< 2 Timoti 2 >

1 Kai kuma, ɗana, ka yi ƙarfi cikin alherin da yake cikin Kiristi Yesu.
Fini n big, ya pagd a pal yen ya ŋalbalgin yen yesu kilisu niini.
2 Abubuwan da ka ji na faɗa a gaban shaidu masu yawa kuwa ka danƙa wa amintattun mutane waɗanda su ma za su iya koya wa waɗansu.
A tunda yal k a bang n kan k kasielb bocial tuo a po, bogdli ya nub k a dan bi po k ba fid ki wan bitab.
3 Ka jure wa shan wahala tare da mu kamar soja mai kyau na Kiristi Yesu.
ŋan tuo ki ga fala yen nni, nan yesu kilisu ya nannangu yen.
4 Ba wanda yake aikin soja da zai sa kansa a sha’anin mutumin da ba ya aikin soja, domin yakan so yă gamshi wanda ya ɗauke shi soja.
Yua n kua t sojed k bua wan mang o canba pal kan jɔd o yeyienu boam bona po.
5 Haka ma, in wani ya yi gasa a matsayi shi ɗan wasa ne, ba ya sami rawanin nasara, sai in ya yi gasar bisa ga dokoki.
Nasanlo k o ga e panpan kaa cɔnln ban blo ya kuana.
6 Manomi mai aiki sosai ya kamata yă zama na fari wajen samun rabon amfanin gona.
Ya kpakuolo n ko paa n tie yua n ba cil ki mang o pal taagu po.
7 Ka yi tunani a kan abin da nake faɗi, gama Ubangiji zai ba ka ganewa cikin dukan wannan.
Maal ŋamma min mara yal yen yom dan ba nan gbad l bona kul.
8 Ka tuna da Yesu Kiristi, wanda aka tā da shi daga matattu, zuriyar Dawuda, wanda shi ne bisharata,
Fin n tiad yesu kilisu po, yua fi bi kpienb sigan, dafid yabil, yal naan yen min muandi ya labal.
9 wadda nake shan wahala har ga daurin sarƙa kamar mai laifi. Amma Maganar Allah ba a daure take ba.
Lan labal poe kin cangin, hal ki ban lolin nan o kukpal yen. O tienu maam, lan wan ki luol.
10 Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
N gan li maaba kul yen li junl, kilisu yab ya po k o tienu gagd, lan fid bimɔn la ya fabu n yesu kilisu, yen ya kpagidi n ki pia gben yen yal yeg yenl. (aiōnios g166)
11 Ga wata magana tabbatacciya, “In muka mutu tare da shi, za mu rayu tare da shi;
Klma li maama tie moamoɔn ne: li ya tua k t kpe yen o, yen wan, ti ba fuo yen o.
12 in muka jimre, za mu yi mulki tare da shi. In muka yi mūsunsa, shi ma zai yi mūsunmu;
Li ya tua ki ti tugn yen o t ba pia o palu. Ama ti ya yieo omoɔ ba yie ti.
13 in ba mu da aminci, shi dai mai aminci ne, domin shi ba zai iya mūsun kansa ba.”
Ti yaa tieg yeno, wan wan baa ye n tiegman klma o kan fid ki yie o ba.
14 Ka riƙa tuna masu da haka, ka kuma gama su da Allah, kada su yi jayayya a kan maganganu, don ba ta da wani amfani, sai ɓad da masu ji kawai take yi.
Lane ki li bual min ya tiada yog kul. O tienu ki bua n niam: la pugd pu. Li yaa tie lan bid yab n song yaa ka.
15 Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka gabatar da kanka a gaban Allah a matsayin wanda aka amince da shi, ma’aikaci wanda ba shi da dalilin jin kunya wanda kuma yake fassara kalmar gaskiya daidai.
Pag aba ki sed o tienu nug nan ya nulo n bobn, k kua li tuonl kaa pia wansan k ŋa li tuonl, klma o wangi o tienu maam yen e mumɔn.
