< 2 Timoti 2 >

1 Kai kuma, ɗana, ka yi ƙarfi cikin alherin da yake cikin Kiristi Yesu.
Wori wuro mo bibwemi neka bikwa luma na mwor Almaciya Kiritti.
2 Abubuwan da ka ji na faɗa a gaban shaidu masu yawa kuwa ka danƙa wa amintattun mutane waɗanda su ma za su iya koya wa waɗansu.
Dike tinim burom mwo nuwa fiye min neneu tiber dihere ducce, dokken kange nubo ki bilenke wuro ciya dol nyika kange ni tiye.
3 Ka jure wa shan wahala tare da mu kamar soja mai kyau na Kiristi Yesu.
Mwi rumum nuwaka dotange kange mwo, na ki dak kung fero na Almaciya Kiritti Yesu.
4 Ba wanda yake aikin soja da zai sa kansa a sha’anin mutumin da ba ya aikin soja, domin yakan so yă gamshi wanda ya ɗauke shi soja.
Ni dak kung fere kange mani kweri bwam dor kerer. Dor cero ki kulenti diker wuro Teluwe cenen nar.
5 Haka ma, in wani ya yi gasa a matsayi shi ɗan wasa ne, ba ya sami rawanin nasara, sai in ya yi gasar bisa ga dokoki.
Nyo, no nii kange bwong kang cwak kange kece re mani ca nyomti na yimde daten ca bwanten dike cito ki dor maka cwake dor cero gwam.
6 Manomi mai aiki sosai ya kamata yă zama na fari wajen samun rabon amfanin gona.
Dikero ken ni tone wuro ki mwirumka na ter yeka dike cicuwo teka ce ki kaba.
7 Ka yi tunani a kan abin da nake faɗi, gama Ubangiji zai ba ka ganewa cikin dukan wannan.
Kware ner mwer dike mi yinen tiyeu wuri kwama a tin nenen nyomka more ce.
8 Ka tuna da Yesu Kiristi, wanda aka tā da shi daga matattu, zuriyar Dawuda, wanda shi ne bisharata,
Kwabi Yesu Kiriti w mwor tuwet lor Dauda wou can kung co fiye bware, ki na fulen kerer.
9 wadda nake shan wahala har ga daurin sarƙa kamar mai laifi. Amma Maganar Allah ba a daure take ba.
Wuro mi nuwa dotangti yiilam na bwanka ce na niwo ma bwirangke ka ker kwamaro mani bwbbabe.
10 Saboda haka nake jure kome saboda zaɓaɓɓu, domin su ma su sami ceton da yake cikin Kiristi Yesu, tare da madawwamiyar ɗaukaka. (aiōnios g166)
Tano nyori min mwirumum ki dikero gwam ko cori co kene can kobo. (aiōnios g166)
11 Ga wata magana tabbatacciya, “In muka mutu tare da shi, za mu rayu tare da shi;
Won co ker bilenke kendo ki no mon bwiyam kange cori ciyan yii kange mo.
12 in muka jimre, za mu yi mulki tare da shi. In muka yi mūsunsa, shi ma zai yi mūsunmu;
No ba ciyari batin kweni kange co. No bi kocori catin koh bo ken.
13 in ba mu da aminci, shi dai mai aminci ne, domin shi ba zai iya mūsun kansa ba.”
No bi manki bileke ri con wi ki bilenker. mani can ko dor cer ti.
14 Ka riƙa tuna masu da haka, ka kuma gama su da Allah, kada su yi jayayya a kan maganganu, don ba ta da wani amfani, sai ɓad da masu ji kawai take yi.
Mwati kwai ki ner kulendo wuro warang ci na yimde kwama, ciya kwobkande ker, Na cowuri manki nangeng do ken, An bou nubo nuwatiyeu ki gwomka.
15 Ka yi iyakacin ƙoƙarinka ka gabatar da kanka a gaban Allah a matsayin wanda aka amince da shi, ma’aikaci wanda ba shi da dalilin jin kunya wanda kuma yake fassara kalmar gaskiya daidai.
