< 2 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, da Sila, da Timoti, Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.
Ajino bhaluwa jino kujikopoka kwangu nne a Pauli, na a Shilibhanushi na a Timoteo tunakunnjandishilanga mmanganyanji mma kulikanisha lya ku Teshalonike nninginji bhandu bha a Nnungu Ainabhetu, na Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu.
2 Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Tunakumpinjilanga nema na ulele kukopoka kwa a Nnungu Ainabhetu, na kwa Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu.
3 Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku,’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa.
Ashaalongo, tunapinjikwa kwaatendela eja a Nnungu mobha gowe kwa ligongo lyenunji. Inapwaa tutende nneyo pabha ngulupai jenunji jinapunda kula, na pingana kwenunji kunajenjesheka.
4 Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.
Pabha uwe tunakwiipunila mmanganyanji, nninginji bha makanisha ga a Nnungu. Tunakwiipuna shinkuti pundanga kulupalila na kuikakatimila na mboteko inkwiipatanga.
5 Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala.
Gene gowego ganakomelesheya kuti ukumu ja a Nnungu ni ja aki, kwa nneyo mmanganyanji nnapinjikwanga kuupata Upalume gwabho, kwa ligongo lya mboteko inkupatanga.
6 Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
A Nnungu ni bha aki, shibhaalipanje mboteko bhene bhakumpotekanga mmanganyanji bhala,
7 yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
na shibhantendanje mpumulilanje na uwe mmanganyanji nkupotekwanga. Genego shigatendeshe malanga gushibhakoposhele Bhakulungwa a Yeshu kukopoka kunnungu, na ashimalaika Bhabho bhakwetenje mashili,
8 Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
na lilamba lya moto, kwaaukumulanga bhene bhakwaakananga a Nnungu, na bhakaakundanga Ngani ja Mbone ja Bhakulungwa bhetu a Yeshu.
9 Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Mboteko yabhonji, shiibhe kuangabhanywa pitipiti na bhakalubhonanga lubhombo lwa Bhakulungwa na Ukonjelo gwa mashili Gabho, (aiōnios g166)
10 a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.
lyubha lishibhaishe kuuposhela ukonjelo kukopoka kwa bhandu bhabho bha ukonjelo na iniywa na bhandu bhakwaakulupalilanga. Na mmanganya shimmanganje munkumbi gwabhonji, pabha nshikulupalilanga ntenga gutwampeleshenje gula.
11 Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza.
Kwa nneyo mobha gowe tunakunnjujilaga nkupinga a Nnungu bhankomboyanje kutama malinga shibhanshemilenje. Tunakwaajuga, kwa kombola kwabho Bhaitende ndumbililo yenunji ya tenda uguja, na liengo lyenunji lya ngulupai litimilile.
12 Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.
Kwa nneyo, lina lya Bhakulungwa bhetu a Yeshu shilipate ishima kukopoka kungwenunji na mmanganya shimpatanje ishima kukopoka kwa bhenebho, kwa nema ja a Nnungu bhetu na ja Bhakulungwa a Yeshu Kilishitu.

< 2 Tessalonikawa 1 >