< Ayyukan Manzanni 10 >
1 A Kaisariya akwai wani mutum mai suna Korneliyus, wani jarumin Roma ne, a ƙungiyar soja da ake kira Bataliyar Italiya.
Pabile na mundu pulani katika mji wa Kaisaria, lina lyake akemelwa Kornelio, abile nkolo wa kikosi sa Baitalia.
2 Shi da dukan iyalinsa masu ibada ne masu tsoron Allah kuma; yakan ba da kyauta hannu sake ga masu bukata yana kuma addu’a ga Allah ba fasawa.
Abile ancha Nnongo na atimwabudu Nnongo na nyumba yake yoti; atitoa mbanje yanansima kwa Ayahudi na aloba kwa Nnongo masoba gote.
3 Wata rana wajen ƙarfe uku na yamma ya ga wahayi. A sarari ya ga wani mala’ikan Allah, wanda ya zo wajensa ya ce, “Korneliyus!”
Muda wa saa tisa ya mutwekati, abweni maono malaika wa Nnongo kambakiya, “Kornelio!
4 Korneliyus kuwa ya zura masa ido a tsorace ya ce, “Mene ne, ya Ubangiji?” Mala’ikan ya ce, “Addu’o’inka da kyautanka ga matalauta sun kai har sama, hadayar tunawa ce a gaban Allah.
Kornelio kamlolekeya malaika na abile na hofu ngolo muno kabaya “Ayee nga namani nkolo?” Malaika kammakiya Maombi ni sadaka yako kwa maskini zimepanda nnani kati kumbukumbu mu'uwepo wa Nnongo.”
5 Yanzu sai ka aiki mutane zuwa Yoffa su dawo da wani mutum mai suna Siman wanda ake kira Bitrus.
Nambeambe ubatume bandu yendya mji wa Yafa kunneta mundu yumo ywakemelwa Simoni ywabile ukemelwa Petro.
6 Yana zama tare da Siman, mai aikin fatu, wanda gidansa ke bakin teku.”
Atama na nchenga ngozi ywakemelwa Simoni ambaye nyumba yake ibile kando ya bahari.”
7 Sa’ad da mala’ikan da ya yi masa magana ya tafi, sai Korneliyus ya kira biyu daga cikin bayinsa da kuma wani soja mai ibada wanda yake ɗaya a cikin masu yin masa hidima.
Baada ya malaika ywabaya ni ywembe kuboka, Kornelio abakema batumishi ba mu'nyumba yaker abele, na askari ywatimwabudu Nnongo kati ya askari babile bamtumikya.
8 Ya fada musu duk abin da ya faru sa’an nan ya aike su Yoffa.
Kornelio kaabakiya gote yapangike na kabatuma Yafa.
9 Wajen tsakar rana kashegari yayinda suke cikin tafiyarsu suna kuma dab da birnin, sai Bitrus ya hau bisan rufin gida yă yi addu’a.
Lisoba lya nyaibele saa sita babile mundela na babile papipi na mji, Petro kapanda nnani mu'dari loba.
10 Yunwa ta kama shi ya kuwa so yă ci wani abu, yayinda ake shirya abinci, sai wahayi ya zo masa.
Na abile na njala na apala kilebe cha kulya, lakini muda bandu bateleka chakulya, kabonekeya maono,
11 Ya ga sama ya buɗe ana kuwa saukowa wani abu ƙasa kamar babban mayafi zuwa duniya ta kusurwansa huɗu.
Abweni anga liyongoliwe na chombo chatiuluka na kilebe fulani kati ngobo kolo yatiuluka pae pa'nnema katika kona zote ncheche.
12 Cikinsa kuwa akwai kowace irin dabba mai ƙafa huɗu da masu ja da ciki na duniya da kuma tsuntsayen sararin sama.
Nkati yake pabile na aina yoti ya anyama babile na magolo ncheche na batambaa nnani ya nnema, na iyuni ba angani.
13 Sa’an nan wata murya ta ce masa, “Bitrus, ka tashi. Ka yanka ka ci.”
Lilobe lyabaya kwake, “amka, Petro chinja na ulyee.”