Ma nageng mwero na ni nange kwama ken wuro manki diker kwenduwereu mworece, wuro merange diker bilenketi dong dong knye.
16 Ka yi nesa da maganganun banza na rashin tsoron Allah, gama waɗanda suka mai da hankali ga yin waɗannan za su ƙara zama marasa tsoron Allah.
Dobom kero bwir wo bouti ki kwomka fiye nubo yumbo kwama.
17 Koyarwarsu za tă bazu kamar ruɓaɓɓen gyambo. A cikinsu akwai Himenayus da Filetus,
Kercero atin yaken dor kiyer fiye tiber mwaranciye mor nubo wo Hymenaeus kange Philetus.
18 waɗanda suka bauɗe daga gaskiya. Suna cewa tashin matattu ya riga ya faru, suna kuma ɓata bangaskiyar waɗansu.
Wo co bayilub bwo lem bilenker, ki kwenka ceko mor tuweu mam mane cin luntang kangumbo wo manki bilenkeu.
19 Duk da haka, ƙaƙƙarfan tushen nan na Allah yana nan daram, an hatimce shi da wannan rubutu, “Ubangiji ya san waɗanda suke nasa,” da kuma, “Duk wanda ya bayyana yarda ga sunan Ubangiji, to, dole yă yi nesa da aikata mugunta.”
Na weu bilenker kwama ro wi ki cik na cak. con nyi ki dokka- kangek Teluwe nyimom niwo nace, gwam ki nii wo cuwo ki den teluwe tamnyo ca dubom bwirang kercero.
20 A babban gida akwai kayayyakin da ba na zinariya da na azurfa kaɗai ba, amma har da na katako da na yumɓu ma; waɗansu domin hidima mai daraja waɗansu kuwa domin hidima marar daraja.
Wi luwe ki cuweka, kebo kulendo biro na mwin kange dike miblang tiye kebo curo nyo na kulentini na bwantiye mur kangem bo ki den makadikero ken kange ki maka nang do wuro kebo na yorka ce.
21 In mutum ya tsabtacce kansa daga na farkon zai zama kayan aikin hidima mai daraja, mai amfani ga Maigida, kuma shiryayye domin yin kowane aiki mai kyau.
No ni kange ywelum dor cero ki yorkari co ki tom yereni yorka ci cukom co nagen kiden ni luwe, nan wo ki nyom ka bwentano nagebdo wu niri.
22 Ka yi nesa da mugayen sha’awace-sha’awace na ƙuruciya, ka kuma bi adalci, bangaskiya, ƙauna da kuma salama, tare da waɗanda suke kira ga Ubangiji daga zuciya mai tsabta.
Kom dubom kuruwo na bwiyece mwo no na wukacakko ce, bielnke, cwika kange luma foor nubo wuro cuwoti kiden teluwe ki no nero mwore wuccake.
23 Kada wani abu yă haɗa ka da gardandamin banza da wofi, domin ka san yadda suke jawo faɗa.
La ko meke wuro na kulenece kange wuro manti twerker cere mwo nyimom boti ki kung ka fiti koci.
24 Bai kamata bawan Ubangiji yă zama mai neman faɗa ba; a maimako, dole yă nuna alheri ga kowa, mai iya koyarwa, mai haƙuri kuma.
Kambo canga teluwe ca ca kwob kang ka. Na curo nyori ca yilam i birum nerem nubonen. Ni nyim mom merang ka, mwirumka.
25 Waɗanda suke gāba da shi kuwa dole yă yi musu gargaɗi cikin hankali, da fata Allah zai sa su tuba su kai ga sanin gaskiya,
Tam ca merang nubo wuro kwab kangti kange ce mwar nure limer. kange ri kwama na neci bikwan fuloka na nyimom fulonke.
26 su kuma dawo cikin hankulansu su kuɓuta daga tarkon Iblis, wanda ya sa suka zama kamammu don su aikata nufinsa.
Ciyan yila ci yilau mwor nere ciye na ci dubom cii to bwekelkele kambo ya co cwafrum ci wori dike cimene.

< 2 Timoti 2 >