< Ayyukan Manzanni 10 >
1 A Kaisariya akwai wani mutum mai suna Korneliyus, wani jarumin Roma ne, a ƙungiyar soja da ake kira Bataliyar Italiya.
Kwalyale umunhu jumonga muliaja ilya kaisaria, ilitavua lya mwene atambuluughwa Kornelio, alyale mbaha ghwa ipugha ikya va Kiitalia.
2 Shi da dukan iyalinsa masu ibada ne masu tsoron Allah kuma; yakan ba da kyauta hannu sake ga masu bukata yana kuma addu’a ga Allah ba fasawa.
Alyale ikufunya kange alyale ikunsuma uNguluve mu nyumba ja mwene joni, alyahumisie indalama nyinga kuva Yahudi pe akale ikufunya kwa Nguluve ifighono fioni.
3 Wata rana wajen ƙarfe uku na yamma ya ga wahayi. A sarari ya ga wani mala’ikan Allah, wanda ya zo wajensa ya ce, “Korneliyus!”
Unsiki ghwa lisala lya gubia lubale pamwisi, akasaghile inyisaghilo isa vanyamola va Nguluve vikwisa kwa mwene unya mola akambula u “Kornelio!
4 Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, “Mene ne, ya Ubangiji?” Mala’ikan ya ce, “Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.
U kornelio akamulola unyamola kange alyale nu ludwesi uluvaha kyongo akati “Ulu lwa Luke mbaha?” unyamola aka m'bula “Inyifunyo sako nu luvonolo lwako kuva kotofu sitoghile kukyanya ndavule ing'humbukilo.
5 Yanzu sai ka aiki mutane zuwa Yoffa su dawo da wani mutum mai suna Siman wanda ake kira Bitrus.
Lino vomole avanhu valute mulikaja ilya Yafakuuntwala umunhu jumo juno itambulua Simon juno itambulua Petro.
6 Yana zama tare da Siman, mai aikin fatu, wanda gidansa ke bakin teku.”
Ikukala nujuno itenda inguvu juno itambulua Simoni juno inyumba jamwene jili palubade pa misumbi.”
7 Sa’ad da mala’ikan da ya yi masa magana ya tafi, sai Korneliyus ya kira biyu daga cikin bayinsa da kuma wani soja mai ibada wanda yake ɗaya a cikin masu yin masa hidima.
Ye akyale unyamola juno alyale ijova nu mwene kuvuka, u Kornelio akavakemela avavomba mbombo munyumba ja mwene vavili, nu ns'sikali juno alyale ikunsuma u Nguluve pakate pava sikalisi vano valyale vikum'bombela imbombo.
8 Ya fada musu duk abin da ya faru sa’an nan ya aike su Yoffa.
U Kornelio alyavavulile ghoni ghanoghalyahumile kange akavomola ku Yafa.
9 Wajen tsakar rana kashegari yayinda suke cikin tafiyarsu suna kuma dab da birnin, sai Bitrus ya hau bisan rufin gida yă yi addu’a.
Ikighono kino kikafwatile unsiki ughwa lekela lubale valyale musila kange vakale pipi mu likaja, u Petro akatogha kukyanya ku dari na kukufunya.
10 Yunwa ta kama shi ya kuwa so yă ci wani abu, yayinda ake shirya abinci, sai wahayi ya zo masa.
Pe akale ni njala neke alyale ilonda ikinu ikyakulia, Looli unsiki ghuno avanhu viteleka ikyakulia, akavonesevua inyisaghilo,
11 Ya ga sama ya buɗe ana kuwa saukowa wani abu ƙasa kamar babban mayafi zuwa duniya ta kusurwansa huɗu.
akavuvwene uvulanga vudindwike ni kyombo kikwika ni kinu kinge ndavule amenda amakome ghikwika pasi palihanga mumbale isamwene soni iine.
12 Cikinsa kuwa akwai kowace irin dabba mai ƙafa huɗu da masu ja da ciki na duniya da kuma tsuntsayen sararin sama.
Munkate mwa mwene mulyale ni fikano fyoni ifinyamaghulu ghane nafino fikwafula palihanga, ni fijuni ifyavulanga.
