< Ayyukan Manzanni 11 >
1 Manzanni da’yan’uwa ko’ina a Yahudiya suka ji cewa Al’ummai ma sun karɓi maganar Allah.
itthaM bhinnadezIyalokA apIzvarasya vAkyam agRhlan imAM vArttAM yihUdIyadezasthapreritA bhrAtRgaNazca zrutavantaH|
2 Saboda haka sa’ad da Bitrus ya haura zuwa Urushalima, masu bin da suke da kaciya suka zarge shi
tataH pitare yirUzAlamnagaraM gatavati tvakchedino lokAstena saha vivadamAnA avadan,
3 suka ce, “Ka je gidan mutanen da suke marasa kaciya ka kuwa ci tare da su.”
tvam atvakchedilokAnAM gRhaM gatvA taiH sArddhaM bhuktavAn|
4 Bitrus ya fara yin musu bayani dalla-dalla yadda ya faru cewa,
tataH pitara AditaH kramazastatkAryyasya sarvvavRttAntamAkhyAtum ArabdhavAn|
5 “Ina a birnin Yoffa ina addu’a, sai ga wahayi ya zo mini. Na ga ana sauko da wani abu kamar babban mayafi daga sama ta kusurwansa huɗu, ya kuma sauko inda nake.
yAphonagara ekadAhaM prArthayamAno mUrcchitaH san darzanena caturSu koNeSu lambanamAnaM vRhadvastramiva pAtramekam AkAzadavaruhya mannikaTam Agacchad apazyam|
6 Na duba cikinsa na ga dabbobi masu ƙafa huɗu na duniya, da namun jeji, da masu ja da ciki, da kuma tsuntsayen sararin sama.
pazcAt tad ananyadRSTyA dRSTvA vivicya tasya madhye nAnAprakArAn grAmyavanyapazUn urogAmikhecarAMzca dRSTavAn;
7 Sa’an nan na ji wata murya tana ce mini, ‘Bitrus, ka tashi. Ka yanka ka ci.’
he pitara tvamutthAya gatvA bhuMkSva mAM sambodhya kathayantaM zabdamekaM zrutavAMzca|
8 “Na amsa na ce, ‘Sam, Ubangiji! Ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko marar tsabta ba.’
tatohaM pratyavadaM, he prabho netthaM bhavatu, yataH kiJcana niSiddham azuci dravyaM vA mama mukhamadhyaM kadApi na prAvizat|
9 “Sai muryar daga sama ta yi magana sau na biyu, ta ce, ‘Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.’
aparam Izvaro yat zuci kRtavAn tanniSiddhaM na jAnIhi dvi rmAmpratIdRzI vihAyasIyA vANI jAtA|
10 Wannan ya faru har sau uku, sa’an nan duk aka sāke ɗauke shi zuwa sama.
triritthaM sati tat sarvvaM punarAkAzam AkRSTaM|
11 “Nan take sai ga mutum uku da aka aika wurina daga Kaisariya a tsaye a ƙofar gidan da nake.
pazcAt kaisariyAnagarAt trayo janA mannikaTaM preSitA yatra nivezane sthitohaM tasmin samaye tatropAtiSThan|
12 Ruhu ya ce mini kada in yi wata-wata game da tafiya tare da su. Waɗannan’yan’uwa guda shida su ma suka rako ni, muka kuwa shiga gidan mutumin.
tadA niHsandehaM taiH sArddhaM yAtum AtmA mAmAdiSTavAn; tataH paraM mayA sahaiteSu SaDbhrAtRSu gateSu vayaM tasya manujasya gRhaM prAvizAma|
13 Ya kuma gaya mana yadda wani mala’ika ya bayyana a gidansa ya ce masa, ‘Ka aika zuwa Yoffa a kira Siman wanda ake ce da shi Bitrus.
sosmAkaM nikaTe kathAmetAm akathayat ekadA dUta ekaH pratyakSIbhUya mama gRhamadhye tiSTan mAmityAjJApitavAn, yAphonagaraM prati lokAn prahitya pitaranAmnA vikhyAtaM zimonam AhUyaya;
14 Zai kawo maka saƙo wanda ta wurinsa kai da dukan iyalinka za ku sami ceto.’
tatastava tvadIyaparivArANAJca yena paritrANaM bhaviSyati tat sa upadekSyati|
15 “Na fara magana ke nan, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauko musu yadda ya sauko mana a farko.
ahaM tAM kathAmutthApya kathitavAn tena prathamam asmAkam upari yathA pavitra AtmAvarUDhavAn tathA teSAmapyupari samavarUDhavAn|
16 Sa’an nan na tuna da abin da Ubangiji ya ce, ‘Yohanna ya yi baftisma da ruwa, amma za a yi muku baftisma daRuhu Mai Tsarki.’
tena yohan jale majjitavAn iti satyaM kintu yUyaM pavitra Atmani majjitA bhaviSyatha, iti yadvAkyaM prabhuruditavAn tat tadA mayA smRtam|
17 To, in Allah ya ba su kyauta yadda ya ba mu, mu da muka gaskata da Ubangiji Yesu Kiristi, wane ni da zan yi hamayya da Allah?”
ataH prabhA yIzukhrISTe pratyayakAriNo ye vayam asmabhyam Izvaro yad dattavAn tat tebhyo lokebhyopi dattavAn tataH kohaM? kimaham IzvaraM vArayituM zaknomi?
