< Ayyukan Manzanni 12 >
1 Kusan a wannan lokaci ne Sarki Hiridus ya kama waɗansu da suke na ikkilisiya, da niyya ya tsananta musu.
Te vaeng tue ah hlangboel khuikah a ngen te phaep ham manghai Herod loh kut a hlah thil.
2 Ya sa aka kashe Yaƙub, ɗan’uwan Yohanna, da takobi.
Te dongah Johan kah a manuca James te cunghang neh a ngawn.
3 Sa’ad da ya ga wannan ya faranta wa Yahudawa rai, sai ya kama Bitrus shi ma. Wannan ya faru kwanakin Bikin Burodi Marar Yisti.
Tedae Judah rhoek kah a ngaingaih la om tila a hmuh vaengah Peter khaw tuuk ham a khoep. Te vaengah vaidamding tue la om.
4 Bayan ya kama shi, sai ya sa shi a kurkuku, ya danƙa shi a hannun soja hurhuɗu kashi huɗu, don su yi gadinsa. Hiridus ya yi niyyar ya yi masa shari’a a gaban mutane bayan Bikin Ƙetarewa.
Amah te khaw a tuuk uh tih thongim ah a parhaeng uh. Anih aka tawt ham rhalkap rhoi li a khueh uh tih yoom phoeiah pilnam taengah phoe puei ham cai uh.
5 Saboda haka aka tsare Bitrus a kurkuku, amma ikkilisiya ta nace da addu’a ga Allah dominsa.
Peter tah thongim ah parhaeng ngawn cakhaw hlangboel te anih ham Pathen taengah thangthuinah nguen nguen aka khueh pah la om.
6 A daren da in gari ya waye da Hiridus yake niyyar kawo shi domin a yi masa shari’a, Bitrus yana barci tsakanin sojoji biyu, daure da sarƙoƙi biyu, masu gadi kuma suna bakin ƙofa.
Tedae anih te Herod taengah thak ham cai. Amah khoyin a pha vaengah, Peter te thirhui panit neh a pin tih rhalkap rhoi laklo ah ip. Aka tawtkung rhoek long khaw thongim te thohka hmaiah a tawt uh.
7 Ba zato ba tsammani sai mala’ikan Ubangiji ya bayyana haske kuma ya haskaka a ɗakin. Ya bugi Bitrus a gefe ya kuma tashe shi ya ce, “Maza, ka tashi!” Sarƙoƙin kuwa suka zube daga hannuwansa.
Te vaengah Boeipa kah puencawn pakcak ha pai tih thong imkhui ah vangnah neh a tue. Te phoeiah Peter kah a vae te duem a bael pah phoeiah a haeng tih, “Thamaa la thoo lah,” a ti nah. Te vaengah a kut lamkah thirhui tah pahoi a tling pah.
8 Sa’an nan mala’ikan ya ce masa, “Ka sa rigunarka da takalmanka.” Bitrus kuwa ya sa. Mala’ikan ya faɗa masa cewa, “Ka yafa mayafinka ka bi ni.”
Puencawn loh anih te, “Cihin khit lamtah na khokhom te buen laeh,” a ti nah tih a saii van tangloeng. Te phoeiah, “Na himbai te bai lamtah kai m'vai lah,” a ti nah.
9 Bitrus ya bi shi suka fita kurkukun, amma bai ma san cewa abin da mala’ikan yake yi tabbatacce ne ba; yana tsammani wahayi yake gani.
Cet tih a vai ngawn dae puencawn lamloh aka om hno he om taktak tila ming pawt tih mangthui a hmuh bangla a poek.
10 Suka wuce masu gadi na fari da na biyu, suka kuma isa ƙofar ƙarfe ta shiga birni. Ƙofar kuwa ta buɗe musu da kanta, suka kuma wuce. Sa’ad da suka yi tafiya tsawon wani titi, nan take mala’ikan ya bar shi.
Thongim a cuek neh a pabae la ham poe uh tih khopuei la aka pawk thi vongka te a pha uh. Amih ham tah thohka khaw amah a ong uh coeng dongah imhlai laklo pakhat ah cet uh tih lamhma uh. Te vaengah puencawn tah anih taeng lamloh vil nong.
11 Sai Bitrus ya dawo hankalinsa ya ce, “Yanzu na sani ba shakka Ubangiji ne ya aiki mala’ikansa yă cece ni daga hannun Hiridus da kuma dukan mugun fatan Yahudawa.”
Te daengah Peter amah te a cueih ha om, “Boeipa loh a puencawn te han tueih tih Herod kut, Judah pilnam kah lamsonnah boeih lamloh kai n'hlawt te rhep ka ming coeng,” a ti.
12 Da ya gane haka, sai ya tafi gidan Maryamu uwar Yohanna, wanda ake kuma kira Markus, inda mutane da yawa suka taru suna addu’a.