14 Bitrus ya ce, “Sam, Ubangiji! Ban taɓa cin wani abu marar tsarki ko marar tsabta ba.”
Lakini Petro kabaya “nga nyoo kwaa, Ngwana kwa sababu nalowa lyaa kwaa kilebe chochte kinajisi na kichapu.
15 Muryar ta yi magana da shi sau na biyu ta ce, “Kada ka ce da abin da Allah ya tsarkake marar tsarki.”
Lakini lilobe lyaisa kwake kae kwa mara yana ibele “Chaakitakasa Nnongo kana ukikeme najisi wala kichafu.”
16 Wannan ya faru har sau uku, sai nan da nan aka ɗauke mayafin zuwa sama.
Ayee ipangika mara tatu, na chelo chombo chatitolwa kae angani.
17 Tun Bitrus yana cikin tunani game da ma’anar wahayin nan, sai ga mutanen da Korneliyus ya aika sun sami gidan Siman suna kuma tsaye a ƙofar.
Palyo petro abile katika hali ya changanyikiwa nnani ya ago maono yatimaanisha namani, Linga bandu batumilwe na Kornelio bayemi nnongi ya
18 Suka yi sallama, suna tambaya ko Siman wanda aka sani da suna Bitrus yana zama a can.
nnango, kannaluya ndela ya kuyenda mu'nyumba. Bakema na kunnaluya mana Simoni ywakemelwa Petro atama palo.
19 Yayinda Bitrus yana cikin tunani game da wahayin, sai Ruhu ya ce masa, “Siman, ga mutum uku suna nemanka.
Muda woo Petro abile awasa nnani ya ago maono, Roho kabaya na ywembe, “Linga bandu atatu bakupala.
20 Saboda haka ka tashi ka sauka. Kada ka yi wata-wata, gama ni ne na aiko su.”
Amka na uuluke pae na uyende nakwe. Uyogope kwaa yenda nabembe, kwa mana niatumile.”
21 Sai Bitrus ya sauka ya ce wa mutanen, “Ni ne kuke nema. Me ya kawo ku?”
Petro atiuluka pae kwao na baya “Nenga nga yolo mwamumpala. kwa mwanja namani muisile?”
22 Mutanen suka amsa, “Mun zo ne daga wurin Korneliyus wani jarumin. Shi mutum ne mai adalci mai tsoron Allah kuma, wanda dukan Yahudawa ke girmamawa. Wani mala’ika mai tsarki ya faɗa masa, yă sa ka zo gidansa don yă ji abin da za ka faɗa.”
Babaya, “Akida yumo lina lyake Kornelio, mundu wa haki na hupenda kumwabudu Nnongo, na bandu ubaya vema katika litaifa lyote lya Ayahudi, abakilwe na malaika ba Nnongo kututuma twenga ili kuyenda mu'nyumba yake, ili ayowe ujumbe boka kwako.”
23 Sai Bitrus ya gayyaci mutanen cikin gida su zama baƙinsa. Kashegari Bitrus ya tafi tare da su, waɗansu’yan’uwa daga Yoffa kuwa suka tafi tare da shi.
Petro kabakaribisha jingya mu'nyumba na tama pamope nakwe. Bwamba ya lisoba lyanaibele atiyumuka kayenda pamope nakwe, na alongo achache boka Yafa batikengamana naywembe.
24 Kashegari sai ya iso Kaisariya. Korneliyus kuwa yana nan yana jiransu, ya kuma gayyaci’yan’uwansa da abokansa na kusa.
Baikite Kaisalia lisoba lyanaibele. Na Kornelio abile atibalenda abakema pamope alongo bake na mbwiga bake ba karibu.
25 Da Bitrus ya shiga gidan, Korneliyus ya sadu da shi ya kuma fāɗi a gabansa cikin bangirma.
Petro pajingii mu'nyumba, Kornelio atikumlaki na kuinama mpaka pae mu'magolo gake kwa kumweshimu.