18 Sa’ad da suka ji haka, ba su ƙara yin faɗa ba, suka kuma ɗaukaka Allah, suna cewa, “To, fa, har Al’ummai ma Allah ya sa suka tuba zuwa rai.”
kathAmetAM zruvA te kSAntA Izvarasya guNAn anukIrttya kathitavantaH, tarhi paramAyuHprAptinimittam IzvaronyadezIyalokebhyopi manaHparivarttanarUpaM dAnam adAt|
19 To, waɗanda suka warwatsu saboda tsananin da ya tashi a kan batun Istifanus suka tafi har Funisiya, Saifurus da kuma Antiyok, suna ba da saƙon ga Yahudawa kaɗai.
stiphAnaM prati upadrave ghaTite ye vikIrNA abhavan tai phainIkIkuprAntiyakhiyAsu bhramitvA kevalayihUdIyalokAn vinA kasyApyanyasya samIpa Izvarasya kathAM na prAcArayan|
20 Amma waɗansunsu kuwa, mutane daga Saifurus da Sairin, suka je Antiyok suka fara yi wa Hellenawa magana su ma, suna ba da labari mai daɗi game da Ubangiji Yesu.
aparaM teSAM kuprIyAH kurInIyAzca kiyanto janA AntiyakhiyAnagaraM gatvA yUnAnIyalokAnAM samIpepi prabhoryIzoH kathAM prAcArayan|
21 Hannun Ubangiji kuwa yana tare da su, mutane da yawan gaske kuwa suka gaskata suka juya ga Ubangiji.
prabhoH karasteSAM sahAya AsIt tasmAd aneke lokA vizvasya prabhuM prati parAvarttanta|
22 Labari wannan abu ya kai kunnuwan ikkilisiya a Urushalima, sai suka aiki Barnabas zuwa Antiyok.
iti vArttAyAM yirUzAlamasthamaNDalIyalokAnAM karNagocarIbhUtAyAm AntiyakhiyAnagaraM gantu te barNabbAM prairayan|
23 Da ya iso ya kuma ga tabbacin alherin Allah, sai ya yi farin ciki ya kuma ƙarfafa su duka su tsaya da gaskiya cikin Ubangiji da dukan zukatansu.
tato barNabbAstatra upasthitaH san IzvarasyAnugrahasya phalaM dRSTvA sAnando jAtaH,
24 Mutum ne nagari, cike da Ruhu Mai Tsarki da bangaskiya, mutane masu yawan gaske kuwa suka juya ga Ubangiji.
sa svayaM sAdhu rvizvAsena pavitreNAtmanA ca paripUrNaH san ganoniSTayA prabhAvAsthAM karttuM sarvvAn upadiSTavAn tena prabhoH ziSyA aneke babhUvuH|
25 Sa’an nan Barnabas ya tafi Tarshish don yă nemi Shawulu,
zeSe zaulaM mRgayituM barNabbAstArSanagaraM prasthitavAn| tatra tasyoddezaM prApya tam AntiyakhiyAnagaram Anayat;
26 sa’ad da ya same shi kuwa, sai ya kawo shi Antiyok. Ta haka shekara guda cur Barnabas da Shawulu suka yi suna taruwa da ikkilisiya, suka kuma koya wa mutane masu yawan gaske. A Antiyok ne aka fara kiran almajirai da suna Kirista.
tatastau maNDalIsthalokaiH sabhAM kRtvA saMvatsaramekaM yAvad bahulokAn upAdizatAM; tasmin AntiyakhiyAnagare ziSyAH prathamaM khrISTIyanAmnA vikhyAtA abhavan|
27 A wannan lokaci waɗansu annabawa sun zo Antiyok daga Urushalima.
tataH paraM bhaviSyadvAdigaNe yirUzAlama AntiyakhiyAnagaram Agate sati
28 Ɗaya daga cikinsu mai suna Agabus, ya miƙe tsaye ya yi annabci ta wurin Ruhu cewa za a yi yunwa mai tsanani wadda za tă bazu a dukan duniyar Romawa (Wannan ya faru a zamanin mulkin Kalaudiyus.)
AgAbanAmA teSAmeka utthAya AtmanaH zikSayA sarvvadeze durbhikSaM bhaviSyatIti jJApitavAn; tataH klaudiyakaisarasyAdhikAre sati tat pratyakSam abhavat|
29 Kowanne a cikin almajiran, gwargwadon azancinsa, ya yanke shawara ya ba da gudummawa ga’yan’uwan da suke zama a Yahudiya.
tasmAt ziSyA ekaikazaH svasvazaktyanusArato yihUdIyadezanivAsinAM bhratRNAM dinayApanArthaM dhanaM preSayituM nizcitya
30 Haka kuwa suka yi, suka aika da kyautarsa wa dattawan ikkilisiyar ta hannu Barnabas da Shawulu.
barNabbAzaulayo rdvArA prAcInalokAnAM samIpaM tat preSitavantaH|