13 Sa’an nan wata murya ta ce masa, “Bitrus, ka tashi. Ka yanka ka ci.”
Pe ilisio likati wa mwene “sisimuka, PetroPetro hinja kange ulie”. Loli upero akati “Na lulianala, MUtwa ulwakuva
14 Bitrus ya ce, “Sam, Ubangiji! Ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko marar tsabta ba.”
nanighelile kulia ikinu kyekyoni I'll ikivivi. Loli ilisio likisa kwa kwamwene kange
15 Muryar ta yi magana da shi sau na biyu ta ce, “Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.”
ulwavuvili “Kino avalisie u Nguluve nungakiemelaghe vulamafu kange kivivi”.
16 Wannan ya faru har sau uku, sai nan da nan aka ɗauke mayafin zuwa sama.
Ulu lulyahumile katatu, ni kyombo kila ilyatolilue kuvulanga kange.
17 Tun Bitrus yana cikin tunani game da ma’anar wahayin nan, sai ga mutanen da Korneliyus ya aika sun sami gidan Siman suna kuma tsaye a ƙofar.
Unsiki ghuno u Petro alyahasing'ine vwimila vwa mbonekelo isio sihufia kiki, lolagha, avanhu vano vakomolilwe nu Kornelio vakima pavulongolo palilyango, vakaposiagha isila ijakuluta kunyumba.
18 Suka yi sallama, suna tambaya ko Siman wanda aka sani da suna Bitrus yana zama a can.
Pe vakakemela nauposia ndavule u Simoni juno kange atambulwagha Petro ndavule kale ikukala Pala.
19 Yayinda Bitrus yana cikin tunani game da wahayin, sai Ruhu ya ce masa, “Siman, ga mutum uku suna nemanka.
Unsiki ughuo ghuno u Petro alyale isagha munyisaghilo isio, uMhepo akajova nu mwene “Lolagha avanhu vatatu vikukulonda.
20 Saboda haka ka tashi ka sauka. Kada ka yi wata-wata, gama ni ne na aiko su.”
Sisimuka kange ghukale pasi pe ulutaghe navene. Nungoghopaghe kuluta navene, ulwakuva nivomwile.”
21 Sai Bitrus ya sauka ya ce wa mutanen, “Ni ne kuke nema. Me ya kawo ku?”
U Petro Akiva pasi kuvanave nakujova “Une nenenejuno mukunilonda. Nakii mwisile?”
22 Mutanen suka amsa, “Mun zo ne daga wurin Korneliyus wani jarumin. Shi mutum ne mai adalci mai tsoron Allah kuma, wanda dukan Yahudawa ke girmamawa. Wani mala’ika mai tsarki ya faɗa masa, yă sa ka zo gidansa don yă ji abin da za ka faɗa.”
Vakati, “Akida jumo ilitavua lya mwene Kornelio, umunhu ughwa vugholofu pe ilonda kukusuma u Nguluve, kange avanhu viujova vunofu mukisina kyoni iya kiyahudi, avulilue nava nyamola avaava Nguluve kukuvomola need valute kunyumba ja mwene, neke apulike imola inofu kuhuma kuvanave.”
23 Sai Bitrus ya gayyaci mutanen cikin gida su zama baƙinsa. Kashegari Bitrus ya tafi tare da su, waɗansu’yan’uwa daga Yoffa kuwa suka tafi tare da shi.
U Petro akavambilila vingile nkate napiukala palikimo nu mwene. Ilwakilavo jino jilyavingilile akasimuka akaluta palikimo nu mwene, na vanyalukolo vadebe kuhuma ku Yafa vakavingisaniagha naghwope.
24 Kashegari sai ya iso Kaisariya. Korneliyus kuwa yana nan yana jiransu, ya kuma gayyaci’yan’uwansa da abokansa na kusa.
Ikighono kino kikavingilile vakisile ku Kaisaria. Naju Kornelio alyale iuvaghulila; kange akavakemelile paliimo avanyalukolo vamwene nava manyani vamwene vano valipipi.
25 Da Bitrus ya shiga gidan, Korneliyus ya sadu da shi ya kuma fāɗi a gabansa cikin bangirma.
Unsiki ghuno u Petro akingila munkate, u Kornelio akamwambilila akafughama paasi pamaghulu gha mwene akamfughamila.
