< 2 Sama’ila 7 >
1 Bayan sarki ya kama zama a fadansa Ubangiji kuma ya hutashe shi daga dukan abokan gābansa da suke kewaye da shi,
Hina bagade Da: ibidi da hina bagade diasu amo ganodini esalu. Amola Hina Gode da ea ha lai dunu ilia e mae hasalima: ne gaga: i.
2 sai ya ce wa annabi Natan, “Ga ni, ina zama a fadar katakon al’ul, amma akwatin alkawarin Allah yana zaune a tenti.”
Amalalu, hina bagade da balofede (Gode Sia: Alofesu Dunu) ea dio amo Na: ida: ne ema amane sia: i, “Na da diasu noga: i amo dolo ifaga hamoi, amo ganodini hahawane esala. Be Gode Ea Gousa: su Sema Gagili da udigili abula diasu ganodini diala!”
3 Natan ya amsa wa sarki ya ce, “Duk abin da yake a zuciyarka, sai ka yi, gama Ubangiji yana tare da kai.”
Na: idane da bu adole i, “Dia hanai defele hamoma! Bai Hina Gode da ani esala.”
4 A daren nan maganar Ubangiji ta zo wa Natan cewa,
Be amo gasia, Hina Gode da Na: ida: nema amane sia: i,
5 “Je ka faɗa wa bawana Dawuda, ‘Ga abin da Ubangiji ya ce, kai ne za ka gina mini gida in zauna?
“Dia asili, na hawa: hamosu dunu Da: ibidi ema amane sia: ma, `Di da Debolo amo ganodini Na da esalumu, amo gaguma: ne, Na da di hame ilegei.
6 Ban taɓa zama a gida ba tun daga ranar da na fito da Isra’ilawa daga Masar har yă zuwa yau. Ina dai kai da kawowa a tenti, a matsayin mazaunina.
Na da Isala: ili fi dunu Idibidi soge esalu amo gaga: lalu amogainini wali, Na da Debolo diasu ganodini hame esalu. Be na da abula diasu ganodini fawane esalu.
7 A cikin kaiwa da kawowar da nake yi cikin dukan Isra’ilawa, na taɓa ce wa wani shugabanninsu wanda na umarta su lura da mutanena Isra’ila, “Don me ba ku gina mini mazauni da katakon al’ul ba?”’
Na da Isala: ili dunu eso bagohame nini ahoanoba, Na da ouligisu dunu amo Na da ilegei ema, `dilia da abuliba: le nama dolo ifa amoga hamoi Debolo diasu hame gaguila: ?’ amane hamedafa adole ba: su.
8 “Yanzu, ka gaya wa bawana Dawuda ‘Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, na ɗauko ka daga makiyaya, daga kuma garken tumaki ka zama sarki bisan mutane Isra’ila.
Amaiba: le, Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi ema amane sia: ma, `Na, Hina Gode Bagadedafa, da di sogega sibi ouligilalu amo lale, Na fi dunu Isala: ili amo ouligima: ne hina bagade hamoi.
9 Na kasance tare da kai duk inda ka tafi, na kuma kawar da dukan abokan gābanka a gabanka. Yanzu zan sa sunanka yă shahara kamar sunayen shahararrun mutanen duniya.
Di da habodili ahoanoba, Na da ani galu ahoasu galu. Amola di da gusuba: i mogodigili ahoabeba: le, Na da dia ha lai dunu hasalasu. Na da di osobo bagade baligili bagade ouligisu dunu defele, dunu eno dima nodoma: ne hamomu.
10 Zan kuma tanada wa mutanena Isra’ila wuri, in kuma dasa su yadda za su kasance da gida kansu ba tare da an ƙara damunsu ba. Mugayen mutane ba za su ƙara wahalshe su kamar dā ba,
11 yadda suka yi tun lokacin da na naɗa shugabanni bisan mutanena Isra’ila, zan kuma hutashe ka daga hannun abokan gābanka. “‘Ubangiji ya furta maka cewa Ubangiji kansa zai kafa maka gida.
