< 2 Tessalonikawa 2 >

1 Game da dawowar Ubangijinmu Yesu Kiristi da game da tattara mu gare shi, muna roƙonku,’yan’uwa,
Tumbwe husu icha kwa Nngwana witu Yesu kwembania pamo linga tube na ywembe: tunda kunnoba mwenga mwalongo bitu.
2 kada ku yi saurin jijjiguwa ko kuwa hankalinku yă tashi ta wurin wani annabci, rahoto ko wasiƙar da an ce daga wurinmu ne, cewa ranar Ubangiji ta riga ta zo.
kwamba kana bachumbwe na kutabisha kwa rahisi, kwa mwoyo au habari au kwa barua yaibonekana kuwa ya ipita kwinu, ya ibaya ya kuwa lichuba lya Nngwana tayari iichile.
3 Kada ku bar wani yă ruɗe ku ko ta yaya, gama wannan rana ba za tă zo ba sai an yi tawayen nan an kuma bayyana mutumin tawayen nan, mutumin da aka ƙaddara ga hallaka.
Mundu kana ankonge kwa namna yeyote kwa kuwa iicha lii mpaka wulo mtumboko wa kwanza upite mundu nnau abonekane yuloo mwana nnau.
4 Zai yi gāba yă kuma ɗaukaka kansa a bisa kome da ya shafe sunan Allah, ko kuma ake yi wa sujada, domin yă kafa kansa a haikalin Allah, yana shelar kansa a kan shi Allah ne.
Hayu nga ywakanaye ywaipuna mwene ywankana Nnongo na chochote cha kiabudiwa. Na matokeo gake Tama pahekalu la Nnongo na kuilangiya ywembe kati Nnongo.
5 Ba ku tuna ba cewa sa’ad da nake tare da ku nakan gaya muku waɗannan abubuwa?
mkumbukyali bulii panibile na mwenga na mmakiye husu ikowe Kati yii?
6 Yanzu kuwa kun san abin da yake hana shi, wannan yana faruwa ne don a bayyana shi a daidai lokaci.
Tumbwe ndangite chilo chakinzuia, linga aweche kukumukwa kwa wakati wene wapalikwa.
7 Gama ikon asirin tawaye ya riga ya fara aiki; sai dai wannan da yake hana shi zai ci gaba da yin haka sai an kau da shi.
Siri ya yolo mundu nnau ipanga lyengo mpaka nambiambi, ila kuina ywazuia nambiambi mpaka bamuye mundela.
8 Sa’an nan za a bayyana mai tawayen, Ubangiji Yesu kuwa zai hamɓare shi da numfashin bakinsa yă kuma hallaka shi da darajar dawowarsa.
Nga yulo nnau ngaba pamuhukwa ambaye Nngwana Yesu apakumulana kwa mbunuo ya nkano wake. Nngwana apangali apakuchelewa kwa paumukwa kwa icha kwake.
9 Zuwan mai tawayen nan zai zama ta wurin aikin Shaiɗan da aka bayyana cikin kowane irin ayyukan banmamaki, alamu da abubuwan banmamaki na ƙarya,
Icha kwa yulo nnau kupapanga kwa lyengo shetani kwa ngupu yote, ishara na maajabu ga ubochuu,
10 da kuma cikin kowace irin muguntar da take ruɗin waɗanda suke hallaka. Sun hallaka ne domin sun ƙi su ƙaunaci gaskiya don su sami ceto.
na ubochu woti wene ulau mambo ga gapabaa kwa balo babaoba kwa kuwa baupoki lii upendo wa kweli linga kombolewa kwabe.
11 Saboda haka Allah zai aiko musu da babban ruɗu don su gaskata ƙarya
kwa kitumbu so Nnongo atumiya lyengo lya ubou linga baubili ubuchu.
12 don kuma a hukunta dukan waɗanda ba su gaskata gaskiyar ba sai dai suke jin daɗin mugunta.
Matokeo gake bote balau ukumilwa, balu babakotwike aminiya ukweli ila bembe kwipulaisha na mulau.
13 Amma dole kullum mu gode wa Allah dominku,’yan’uwa waɗanda Ubangiji ya ƙaunace, domin daga farko Allah ya zaɓe ku don a cece ku ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu da kuma ta wurin gaskatawa da gaskiya.
itubidi tuchukuru Nnongo kila wakati kwa ajili yinu mwalongo mwampendilwe na Nngwana maana Nngwana achawi mwenga kati malimbo kunkombwa kwa kutakasa mwoyo na ubilya Kati yilo kweli.
14 Ya kira ku ga wannan ta wurin bishararmu, don ku sami rabo a cikin ɗaukakar Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Asii nga sankemi mwenga, kwa ajili muwese pata heshimu kwa Nngwana witu Yesu Kirisitu.
15 Saboda haka fa,’yan’uwa, sai ku tsaya daram ku riƙe koyarwar da muka miƙa muku, ko ta wurin maganar baki ko kuma ta wurin wasiƙa.
Kwa-nyo mwalongo muyime kwa likakala. muutange utamaduni wa mupundishilwe kwa makowe au barua yitu.
16 Ubangijinmu Yesu Kiristi kansa da kuma Allah Ubanmu, wanda ya ƙaunace mu kuma ta wurin alherinsa yă ba mu madawwamiyar ƙarfafawa da kyakkyawar bege, (aiōnios g166)
Twembe lelo Nngwana witu Yesu Kirisitu mwene, Nnongo Tati bitu babatuywa pendile na kumpea pole yangali yomoka na ujasiliwema was maisa gagaisa pitya nema. (aiōnios g166)
17 yă ƙarfafa zukatanku yă kuma gina ku cikin kowane aikin nagari da kuma magana.
Apei pole na kuupanga yeme ngupu miyo yinu na kila likowe na lyengo linannoga.

< 2 Tessalonikawa 2 >