< 2 Tessalonikawa 3 >

1 A ƙarshe,’yan’uwa, ku yi mana addu’a domin saƙon Ubangiji yă yi saurin bazuwa a kuma girmama shi, kamar yadda yake a wurinku.
Hanki huvagare nanekea, nenfugata nunamu hunerantenkeno, tamagripima hu'neazana huno Ramofo nanekemo'a, maka kokantega ame huno vuno e'no nehina, ragi amiho.
2 Ku kuma yi addu’a yadda za a cece mu daga mugayen mutane masu mugunta, gama ba kowa ba ne yake da bangaskiya.
Ana nehanageno, tagrira fatgo osu vahe'ene havi vahepintira tahokeno tavregahie. Na'ankure zamagra maka'mo'za zamentinti osu vahe mani'naze.
3 Ubangiji mai aminci ne, zai ƙarfafa ku, yă kuma tsare ku daga mugun nan.
Hianagi Ramo'a hugahuema haniaza hu'nekino, havi avu'avazama nehia ne'mo'ma tamazeri haviza huzankura kegava huramantegahie.
4 Muna da tabbaci cikin Ubangiji cewa kuna bin umarnai da muka yi muku, za ku kuma ci gaba da yin abubuwan da muka umarta.
Tagra, tamagrikura hugahaze huta Ramofompina antahineramunankita, tamagrama nehazazana mago'ene nehutma, hihoma hutama huramante'nonazana hugahaze.
5 Bari Ubangiji yă bi da zukatanku ga ƙaunan nan ta Allah da kuma jimirin nan na Kiristi.
Ramo'a tamagrira Anumzamofo avesizana tamagu'afina eriama nehina, Kraisi'ma hu'neaza hutma kazigazi hutma vugahaze.
6 A cikin sunan Ubangiji Yesu Kiristi, muna muku umarni,’yan’uwa, da ku kiyaye kanku daga kowane ɗan’uwa mai zaman banza da ba ya rayuwa bisa ga koyarwar da kuka karɓa daga wurinmu.
Hagi menina nenafugata anage huta hanave kea neramasamune, Ranti Jisas Kraisi agifina, eri'zama eri naneke rempima hunezamunke'za novariri'za, feru nemaniza tafuhe'ina zmatretma ogantu maniho.
7 Gama ku kanku kun san yadda ya kamata ku bi gurbinmu. Ba mu yi zaman banza sa’ad da muke tare da ku ba,
Na'ankure tamagra antahinaze, tagrama rempima hurami'nona avu'avazamofo negetma avaririho. Na'ankure tagra amu'nontamifima tavesrama osu,
8 ba mu kuwa ci abincin kowa ba tare da ba mu biya ba. A maimakon haka, mun yi aiki dare da rana, muna fama muna wahala kuma don kada mu nawaita wa waninku.
magomofo bretia amanea erita o'nenonanki mizaseta neneta, tamagrima knama tamizankura maraguzatita hanine zagenena erizana e'nerune.
9 Mun yi wannan, ba don ba mu da’yancin karɓar irin taimakon nan ba ne, sai dai domin mu zama gurbin da za ku bi.
Hianagi tagra mago'a neza taminageta e'rinakura nosunanagi, tagra knare tavutavama huza tamaveri hanunketma, tamagra ana tavu'tavaza avaririhogu anara nehune.
10 Ko ma a sa’ad da muke tare da ku, mun ba ku wannan umarni cewa, “In mutum ya ƙi yin aiki, kada a ba shi abinci.”
Na'ankure tamagranema manineta, amanahu avu'avaza hugahaze huta hanave kea tamasami'none. Mago vahe'mo'ma eri'zama e'orinakuma hania vahe'mo'a, ne'zana onegahie.
11 Mun ji cewa waɗansunku suna zaman banza. Ba sa aikin kome; sai shisshigi kurum.
Na'ankure tagrama antahunana amu'nontamifina mago'amo'za erizana e'noriza, vahe'mofo zanku zamagenke nehu'za, eri'za e'ori feru vahe nemanize.
12 Irin waɗannan mutane muna ba da umarni muna kuma gargaɗe su cikin Ubangiji Yesu Kiristi su natsu su kuma nemi abincin da suke ci.
Menina e'inahu vahe'mofona, Ramofo Jisas Kraisimpina hanavege huta zamazeri hanave'netita, akohe'za mani'ne'za zamagrazmi zamazampinti erizana eri'za, nomanizazmia retro hu'za maniho huta nehune.
13 Game da ku kuma’yan’uwa, kada ku gaji da yin abin da yake daidai.
Hianagi tamagra nerafugata, knare tamavu'tmavama huzankura tamavesra osino huta nehune.
14 In wani bai yi biyayya da umarninmu a wannan wasiƙa ba, sai fa ku lura da shi. Kada ku haɗa kai da shi, don yă ji kunya.
Iza'o ama avompima kre'nona kemofoma amagema ontesimofona, anamofona keni hunetama, agranena tragoteta omaninkeno agra agazegu hino.
15 Duk da haka kada ku mai da shi abokin gāba, sai dai ku gargaɗe shi a matsayin ɗan’uwa.
Hugahianagi, ha vahetamignara anamofona huonteho, hianagi nerafuga haviza hunane hutma azeri fatgo hiho.
16 Yanzu, bari Ubangiji mai salama kansa yă ba ku salama a kowane lokaci da kuma a ta kowace hanya. Ubangiji yă kasance tare da ku duka.
Menina rimpa fru Ramo, Agra'a maka knama hakare'zama hanafina, tamarimpa frua tamigahie. Ramo'a makamotane manisie.
17 Ni, Bulus, nake rubuta wannan gaisuwa da hannuna, wannan ce shaida a kowace wasiƙata, haka nake rubutu.
Nagra'a Polina ama musenkea nazanko avona nentena, e'inahukna hu'na krenoankita kegahaze.
18 Alherin Ubangijinmu Yesu Kiristi yă kasance tare da ku duka.
Rantimofo Jisas Kraisi asunkuzamo'a makamotma tamagrane mesie.

< 2 Tessalonikawa 3 >