Na da Na fi Isala: ili dunu esaloma: ne sogebi ilegele, ilia hahawane fima: ne hamoi dagoi. Ilia da amogawi enoga mae banenesili esalumu. Ilia da amo soge ganodini golili sa: ili amogainini wali eso, nimi bagade ha lai dunu da ilima doagala: lebe ba: su. Be amo hou da bu hame ba: mu. Na da dia ha lai dima mae hasalasima: ne, Na da di gaga: ma: ne dafawane ilegesa. Amola Na da dima digaga fi imunu.
12 Sa’ad da kwanakinka suka ƙare, za ka huta tare da kakanninka, zan tā da zuriyarka, na cikinka, zan kuma sa mulkinsa ya kahu.
Di bogosea amola dia aowalali dunu ilima gilisili uli dogoi ba: sea, Na da diagofe afae hina bagade hamoma: mu. Amola Na da ea hina bagade hou amoma gasa imunu.
13 Shi zai gina gida domin Sunana, zan kuwa kafa gadon sarautarsa har abada.
E da Na Debolo diasu gagumu, amola ea ouligisu da eso huluane fifi ahoanoma: ne, amo Na da ilegesa.
14 Zan zama Ubansa, shi kuma yă zama ɗana. Idan ya yi laifi, zan yi amfani da mutane in hukunta shi. Mutane ne za su zama bulalata.
Na da ea ada esalumu, amola e da nagofe esalumu. E da wadela: le hamosea, Na da ada egefe ema dawa: ma: ne se iabe defele, ema se imunu.
15 Amma ba za a taɓa ɗauke ƙaunata daga gare shi yadda na ɗauke ta daga wurin Shawulu ba, shi wannan wanda na kawar daga gabanka.
Na da di hina bagade hamoma: ne, Solo fadegai. Be Na da Soloma Na fuligala: su hou fadegai, amo defele diagofe ema Na fuligala: su hou hamedafa fadegamu.
16 Gidanka da kuma masarautarka za su dawwama har abada a gabana; gadon sarautarka kuma zai kahu har abada.’”
Digaga fi da mae dagole, osobo bagadega esalebe ba: mu. Amola digaga fi ilia hina bagade hou da eso huluane fifi ahoanumu. Amola dia hina bagade hou da hamedafa dagomu.”
17 Natan ya gaya wa Dawuda dukan abin da Allah ya bayyana masa.
Na: ida: ne da liligi huluane amo Gode da ema olelei, amo huluane Da: ibidima alofele olelei.
18 Sa’an nan Sarki Dawuda ya je ya zauna a gaban Ubangiji ya ce, “Wane ne ni, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ko gidana, har da ka ɗaga mu zuwa wannan matsayi?
Amalalu, hina bagade Da: ibidi da Hina Gode Ea Abula Diasu amo ganodini golili sa: ili, amane sia: ne gadosa esalu. “Ouligisudafa Hina Gode! Di da nama hou noga: idafa hamoi dagoi. Be na amola na sosogo fi da Dia fidisu lamu defele hame agoai ba: sa.
19 Har ya zama kamar wannan bai isa ba a gabanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka kuma yi magana game da nan gaba na gidan bawanka. Haka ka saba yi da mutane, ya Ubangiji Mai Iko Duka?
Be wali Ouligisudafa Hina Gode! Di da baligili hamosa. Di da nagaga fa: no misunu dunu fi amo noga: le fidima: ne ilegesa. Amola Ouligisudafa Hina Gode! Di da amo na ba: ma: ne hamosa.
20 “Me kuma Dawuda zai ce maka? Gama ka san bawanka, ya Ubangiji Mai Iko Duka.
Na da Dima adi sia: ma: bela: ? Na da Dia hawa: hamosu dunu! Amola Dia na dawa: !
21 Gama saboda maganarka da kuma bisa ga nufinka, ka aikata wannan babban abu, ka kuma sanar da bawanka.
Di da amo hou hamomu hanaiba: le amola ilegeiba: le hamoi. Di da nama olelema: ne amo hou hamoi.
