< Ayyukan Manzanni 12 >
1 Kusan a wannan lokaci ne Sarki Hiridus ya kama waɗansu da suke na ikkilisiya, da niyya ya tsananta musu.
Papipi na Lukumbi lwenulo, Nkosi Helodi atumbwili kuvang'aha msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu.
2 Ya sa aka kashe Yaƙub, ɗan’uwan Yohanna, da takobi.
Ahamwili Yakobo akomiwa na upanga, mlongo wa Yohani.
3 Sa’ad da ya ga wannan ya faranta wa Yahudawa rai, sai ya kama Bitrus shi ma. Wannan ya faru kwanakin Bikin Burodi Marar Yisti.
Peamanyili kuvya lijambu lenilo lavaganisi Vayawudi, ndi ayendalili akamkamula Petili. Lenilo lahengiki lukumbi lwa Mselebuko wa Mabumunda gangali ngemeku.
4 Bayan ya kama shi, sai ya sa shi a kurkuku, ya danƙa shi a hannun soja hurhuɗu kashi huɗu, don su yi gadinsa. Hiridus ya yi niyyar ya yi masa shari’a a gaban mutane bayan Bikin Ƙetarewa.
Peamali kumkamula Petili, akamsopa muchifungu, akavika manjolinjoli mcheche mu msambi mcheche. Helodi aganili kumuhumisa pavandu pawimalika Mselebuko wa Pasaka.
5 Saboda haka aka tsare Bitrus a kurkuku, amma ikkilisiya ta nace da addu’a ga Allah dominsa.
Hinu, lukumbi Petili avi muchifungu, nambu msambi wa vandu vevakumsadika Kilisitu vayendalili kumuyupa Chapanga kwa kukangamala.
6 A daren da in gari ya waye da Hiridus yake niyyar kawo shi domin a yi masa shari’a, Bitrus yana barci tsakanin sojoji biyu, daure da sarƙoƙi biyu, masu gadi kuma suna bakin ƙofa.
Kilu kwakona ligono Helodi lealindila kumuhumisa Petili pavandu, Petili agonili pagati ya manjolinjoli vavili. Kuni akungiwi minyololo yivili, na valonda vavi mlyangu wa kujela mukulindila.
7 Ba zato ba tsammani sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana haske kuma ya haskaka a ɗakin. Ya bugi Bitrus a gefe ya kuma tashe shi ya ce, “Maza, ka tashi!” Sarƙoƙin kuwa suka zube daga hannuwansa.
Bahapo, mtumu wa kunani kwa Chapanga akamuhumila na kuyima papipi nayu na lumuli wamlangisi muchifungu. Mtumu wa Kunani kwa Chapanga yula akamtova Petili muluvafu akamuyumsa akamjovela, “Yumuka kanyata!” Bahapo, minyololo yevamkungalili mu mawoko yikadaukana na kugwa pahi.
8 Sa’an nan mala’ikan ya ce masa, “Ka sa rigunarka da takalmanka.” Bitrus kuwa ya sa. Mala’ikan ya faɗa masa cewa, “Ka yafa mayafinka ka bi ni.”
Hinu mtumu wa Kunani kwa Chapanga akamjovela, “Kunga mkungi na champali zaku.” Kangi akamjovela, “Uwala likoti laku na unilandayi.”
9 Bitrus ya bi shi suka fita kurkukun, amma bai ma san cewa abin da mala’ikan yake yi tabbatacce ne ba; yana tsammani wahayi yake gani.
Petili akamlanda mbaka kuvala, nambu nakumanya kuvya gegihengeka na mtumu wa kunani kwa Chapanga gala ndi gachakaka, aholalili manya ilota maono.
10 Suka wuce masu gadi na fari da na biyu, suka kuma isa ƙofar ƙarfe ta shiga birni. Ƙofar kuwa ta buɗe musu da kanta, suka kuma wuce. Sa’ad da suka yi tafiya tsawon wani titi, nan take mala’ikan ya bar shi.
Vapitili msambi wa valonda va kutumbula na kugelekela chingi, ndi vakahika pamlyangu wa lyuma wa kuyingila pamuji. Mlyangu wula wadindwiki wene, navene vakahuma kuvala. Pavagendayi munjila bahapo mtumu wa kunani kwa Chapanga yula akamleka Petili.
11 Sai Bitrus ya dawo hankalinsa ya ce, “Yanzu na sani ba shakka Ubangiji ne ya aiki mala’ikansa yă cece ni daga hannun Hiridus da kuma dukan mugun fatan Yahudawa.”
Hinu Petili peamanyili gegahumili, akajova, “Hinu nimanya chakaka kuvya Bambu amtumili mtumu wa kunani kwa Chapanga anisangula kuhuma mu mawoko ga Helodi na mambu goha Vayawudi gevalindalila.”
12 Da ya gane haka, sai ya tafi gidan Maryamu uwar Yohanna, wanda ake kuma kira Markus, inda mutane da yawa suka taru suna addu’a.
Peamanyili genago, ndi akahamba mbaka kunyumba ya Maliya nyina waki Yohani mweikemiwa mewawa Maluko. Mwenumo vandu vamahele vakonganiki kumuyupa Chapanga.