26 Amma Bitrus ya sa shi ya tashi. Ya ce, “Tashi, ni mutum ne kawai.”
Loli u Petro akamwamula akati “Isagha; une najune nelimunhu.”
27 Yana magana da shi, sai Bitrus ya shiga ciki ya kuma tarar da taron mutane da yawa.
Unsiki ghuno u Petro akajovagha naghuope, akalutagha n'kate akavagha avanhu vakong'anile palikimo.
28 Sai ya ce musu, “Ku da kanku kun san cewa dokarmu ta hana mutumin Yahuda yin cuɗanya, ko ya ziyarci Ba’al’umme. Amma Allah ya nuna mini cewa kada in kira wani mutum marar tsarki ko marar tsabta.
Akavavula, “jumue mwevano mukagwile kuti ulu nalulaghilo lwa Kiyahudi kuhasing'ana nambe kughendelanilakughendelanila nu munhu ugwa kipelela iiki. Loli u Nguluve ansonile uneasy ulwakuti naninoghile kukunemela umunhu ghweni vulamafu nambe vunyali.
29 Don haka sa’ad da aka aika in zo, na zo ba wata faɗa. To, ko zan san abin da ya sa ka aika in zo?”
Fyenambe nisile isila kikanika, pano nikomolilue vwimila vwa uluo. Neke nivaposie nakiki mukomolivue vwimila unhealthy.”
30 Korneliyus ya amsa ya ce, “Kwana huɗu da suka wuce ina a gidana ina addu’a a wannan lokaci, wajen ƙarfe uku na yamma. Ba zato ba tsammani sai ga wani mutum cikin tufafi masu walƙiya ya tsaya a gabana
U Kornelio akati, “Ifighono fine fino fikakilile, amasiki ndavule agha nilyale nikufunya unsii ghwa kivalilo kya budika lubale pamwisi munkate munyumba jango; Nikalola pavulongolo palyune umunhu imile alyale namenda amavalafu,
31 ya ce, ‘Korneliyus, Allah ya ji addu’arka, ya kuma tuna da kyautanka ga matalauta.
Akambulile “Kornelio inyifunyo sako sipulikike Kwan Nguluve, ni mbonolo sako kuva n'kontofu silikikumbukilo pavulongolo pa Nguluve.
32 Ka aika zuwa Yoffa don a kira Siman wanda ake ce da shi Bitrus. Shi baƙo ne a gidan Siman mai aikin fatu, wanda yake zama a bakin teku.’
Pa uluo omola umunhu ku Yafa akankemele umunhu jumbo juno ikemelua Simon ise kulyuve, juno kange itambulivua Petro. Juno ikukala kwajuno inosia ingwembe jumojumo juno itambulivua Simoni juno inyumba jamwene jilimulubale munyanja.
33 Saboda haka na aika a zo da kai nan da nan, ya kuma yi kyau da ka zo. To ga mu duka a nan a gaban Allah don mu saurari dukan abin da Ubangiji ya umarce ka ka faɗa mana.”
Gadilila: Ikidebe iki, “Ghwope iliva ikwisa ilijova numue,” namwale muvulembe vwa pakale.
34 Sa’an nan Bitrus ya fara magana ya ce, “Yanzu na gane yadda gaskiya ne cewa Allah ba ya sonkai
Pe u Petro aadindula umulomo ghwa mwene nakujova; “kyang'ani, nitika kuti u Nguluve nalinalo ulwa kuvaghana vamo.
35 amma yana karɓan mutane daga kowace al’ummar da take tsoronsa suke kuma aikata abin da yake daidai.
Pauluo kila kisina umunhu ghweni junoikufunya nakuvomba isavwakyang'ani ikwitisivua kwamwene.
36 Kun san saƙon da Allah ya aika wa mutanen Isra’ila, yana shelar labari mai daɗi na salama ta wurin Yesu Kiristi, shi ne kuwa Ubangijin kowa.
Ujimanyile imola jino akajihumisie ku vanhu va Israeli, pano akapulisiagha imola inofu ija lutengano kukilila u Yesu kilisite juno ghwe Mutwa ghwa vooni-
37 Kun san abin da ya faru a dukan Yahudiya, farawa daga Galili bayan baftismar da Yohanna ya yi wa’azi,
jumue mwevano mukagwile kind kikahumila, lino likahumile ku Yudea joni likatengulile ku Galilaya, ye lukilile ulwofugho luno u Yohana alupulisiagha. Lino likahumile likan'donyile u Yesu kilisite ndavule uNguluve alyam'ponisie amafuta nuMhepo Mwimike na kungufu.