22 “Kai mai girma ne, ya Ubangiji Mai Iko Duka! Babu wani kamar ka, babu kuma wani Allah sai kai; kamar yadda muka ji da kunnuwanmu.
Ouligisudafa Hina Gode! Di da bagadedafa! Dunu eno Di agoai da hamedafa! Di fawane da Godedafa! Ninia eso huluane amo dawa: i galu.
23 Wane ne kuma yake kamar da mutanenka Isra’ila, al’umma guda a duniya wadda Allah ya fita don yă kuɓutar wa kansa, ya kuma yi suna wa kansa, ya kuma aikata manyan abubuwa da kuma al’amuran banmamaki ta wurin korin al’ummai da allolinsu daga gaban mutanenka, waɗanda ka kuɓutar daga Masar?
Eno fi Isala: ili fi agoai da osobo bagadega hame gala. Isala: ili fi dunu da musa: Idibidi sogega udigili hawa: hamosu dunu esalu. Be Di da ili Dia fidafa dunu hamoma: ne, ili gaga: i. Di da ili fidima: ne, baligili gasa bagade hamobeba: le, osobo bagade fifi asi gala huluane da Dia hou nodone dawa: Dia fi dunu amo Di da Dia fidafa hamoma: ne, Idibidi sogega fisili masa: ne asunasi, ilia da gusuba: i ahoabeba: le, Di da fifi asi gala amola ilia ogogosu ‘gode’ amo sefasilalu.
24 Ka kafa mutanenka Isra’ila kamar naka na kanka har abada, kai kuma, ya Ubangiji, ka zama Allahnsu.
Dia da Isala: ili fi amo Dia Fidafa eso huluane esaloma: ne hamoi dagoi. Hina Gode! Di da ilia Godedafa hamoi dagoi.
25 “Yanzu kuwa, ya Ubangiji Allah, ka cika alkawarin da ka yi game da bawanka da gidansa. Ka yi kamar yadda ka alkawarta,
Amola wali, Hina Godedafa, Dia nama amola nagaga fi ninima hamomusa: ilegele sia: i, amo huluane hamoma.
26 domin sunanka yă kasance da girma har abada. Sa’an nan mutane za su ce, ‘Ubangiji Maɗaukaki, Allah ne a bisa Isra’ila!’ Kuma gidan bawanka Dawuda zai kahu a gabanka.
Dunu huluane da Dia gasa bagade hou dawa: mu. Amola ilia da amane sia: mu, `Ouligisudafa Hina Gode da Isala: ili fi dunu ilia Gode esala’. Amola Dia da na hina bagade ouligisu hou eso huluane dialoma: ne hamomu.
27 “Ya Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, ka bayyana wa bawanka cewa, ‘Zan gina maka gida.’ Saboda haka bawanka ya sami ƙarfin hali yă miƙa maka wannan addu’a.
Hina Gode Bagadedafa! Isala: ili fi ilia Gode! Na da Dima agoane sia: ne gadobeba: le hame beda: sa. Bai na da Dia hawa: hamosu dunu, amola Di da amo hou huluane nama olelei. Amola nagaga fi dunu da hina bagade hamomu, Di sia: i dagoi.
28 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, kai Allah ne! Maganarka da aminci take, ka kuma yi wa bawanka waɗannan abubuwa masu kyau.
Wali, Ouligisudafa Hina Gode! Di da Godedafa! Di da nama noga: le ilegei amola Dia ilegesu huluane, Di da dafawane hamosa.
29 In ya gamshe ka, bari ka albarkaci gidan bawanka don yă dawwama a gabanka har abada; gama kai, ya Ubangiji Mai Iko Duka, ka riga ka yi magana, kuma saboda kai ka sa albarka ga gidan bawanka, lalle zai kasance da albarka har abada.”
Na da Dima edegesa. Di da mae fisili nagaga fi ilima hahawane ba: ma: ne, ilima hahawane dogolegele hamoma. Di, Ouligisudafa Hina Gode! Di da amo hamoma: ne ilegei dagoi. Amola Di da eso huluane nagaga fi ilima hahawane dogolegele hamomu.”