< 2 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, da Sila, da Timoti, Zuwa ga ikkilisiya ta Tessalonikawa ta Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Kiristi.
Bulus, ni Salbanus di Timoti iya ye di Ikilisiya Tasolonika nime ishir intibu din tintibu invreshir.
2 Alheri da salama daga Allah Uba da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
Idon imermu ni sungreme di yin in sinsarn ni bacintinbu di vreshirn Yesu Almasihu.
3 Dole kullum mu gode wa Allah saboda ku,’yan’uwa, haka kuwa ya dace, domin bangaskiyarku tana girma gaba-gaba, ƙaunar da kowannenku yake yi wa juna kuwa tana ƙaruwa.
Bebbimi ki gri nitimbu bihim don biyin mervenyi aha nakime dindi di yo surbin di shubi gbegbeme ki kpa yirni kpambu ki brabran.
4 Saboda haka, a cikin ikkilisiyoyin Allah muna taƙama game da daurewarku da kuma bangaskiyarku cikin dukan tsanani da gwaje-gwajen da kuke sha.
Ki ta ni kpanmbu ki ulhu'ilkpome din Ikilisiya shir. khe tratra von sor din sisur ni tiryah bi kpa ni vunghr.
5 Dukan wannan yana tabbatar cewa hukuncin Allah daidai ne, saboda haka kuma za a lissafta ku a kan kun cancanci mulkin Allah, wanda dominsa ne kuke shan wahala.
In wa a la'tra bacinbu un dindima idima naki bi mle wa ba bayi hi ni shun ni Rji wa bi sha yah do wawu.
6 Allah mai adalci ne, Zai sāka wa masu ba ku wahala da wahala
Didima ni Rji aka sur in yama ni bin ba ti yin yah.
7 yă kuma sauƙaƙa muku ku da kuke wahala, har ma da mu. Wannan zai faru sa’ad da aka bayyana Ubangiji Yesu daga sama cikin wuta mai ci tare da mala’ikunsa masu iko.
A noyin si bi yin bintiyah ni kita. intinayi dun kmaye vevre Rji ni shun ni malaiku gbegble.
8 Zai hukunta waɗanda ba su san Allah ba da kuma waɗanda ba su yi biyayya da bisharar Ubangijinmu Yesu ba.
Ni melu wa ba muw ba ba yah bu ni tun bin ba na ton Rji bu Yesu Almasihu na.
9 Za a hukunta su da madawwamiyar hallaka a kuma kau da su daga gaban Ubangiji da kuma daga ɗaukakar ikonsa (aiōnios g166)
Bin tin yah bi kasun bana to yin ghana ni shishi Rji ni gresan gbeglema. (aiōnios g166)
10 a ranar da zai dawo don a ɗaukaka shi a cikin mutanensa masu tsarki, yă kuma zama abin banmamaki ga dukan waɗanda suka gaskata. Wannan ya haɗa har da ku, domin kun gaskata shaidar da muka yi muku.
A ni tin wayin iton wa ni yen ni chichunkin gbugle iji ba gren Ani kpe unsisir ni gbugle bin bakpanyme ni'u ni shaidar ba.
11 Sane da wannan, kullum muna addu’a saboda ku, don Allahnmu yă sa ku cancanci kiransa, ta wurin ikonsa kuma yă cika kowace manufarku mai kyau da kuma kowane aikin da bangaskiyarku ta iza.
Iki sa ki bran cicun ni tun bin. kin bra do Rjinbu a ton yin bin tin dindi wa yo in. ki bra nun hayin dun bi tin a didima ni dun bin tin bi kpanyme ni'u nigbegle.
12 Muna wannan addu’a don sunan Ubangijinmu Yesu yă sami ɗaukaka a cikinku, ku kuma a cikinsa, bisa ga alherin Allahnmu da na Ubangiji Yesu Kiristi.
Kin bra ni den invenre me in tin bu vevre Rji ki kpa dindima nikpa bin. inbrarbu bin ti dindima don dindi Rjin bu ni vivren Rji Yesu Almasihu.

< 2 Tessalonikawa 1 >