26 Amma Bitrus ya sa shi ya tashi. Ya ce, “Tashi, ni mutum ne kawai.”
Lakini Petro kamwinua no baya “Yema; nenga namwene na mundu kae.”
27 Yana magana da shi, sai Bitrus ya shiga ciki ya kuma tarar da taron mutane da yawa.
Palyo Petro atilongela naywembe, atiyenda mu'nyumba kaakuta bandu batikusanyika pamope.
28 Sai ya ce musu, “Ku da kanku kun san cewa dokarmu ta hana mutumin Yahuda yin cuɗanya, ko ya ziyarci Ba’al’umme. Amma Allah ya nuna mini cewa kada in kira wani mutum marar tsarki ko marar tsabta.
Kaamakiya, “Mwenga mwabene mutangite panga ibile kwaa saliya ya kiyahudi shirikiana na tembeleana na mundu ywabile kwaa wa taifa lee. Lakini Nnongo kanibonekeya nenga kuwa nipalika kwaa kumwita mundu yeyote najisi au mchafu.
29 Don haka sa’ad da aka aika in zo, na zo ba wata faɗa. To, ko zan san abin da ya sa ka aika in zo?”
Nga nyoo niisile bila kubisha, panitumilwe kwa ajili yelo. Kwa eyo naanaluya kwa mwanja namani mwatumilwe kwa ajili yango?”
30 Korneliyus ya amsa ya ce, “Kwana huɗu da suka wuce ina a gidana ina addu’a a wannan lokaci, wajen ƙarfe uku na yamma. Ba zato ba tsammani sai ga wani mutum cikin tufafi masu walƙiya ya tsaya a gabana
Kornelio kabaya, “Masoba ncheche ganchogo bka leno, muda kati wolo nibile naloba muda wa saa tisa mutwekati mu'nyumba yango: Nibweni nnongi yango mundu ayemi abile na ngobo nyuepe,
31 ya ce, ‘Korneliyus, Allah ya ji addu’arka, ya kuma tuna da kyautanka ga matalauta.
Kanibakiya “Kornelio maombi gako gatiyowanika na Nnongo, na sadaka zako kwa maskini zibile kati ukumbusho nnongi ya Nnongo.
32 Ka aika zuwa Yoffa don a kira Siman wanda ake ce da shi Bitrus. Shi baƙo ne a gidan Siman mai aikin fatu, wanda yake zama a bakin teku.’
Kwa eyo batume bandu Yafa na bankeme mundu yumo ywakemelwa Simoni aise kwako, ambaye ukemwa Petro, ambaye atama kwa ywachenga ngozi yumo ywakemelwa Simon ambae nyumba yake ibile pembeni ya libahari.
33 Saboda haka na aika a zo da kai nan da nan, ya kuma yi kyau da ka zo. To ga mu duka a nan a gaban Allah don mu saurari dukan abin da Ubangiji ya umarce ka ka faɗa mana.”
Zingatia mtari wolo, “Ni ywembe paaisa alowa baya nimwenga” ubile kwaa mu'maandiko ga kale.
34 Sa’an nan Bitrus ya fara magana ya ce, “Yanzu na gane yadda gaskiya ne cewa Allah ba ya sonkai
Petro ayongoli nkano wake no baya, “Kweli, naaminiya kuwa Nnongo aweza kwaa kuwa na upendeleo.
35 amma yana karɓan mutane daga kowace al’ummar da take tsoronsa suke kuma aikata abin da yake daidai.
Badala yake, kila taifa mundu yeyote ywamwabudia na kupanga matendo ga haki anakubalika kwake.
36 Kun san saƙon da Allah ya aika wa mutanen Isra’ila, yana shelar labari mai daɗi na salama ta wurin Yesu Kiristi, shi ne kuwa Ubangijin kowa.
Uutangite ujumbe ulioutoa kwa bandu ba Israeli. abile akitangaza habari njema ya amani pitya Yesu Kristo ywabile ni Ngwana wa bote.