16 Ka yi nesa da maganganun banza na rashin tsoron Allah, gama waɗanda suka mai da hankali ga yin waɗannan za su ƙara zama marasa tsoron Allah.
ŋa ti miyoyod yen yamb n k tie li dandal yab. yab ta bi ba k tenb, b fagd yogu kul yen o tienu.
17 Koyarwarsu za tă bazu kamar ruɓaɓɓen gyambo. A cikinsu akwai Himenayus da Filetus,
Li nub maam tie nan li bofuodl yen ki li ŋman k ban gben t gbanand. Li tie nan d yimane yen filet yene.
18 waɗanda suka bauɗe daga gaskiya. Suna cewa tashin matattu ya riga ya faru, suna kuma ɓata bangaskiyar waɗansu.
Bi den fagd e mon ki mali kin yiedm tienped o, yeni, bi ji ye ki ŋand bocianl li dandanln.
19 Duk da haka, ƙaƙƙarfan tushen nan na Allah yana nan daram, an hatimce shi da wannan rubutu, “Ubangiji ya san waɗanda suke nasa,” da kuma, “Duk wanda ya bayyana yarda ga sunan Ubangiji, to, dole yă yi nesa da aikata mugunta.”
Li yogunu goga, o tienu tan pupal se yen no maam yal tie o po bam: yomdan baan yaab n tie o yaab, yua n taa yomdan yel kul ba fagidi yen o. yam i dan ban yab tie o nub “yua n ye ki o tie ti yom i dan, wan fagd ti bid.”
20 A babban gida akwai kayayyakin da ba na zinariya da na azurfa kaɗai ba, amma har da na katako da na yumɓu ma; waɗansu domin hidima mai daraja waɗansu kuwa domin hidima marar daraja.
O dieciangun, wula yen a ligi babaa bi be ka ye, li yɔgli yen ti dad ya boba. Cincin na yal tie b yumandaciab yi yale. A tien a mɔn na tagn kul.
21 In mutum ya tsabtacce kansa daga na farkon zai zama kayan aikin hidima mai daraja, mai amfani ga Maigida, kuma shiryayye domin yin kowane aiki mai kyau.
Li ŋan, nulo ya cua oba min mad yal kul po. o baa tie ya bobl n bobn a tuonŋanma po, k gud pli pli, ki mon o danopo, ki pia n yaam a tuonŋanna kul po.
22 Ka yi nesa da mugayen sha’awace-sha’awace na ƙuruciya, ka kuma bi adalci, bangaskiya, ƙauna da kuma salama, tare da waɗanda suke kira ga Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
Fagd yen ya yeyienu n ba bid o nupano. Sɔn a palyukiba l dandanl, n buam, yen n yanduam yen ya dab n ban o tienu.
23 Kada wani abu yă haɗa ka da gardandamin banza da wofi, domin ka san yadda suke jawo faɗa.
Yie ti yajaga bid yen yayajaga n ki pia tanpul; a ban kili cuon yen a konkona.
24 Bai kamata bawan Ubangiji yă zama mai neman faɗa ba; a maimako, dole yă nuna alheri ga kowa, mai iya koyarwa, mai haƙuri kuma.
Ama, la wan ti yomdan o tuinsonlo wan ya pia konkona. li bɔl ki wan ya pia n buam yua kul po. Ki ba fid tund, ki go ga amaaba.
25 Waɗanda suke gāba da shi kuwa dole yă yi musu gargaɗi cikin hankali, da fata Allah zai sa su tuba su kai ga sanin gaskiya,
O ba ŋagd yen li pisonl yab n ki ban o tienu. ŋaa ban o tienu ya kan lebd bi yeyienu ban baa emonn?
26 su kuma dawo cikin hankulansu su kuɓuta daga tarkon Iblis, wanda ya sa suka zama kamammu don su aikata nufinsa.
bi ba guan ki ba bi yeyien ŋannu ki ŋan stan jalm yal n kub ti yonbdan ki bi suan o buam.

< 2 Timoti 2 >