13 Bitrus ya ƙwanƙwasa ƙofar waje, sai wata mai aiki a gidan da ake kira Roda ta zo tă ji ko wane ne.
Petili ahodisi mlyangu wa kuvala na mdala mmonga mtumisi liina laki Loda, akamyidakila.
14 Da ta gane muryar Bitrus, ta cika da murna ta gudu ta koma ba tare da ta buɗe ƙofar ba, sai ta koma a guje ta ce da ƙarfi, “Ga Bitrus a bakin ƙofa!”
Msikana yula amanyili kuvya mweihodisa ndi Petili, akavya na luheku neju, hati kwakona kudindula mlyangu wula ndi akajumbalila mugati kuvajovela kuvya Petili ayimili kuvala ya mlyangu.
15 Sai suka ce mata, “Kina hauka.” Da ta nace cewa shi ne, sai suka ce, “To, lalle, mala’ikansa ne.”
Vakamjovela msikana yula, “Una lupengu!” Nambu mwene akakangamala kujova chakaka. Vene vakamyangula, “Mwenuyo ndi manya mtumi waki.”
16 Amma Bitrus ya yi ta ƙwanƙwasawa. Da suka buɗe ƙofar suka kuma gan shi, sai suka yi mamaki.
Lukumbi lwenulo Petili ayendelela kuhodisa mlyangu. Pamwishu vakadindula mlyangu pavamuwene vakakangasa neju.
17 Bitrus ya yi musu alama da hannunsa su yi shiru sai ya bayyana yadda Ubangiji ya fitar da shi daga kurkuku. Ya ce, “Ku gaya wa Yaƙub da kuma’yan’uwa game da wannan,” sa’an nan ya tashi ya tafi wani wuri.
Mwene akavagunisa kwa kuvalangisa chiwoko, akavadandaulila Bambu cheamusiwi muchifungu. Kangi akavajovela lijambu lenilo vavajovela Yakobo na vamsadika vangi vala, kavili akawuka na kuhamba pandu pangi.
18 Da safe, hargitsin da ya tashi tsakanin sojojin ba ƙarami ba ne, a kan abin da ya sami Bitrus.
Kwapachili wogohi wavayingili manjolinjoli vala, vakatumbula kukotana, “Kyani chechimkolili Petili?”
19 Bayan Hiridus ya neme shi bai same shi ba, sai ya tuhumi masu gadin, ya kuma ba da umarni a kashe su. Sa’an nan Hiridus ya tashi daga Yahudiya ya tafi Kaisariya ya kuma yi’yan kwanaki a can.
Helodi akalagazila vamlonda, nambu vamuwene lepi. Hinu akalagiza manjolinjoli vala vakotiwa, kangi akahamula vakomiwa. Helodi akawuka ku Yudea kula, na kuhamba kumuji wa Kaisalia na kutama.
20 Yana da rashin jituwa da mutanen Taya da na Sidon; sai suka haɗa kai suka nemi ganawa da shi. Bayan suka sami goyon bayan Bilastus, amintaccen bawan sarki, sai suka nemi salama, domin sun dogara ga ƙasar sarkin don samun abincinsu.
Helodi ayomiswi neju na vandu va ku Tilo na vandu va ku Sidoni, hinu vene vampelekili vajumbi. Vene vakahotola kumkulukisa hoti Blasto avyaa upandi wavi, Blasto avi myimilila mkulu wa nyumba ya Unkosi. Kangi vakamhambila Helodi na kumuyupa kuvya na uteke, muni mulima wavi wahuvalila mulima wa Nkosi ndava ya chakulya.
21 A ranar da aka shirya Hiridus, sanye da kayan sarautarsa, ya zauna a gadon sarautarsa ya kuma ya wa mutanen jawabi.
Ligono limonga lelahaguliwi, Helodi kuni awalili nyula yaki ya unkosi na kutama pachigoda cha unkosi, avakokosili vandu.
22 Suka tā da murya suka ce, “Wannan muryar wani allah ne, ba ta mutum ba.”
Vandu vala vakaluluta kwa lwami vakajova, “Lwenulo ndi lwami lwa chapanga, lepi lwa mundu.”
23 Nan take, domin Hiridus bai yi wa Allah yabo ba, wani mala’ikan Ubangiji ya buge shi, tsutsotsi kuwa suka cinye shi ya kuma mutu.
Bahapo mtumu wa kunani kwa Chapanga akamgwisa Helodi pahi ndava amlumbalili lepi Chapanga, ndi akamemenwa na mangokoko ndi afwili.
24 Amma maganar Allah ta ci gaba da ƙaruwa ta kuma bazu.
Nambu Lilovi la Chapanga likayonjokesa kukula na kudandasika.
25 Sa’ad da Barnabas da Shawulu suka kammala aikinsu, sai suka komo daga Urushalima, tare da Yohanna, wanda ake kira Markus.
Banaba na Sauli pevamalili lihengu lavi, vakawuya ku Yelusalemu vakamtola Yohani mweikemiwa Maluko.