37 Kun san abin da ya faru a dukan Yahudiya, farawa daga Galili bayan baftismar da Yohanna ya yi wa’azi,
mwenga mwabene mutangite tukio lyalipangite, ambalo lipangite Yudea yote na litumbwile Galilaya, baada ya ubatizo ambao Yohana atiutangaza.
38 yadda Allah ya shafe Yesu Banazare da Ruhu Mai Tsarki da kuma iko, da kuma yadda ya zaga ko’ina yana aikata alheri yana kuma warkar da dukan waɗanda suke ƙarƙashin ikon Iblis, domin Allah yana tare da shi.
likowe lyalibile linamuhusu Yesu Kristo jinsi Nnongo atimtia mauta kwa Roho Mtakatifu na kwa nguvu. Apangite mema na kuponya bote bateswile na ibilisi, kwa mana Nnongo abile pamope naywembe.
39 “Mu kuwa shaidu ne na dukan abin da ya yi a ƙasar Yahudawa da kuma a Urushalima. Suka kashe shi ta wurin rataye shi a kan itace,
Twenga ni mashaidi ba makowe yote yaapangite katika nchi ya Uyahudi na katika Yerusalemu-ayoo ni Yesu ywamulaga na kuntundika mu'nkongo.
40 amma Allah ya tashe shi daga matattu a rana ta uku, ya sa kuma aka gan shi.
Ayoo mundu Nnongo atikumfufua lisoba lya tatu na kumpeya kuyowanika.
41 Ba dukan mutane ne suka gan shi ba, amma ta wurin shaidun da Allah ya riga ya zaɓa, ta wurinmu da muka ci muka kuma sha tare da shi bayan tashinsa daga matattu.
Kwa bandu bote kwaa, lakini twenga twabene, twalya naywembe na nywaa niywembe baada ya kufufuka boka mu kiwo.
42 Ya umarce mu mu yi wa’azi ga mutane mu kuma shaida cewa shi ne wanda Allah ya naɗa yă zama mai shari’a na masu rai da na matattu.
Atituagiza kuhubiri kwa bandu na kushuhudia kuwa ayoo nga Nnongo ywamchawile kuwa mwamuzi wa babile akoto na babile mu'kiwo.
43 Duk annabawa sun yi shaida game da shi cewa duk wanda ya ba da gaskiya gare shi zai sami gafarar zunubai ta wurin sunansa.”
Katika ywembe manabii bote bashuhudie, ili panga kila ywaaminiye katika ywembe alowa pokya msamaha wa sambi pitya lina lyake.
44 Tun Bitrus yana cikin faɗin waɗannan kalmomi, sai Ruhu Mai Tsarki ya sauka wa duk waɗanda suka ji saƙon.
Palyo Petro kayendelya longela nyoo, Roho Mtakatifu kaatweliya bote babile bauyowine ujumbe wake.
45 Masu bin da suke da kaciya waɗanda suka zo tare da Bitrus suka yi mamaki cewa an ba da kyautar Ruhu Mai Tsarki har ma a kan Al’ummai.
Bandu balo bahusika na likundi lya baaminiya babile atahiriwa-balo bote baisile na Petro-batishangala, kwa sababu ya karama ya Roho Mtakatifu ywatimwagwa kwa mataifa.
46 Gama sun ji su suna magana da waɗansu harsuna suna kuma yabon Allah. Sai Bitrus ya ce,
Kwa kuwa bayowine aba bamataifa balongela kwa lugha yenge na kumwabudu Nnongo. Petro kayangwa,
47 “Wani zai iya hana a yi wa waɗannan mutane baftisma da ruwa? Sun karɓi Ruhu Mai Tsarki kamar yadda muka karɓa.”
“Abile mundu yoyote ywaweza kuzuia maji ili bandu babatizwe kwaa. Bandu aba batimpokya Roho Mtakatifu kati twenga?”
48 Saboda haka ya ba da umarni a yi musu baftisma cikin sunan Yesu Kiristi. Sa’an nan suka roƙi Bitrus yă zauna da su na’yan kwanaki.
Nga kabaamuru babatize kwa lina lya Yesu Kristo. Baadaye banobite atame nabo kwa masoba kadhaa.