A sap uh phoeiah tah Marku la a khue Johan kah a manu Mary im la cet. Tekah aka om rhoek khaw muep tingtun uh tih thangthui uh.
13 Bitrus ya ƙwanƙwasa ƙofar waje, sai wata mai aiki a gidan da ake kira Roda ta zo tă ji ko wane ne.
Vongka kah thohka te a khoek hatah salnu pakhat, a ming ah Rhoda loh a paan tih a hnatun.
14 Da ta gane muryar Bitrus, ta cika da murna ta gudu ta koma ba tare da ta buɗe ƙofar ba, sai ta koma a guje ta ce da ƙarfi, “Ga Bitrus a bakin ƙofa!”
Tedae Peter kah ol la a hmat vaengah a omngaihnah neh te thohka a ong mueh la cu phai tih thohka ah Peter a pai te puen phai.
15 Sai suka ce mata, “Kina hauka.” Da ta nace cewa shi ne, sai suka ce, “To, lalle, mala’ikansa ne.”
Tedae anih te, “Na ang coeng,” a ti nahuh. Anih khaw om ca tila khak huul uh. Te daengah, “Anih kah puencawn ni,” a ti uh.
16 Amma Bitrus ya yi ta ƙwanƙwasawa. Da suka buɗe ƙofar suka kuma gan shi, sai suka yi mamaki.
Tedae Peter loh koep koep a khoek. Te vaengah a ong pa uh tih amah te a hmuh uh dongah limlum uh.
17 Bitrus ya yi musu alama da hannunsa su yi shiru sai ya bayyana yadda Ubangiji ya fitar da shi daga kurkuku. Ya ce, “Ku gaya wa Yaƙub da kuma’yan’uwa game da wannan,” sa’an nan ya tashi ya tafi wani wuri.
Te vaengah amih te kamkhuem sak ham kut a cavoih tih Boeipa loh thongim lamkah a doek te amih taengah a thui pah. “Te phoeiah he he James neh a manuca rhoek taengah khaw puen pa uh,” a ti nah tih hmuen tloe la vawl cet.
18 Da safe, hargitsin da ya tashi tsakanin sojojin ba ƙarami ba ne, a kan abin da ya sami Bitrus.
Khothaih a pha vaengah rhalkap khuiah puenpa la a om te a yool mai moenih. Te vaengah Peter tah melam a om co.
19 Bayan Hiridus ya neme shi bai same shi ba, sai ya tuhumi masu gadin, ya kuma ba da umarni a kashe su. Sa’an nan Hiridus ya tashi daga Yahudiya ya tafi Kaisariya ya kuma yi’yan kwanaki a can.
Anih te Herod long khaw a tlap dae a hmuh pawt dongah aka tawtkung rhoek te a cae tih khuen ham ol a paek. Te phoeiah Judea lamloh Kaiserea la suntla tih kho a sak.
20 Yana da rashin jituwa da mutanen Taya da na Sidon; sai suka haɗa kai suka nemi ganawa da shi. Bayan suka sami goyon bayan Bilastus, amintaccen bawan sarki, sai suka nemi salama, domin sun dogara ga ƙasar sarkin don samun abincinsu.
A om rhuet vaengah Tyre rhoek neh Sidoni rhoek taengah a thinhul. Te dongah anih te tun a paan uh tih manghai imkhui kah Balastus te a cael uh. Amih kho te rhalboei loh a khut oeh dongah rhoepnah ham a hloep uh.
21 A ranar da aka shirya Hiridus, sanye da kayan sarautarsa, ya zauna a gadon sarautarsa ya kuma ya wa mutanen jawabi.
Amah khohnin buelh ah Herod loh rhalboei himbai te a bai, a ngolkhoel dongah ngol tih amih te a uen.
22 Suka tā da murya suka ce, “Wannan muryar wani allah ne, ba ta mutum ba.”
Te vaengah rhaengpuei loh, “Pathen ol ni, hlang ol moenih, “tila a o.
23 Nan take, domin Hiridus bai yi wa Allah yabo ba, wani mala’ikan Ubangiji ya buge shi, tsutsotsi kuwa suka cinye shi ya kuma mutu.
Tedae Pathen te thangpomnah a khueh pawt dongah Boeipa kah puencawn loh anih te pahoi a boh. Te dongah a rhiit la om tih duek.
24 Amma maganar Allah ta ci gaba da ƙaruwa ta kuma bazu.
Te dongah Pathen kah olka tah rhoeng tih ping coeng.
25 Sa’ad da Barnabas da Shawulu suka kammala aikinsu, sai suka komo daga Urushalima, tare da Yohanna, wanda ake kira Markus.
Barnabas neh Saul tah Jerusalem la bal rhoi tih bibi a coeng rhoi phoeiah Marku la a khue Johan te a khuen rhoi.