38 yadda Allah ya shafe Yesu Banazare da Ruhu Mai Tsarki da kuma iko, da kuma yadda ya zaga ko’ina yana aikata alheri yana kuma warkar da dukan waɗanda suke ƙarƙashin ikon Iblis, domin Allah yana tare da shi.
Alyaghendile nakuvomba inofuinofu nakuvuvusia voni vano vakapumusivue nu Stefano, ulyakuva uNguluve alyale paliimo nu mwene.
39 “Mu kuwa shaidu ne na dukan abin da ya yi a ƙasar Yahudawa da kuma a Urushalima. Suka kashe shi ta wurin rataye shi a kan itace,
Usue tulivolesi ghwa ghoni agha ghano akaghavombile mu iisi sasa vuYahudivuYahudi namu Yerusalemu- uju ghwe Yesu juno valyam'budile na kukum'paghika mumpiki.
40 amma Allah ya tashe shi daga matattu a rana ta uku, ya sa kuma aka gan shi.
Umunhu ujuo u Nguluve aliyah nsyusisie ikighono ikya vutatu na kukum'pala kumanyikika,
41 Ba dukan mutane ne suka gan shi ba, amma ta wurin shaidun da Allah ya riga ya zaɓa, ta wurinmu da muka ci muka kuma sha tare da shi bayan tashinsa daga matattu.
nakwekuti ku vanhu voni, looli kuvolesi uvano vasalulivue nu Nguluve. -usue jusue, twevano tukalile tumwene na kunyua naghwope pano ye asyukile kuhuma uvufue.
42 Ya umarce mu mu yi wa’azi ga mutane mu kuma shaida cewa shi ne wanda Allah ya naɗa yă zama mai shari’a na masu rai da na matattu.
Atulaghile kudalikila na kukwolelela kuuti uju ghwejuno u Nguluve alyansaluile kuva mulamuli ghwa vumi na vafue.
43 Duk annabawa sun yi shaida game da shi cewa duk wanda ya ba da gaskiya gare shi zai sami gafarar zunubai ta wurin sunansa.”
Mwamwene avavili voni volelaghe lulyale Kati ghweni juno ikumwitika kyang'ani ujuo ikwupilagha ulusaghilo ulwa vahosi kuhumila litavua lyamwene.”
44 Tun Bitrus yana cikin faɗin waɗannan kalmomi, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauka wa duk waɗanda suka ji saƙon.
Unsiki ghuno u Petrol akaghendelelagha kujova isi, u Mhepo Mwimike akavamemia voni vino vakapulikisyagha imola ija mwene.
45 Masu bin da suke da kaciya waɗanda suka zo tare da Bitrus suka yi mamaki cewa an ba da kyautar Ruhu Mai Tsarki har ma a kan Al’ummai.
Avanhu vala vano valyahusike ni kipugha ikya vitiki vino valyavalya dumulivue- vala voni vano valisile nu Petro vaadeghagha vwimila vwa Mhepo Mwimike juno alyakung'ilue kuoni kuva panji.
46 Gama sun ji su suna magana da waɗansu harsuna suna kuma yabon Allah. Sai Bitrus ya ce,
Ulwakuva valyapulike avapanji ava vijova ninjovele isinge na pikufunya kwa Nguluve. U Petro akamula,
47 “Wani zai iya hana a yi wa waɗannan mutane baftisma da ruwa? Sun karɓi Ruhu Mai Tsarki kamar yadda muka karɓa.”
“Kwale umunhu juno anoghile kusigha amalenga ulwakuuti avanhu value kukwofughua, Avanhu ava vamwupile uMhepo Mwimike ndavule usue?”
48 Saboda haka ya ba da umarni a yi musu baftisma cikin sunan Yesu Kiristi. Sa’an nan suka roƙi Bitrus yă zauna da su na’yan kwanaki.
Pe akalamula vofughue mulitavua lya Yesu kilisite. Pambele vakansuma ikale naghuope mufighono ndii.