkuku, amma ikkilisiya ta nace da addu’a ga Allah dominsa.
Akristo bhamwaba nabhamvwa huje uPetro akhetwe na fungwe bhabhungana bhetehana bhonti apuute na hupuutile tee hwa Ngulubhi.
6 A daren da in gari ya waye da Hiridus yake niyyar kawo shi domin a yi masa shari’a, Bitrus yana barci tsakanin sojoji biyu, daure da sarƙoƙi biyu, masu gadi kuma suna bakin ƙofa.
Isiku sasile uHerode humeje uPetro mwijela nu siku ahenzele umalaika humwefwe u Petro mwijela, alinzi bhazyungulile uPetro na mundyango bhaali abhasikali.
7 Ba zato ba tsammani sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana haske kuma ya haskaka a ɗakin. Ya bugi Bitrus a gefe ya kuma tashe shi ya ce, “Maza, ka tashi!” Sarƙoƙin kuwa suka zube daga hannuwansa.
Umalaika winza wakhozya mwijela umalaika wadamuzya u Petro waga bhuuha nanali amanyololo gabhapinyiye gagwagepa mumakhono na mumanama.
8 Sa’an nan mala’ikan ya ce masa, “Ka sa rigunarka da takalmanka.” Bitrus kuwa ya sa. Mala’ikan ya faɗa masa cewa, “Ka yafa mayafinka ka bi ni.”
Umalaika waga kwata evilato vyaho wa menda gaho saali ndondozyanje ane.”
9 Bitrus ya bi shi suka fita kurkukun, amma bai ma san cewa abin da mala’ikan yake yi tabbatacce ne ba; yana tsammani wahayi yake gani.
U Petro walondozya uMalaika bhafuma hwunzi. U Petro sigaaloline aje ezyo zili lyoli agagajibha alota njozi.
10 Suka wuce masu gadi na fari da na biyu, suka kuma isa ƙofar ƙarfe ta shiga birni. Ƙofar kuwa ta buɗe musu da kanta, suka kuma wuce. Sa’ad da suka yi tafiya tsawon wani titi, nan take mala’ikan ya bar shi.
Bhashila undyango ugwa hwande bhashila nugwabhili bhafuma hundyango ugosi ugwabhalile humujini, ugwo gwali gwimajela gwahigushe gwene bhasogola bhafiha apatali, uMalaika waleha uPetro waga eshi bhalaga.
11 Sai Bitrus ya dawo hankalinsa ya ce, “Yanzu na sani ba shakka Ubangiji ne ya aiki mala’ikansa yă cece ni daga hannun Hiridus da kuma dukan mugun fatan Yahudawa.”
U Petro nawamanya huje zililyolo siganjozi waga Ungulubhi atumile Umalaika wakwe huje anefwe mwijela nensubhizyo zya ayahudi.”
12 Da ya gane haka, sai ya tafi gidan Maryamu uwar Yohanna, wanda ake kuma kira Markus, inda mutane da yawa suka taru suna addu’a.
U Petro wafiha munyumba ya Mariamu unyina wa Yohana yahwitwa Marko; mwabhabhangine Akristo nabhapuutaga.
13 Bitrus ya ƙwanƙwasa ƙofar waje, sai wata mai aiki a gidan da ake kira Roda ta zo tă ji ko wane ne.
Nawakhoma ehodi mundyango wabhala humwigulile ulendu umo itawa yu Roda.
14 Da ta gane muryar Bitrus, ta cika da murna ta gudu ta koma ba tare da ta buɗe ƙofar ba, sai ta koma a guje ta ce da ƙarfi, “Ga Bitrus a bakin ƙofa!”
Nawamanya huje yu Petro, sigawigula undyango; washimbila wabhala abhabhuule munyumba huje yu Petro yakhoma ehodi.
15 Sai suka ce mata, “Kina hauka.” Da ta nace cewa shi ne, sai suka ce, “To, lalle, mala’ikansa ne.”
Abhamunyumba bhabisya bhagasiga yuyo umwene wakhasya huje yuyo bhaga yu malaika wakwe.”
16 Amma Bitrus ya yi ta ƙwanƙwasawa. Da suka buɗe ƙofar suka kuma gan shi, sai suka yi mamaki.
U Petro wabhasagonga undyango pamandi bhamwigulila na bhalola bhaswiga tee. U Petro wabhapumizyia wabhalatila zyonti umalaika zyabhombile shafumizye mwijela,
17 Bitrus ya yi musu alama da hannunsa su yi shiru sai ya bayyana yadda Ubangiji ya fitar da shi daga kurkuku. Ya ce, “Ku gaya wa Yaƙub da kuma’yan’uwa game da wannan,” sa’an nan ya tashi ya tafi wani wuri.
“Wababhuula huje mubhuule u Yakobo na holo abhamwabho, wasogola wabhala uhwamwabho.
18 Da safe, hargitsin da ya tashi tsakanin sojojin ba ƙarami ba ne, a kan abin da ya sami Bitrus.
Nawasha askali bhala bhazugumiye tee hunongwa ya Petro huje afumile wele.
19 Bayan Hiridus ya neme shi bai same shi ba, sai ya tuhumi masu gadin, ya kuma ba da umarni a kashe su. Sa’an nan Hiridus ya tashi daga Yahudiya ya tafi Kaisariya ya kuma yi’yan kwanaki a can.
U Herode nawabhala humweje siga amwajile wabhabhuuzya alinzi, u Herode wamula abhabude alinzi bhaala, wasogola wabha hu Kaisaria akhale.
20 Yana da rashin jituwa da mutanen Taya da na Sidon; sai suka haɗa kai suka nemi ganawa da shi. Bayan suka sami goyon bayan Bilastus, amintaccen bawan sarki, sai suka nemi salama, domin sun dogara ga ƙasar sarkin don samun abincinsu.
U Herode ali ne lyoyo na bhantu abhahu Tiro na hu Sidoni. Bhabhala bhonti palishimo. Bhakundana nu saidizi wa mfumu, bhalabha ulwetehano, ensi yabho ehapataga eshalya afume hunsi ya mfumu.
21 A ranar da aka shirya Hiridus, sanye da kayan sarautarsa, ya zauna a gadon sarautarsa ya kuma ya wa mutanen jawabi.
Isiku limo umfumu u Herode ali nu mbungano nawakhala pitengo lyakwe elyeufumu, wayanga na bhantu.
22 Suka tā da murya suka ce, “Wannan muryar wani allah ne, ba ta mutum ba.”
Abhantu bhabwaga bhaga eli lizu lya Ngulubhi sigalizu lya muntu!”
23 Nan take, domin Hiridus bai yi wa Allah yabo ba, wani mala’ikan Ubangiji ya buge shi, tsutsotsi kuwa suka cinye shi ya kuma mutu.
Umalaika wakhoma amachango galya muvyanda wafwa
24 Amma maganar Allah ta ci gaba da ƙaruwa ta kuma bazu.
Lelo izu lya Ngulubhi lyanyampana hwa bhanti bhabhinji.
25 Sa’ad da Barnabas da Shawulu suka kammala aikinsu, sai suka komo daga Urushalima, tare da Yohanna, wanda ake kira Markus.
A Barnaba nu Paulo nabhala bhabhala hu Yerusalemu bhamwega nu Yohana yahwitwa Marko elyo lyapipwe nalyo.