< 2 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, da Sila, da Timoti, Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.
NA Paulo aku, a me Silevano, a me Timoieo, i ka ekalesia o ko Tesalonike, iloko o ke Akua o ko kakou Makua, a me ka Haku Iesu Kristo:
2 Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Ia oukou ke aloha, a me ka malu, mai ke Akua mai o ko kakou Makua, a me ka Haku Iesu Kristo.
3 Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku,’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa.
E pono no makou e hoomaikai mau aku i ke Akua no oukou, e na hoahanau; he mea maikai no ia, no ka ulu nui ana o ko oukou paulele, a o ke aloha o oukou a pau loa, ua mahuahua ae ia i kekahi i kekahi.
4 Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.
Oia ka makou e mahalo ai ia oukou, iloko o na ekalesia o ke Akua, no ko oukou ahonui, a me ko oukou manao kupaa i ko oukou hoomaauia mai, a me na ehaeha a pau a oukou e hoomanawanui ai.
5 Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala.
O ka hoailona akaka ia o ka hoopai pono ana mai o ke Akua, i manaoia mai oukou he poe pono no ke aupuni o ke Akua, no ko oukou mea i hoinoiai.
6 Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
He mea pono no hoi ia i ke Akua ke hoihoi i ka poino i ka poe i hoopoino mai ia oukou;
7 yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
A ia oukou hoi ka poe i hoopoinoia, i ka hoomaha pu me makou, i ka wa e hoikeia mai ai o ka Haku o Iesu, mai ka lani mai, me kona poe anela mana,
8 Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
Me ko ahi e lapalapa ana, e hoopai ana i ka make maluna o ka poe ike ole i ke Akua, a me ka malama ole i ka euanelio o ko kakou Haku o Iesu Kristo:
9 Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
O lakou ke hoopaiia'na i ka make mau loa, mai ke alo mai o ka Haku a me kona mana nani; (aiōnios g166)
10 a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.
Ia la, i kona hiki ana mai e hoonaniia'ku ai e kona poe hoano a pau, a e mahaloia aku ai iwaena o ka poe a pau i manaoio ia ia, (no ka mea, ua manaoioia mai ka makou hoike ana e oukou.)
11 Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza.
Nolaila hoi makou i pule mau aku ai no oukou, i manao mai ai ko kakou Akua ia oukou he poe pono e hoopomaikaiia, a e hooko mai oia i ke aloha a pau o kona maikai, a me ka hana o ka manaoio me ka mana;
12 Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.
I hoonaniia'ku ka inoa o ko kakou Haku o Iesu Kristo, iloko o oukou, a o oukou hoi iloko ona, mamuli o ke aloha ana mai o ko kakou Akua, a me ka Haku Iesu Kristo.

< 2 Tessalonikawa 1 >