< 2 Sama’ila 3 >
1 Aka daɗe ana yaƙi tsakanin gidan Shawulu da gidan Dawuda. Dawuda kuwa ya yi ta ƙara ƙarfi, yayinda gidan Shawulu ya yi ta raguwa a ƙarfi.
Şaulneyiy Davudne nasılen səvxı'y xıliyda ts'ıts'exhe. Vaxt apk'ıniylette, Davudne nasılena guc hexxooxhe, Şaulnemee nasılena k'ıl qooxhe vuxha.
2 An haifa wa Dawuda’ya’ya maza a Hebron. Ɗansa na fari shi ne Amnon, ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel;
Xevronee Davudus dixbı vooxhe. Ts'erriyna dix İzre'elyğançene Axinoamee uxuna Amnon ıxha.
3 na biyu shi ne Kileyab, ɗan Abigiyel gwauruwar Nabal mutumin Karmel; na uku shi ne Absalom, ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur;
Q'ör'esda Karmelyğançene Navalne sip'ıree Avigailee uxuna Kilav ıxha. Xhebır'esda Geşurne paççahne Talmayne yişşee Maakayee uxuna Avşalom ıxha.
4 na huɗu shi ne Adoniya, ɗan Haggit; na biyar shi ne Shefatiya, ɗan Abital;
Yoq'ur'esda Haggitee uxuna Adoniya, xhor'esda Avitalee uxuna Şefatya,
5 na shida kuma shi ne Itireyam, ɗan Egla matar Dawuda. An haifi waɗannan wa Dawuda a Hebron.
yixhır'esdar Davudne xhunaşşee Eglayee uxuna İtream ıxha. Davudus man gırgınbı dixbı Xevronee vuxha.
6 Sa’ad da ake yaƙi tsakanin gidan Shawulu da gidan Dawuda, sai Abner ya yi ta ƙarfafa matsayinsa a gidan Shawulu.
Şaulnayiy Davudna nasıl siviyxəmee, Avneree Şaulne sural guc saa'a vuxha.
7 To, Shawulu yana da ƙwarƙwarar da ake kira Rizfa,’yar Aiya. Sai Ish-Boshet ya ce wa Abner, “Don me kake kwana da ƙwarƙwarar mahaifina?”
Şauluqa Ayyayna yiş Ritspa donana caariye yixha. İşboşetee Avnerık'le eyhen: – Nya'a ğu, yizde dekkıne caariyeyka g'ılexha?
8 Abner ya husata saboda abin da Ish-Boshet ya ce, sai ya ce, “Kana tsammani ni mai cin amana ne? Kana zato ni mai goyon bayan Yahuda ne? Tun farko na nuna aminci ga gidan babanka Shawulu, da’yan’uwansa, da abokansa! Ban kuwa ba da kai a hannun Dawuda ba. Ga shi yanzu a kan mace za ka ga laifina?
İşboşetne mane cuvabıke Avnerıs geeb qəl vuxha, eyhen: – Nya'a zı vas, Yahudaabışin sura aqqına xvaana vuk'ulyne vob? Zı g'iyna yiğıniy yiğne dekkıne Şaulne nasılen, mang'une hambazaaşin sura aqqı. Zı ğu Davudne xılyaqa quvu deş. Ğu həşde mane zəiyfal-alla yizde gardanaqa bınah giviyxhe!
9 Allah yă yi wa Abner hukunci mai tsanani, in ban goyi bayan Dawuda ya sami abin da Ubangiji ya yi masa alkawari da rantsuwa ba.
Zı Davudus, Rəbbee mang'us k'ın g'assırıyn hide'eene, hasre Allahee Avnerne vuk'lelqa yiğbı alle'ecen!
10 Zan kuma mayar wa Dawuda sarautar gidan Shawulu, in kafa kursiyin Dawuda a kan Isra’ila, da kan Yahuda tun daga Dan har zuwa Beyersheba.”
Zı paççahiyvalla Şaulne nasılıke g'avşu, Davudusqa qevles. Mana İzrailynayiy Yahudeyayna, Danile Beer-Şevalqamee, paççah ixhes.
11 Ish-Boshet bai ƙara yin karambanin ce wa Abner kome ba, gama yana tsoronsa.
İşboşetık'le man eyhenbı g'ayxhımee, mana Avnerıle qəyq'ən ıxhayke, mang'us alidghıniycad qeles dəxə axva.
12 Sai Abner ya aiki manzanni a madadinsa wurin Dawuda su ce masa, “Ƙasar ta wane ne? Ka yi yarjejjeniya da ni, zan kuwa taimake ka, in juye dukan Isra’ila zuwa ɓangarenka.”
Qiyğa Avneree, Davudusqa cun insanar g'axuvu, eyhen: – İn ciga şavunne vod? Qora, zınayiy ğu cuvab g'ats'ak'vanas. Qiyğa gırgınacab İzrail yiğne suralqa ts'ıts'aa'as zı vas kumag ha'asın.
13 Dawuda ya ce, “Da kyau, zan yi yarjejjeniya da kai, amma fa ina bukata abu guda daga gare ka, kada ka zo gabana in ba tare da matata Mikal,’yar Shawulu ba.”
Davudee eyhen: – Geed yugda, zı vaka cuvab g'ats'ak'vanasın. Saccu ğu zasqa ı'qqəmee, vakasana Şaulna yiş Mikal ayre. Mana dena zasqa ımmayle.
14 Sai Dawuda ya aiki manzanni zuwa wurin Ish-Boshet ɗan Shawulu cewa, “Ka ba ni matata Mikal wadda na biya sadakinta da loɓa ɗari na Filistiyawa.”
Davudee, İşboşetısqa Şaulne dixesqa cun insanar g'axuvu, eyhen: – Zı vəş sunnat hıdi'ına Filiştinğançena gik'ul-alla zas Şaulee hiyvuna yizda xhunaşşe Mikal zasqa seek'al hee'e.
15 Sai Ish-Boshet ya ba da umarni, aka kuwa ɗauke ta daga gidan mijinta Faltiyel ɗan Layish.
İşboşetee, insan g'axuvu, zəiyfa adamiysse Layişne dixesse Paltielsee g'ayşes ileeka.
16 Amma mijin ya raka ta, yana tafe yana kuka, ya bi ta har Bahurim. Sai Abner ya ce masa, “Koma gida!” Sai ya koma.
Məng'ı'na adamiy geşşe-geşşe Baxurimqamee xhunaşşeyqa qihna ayk'an. Maa'ad Avneree mang'uk'le eyhen: – Yı'q'əlqa sak'le. Manar siyk'alna.
17 Abner ya tattauna da dattawan Isra’ila ya ce, “An daɗe kuna nema ku naɗa Dawuda sarkinku.
Avner İzrailyne ağsaqqalaaşika yuşanxha, eyhen: – Şos mısa ıkkannaniy vor, Davuduke şos paççah ha'as!
18 To, yanzu sai ku yi haka! Gama Ubangiji ya yi wa Dawuda alkawari ya ce, ‘Ta wurin bawana Dawuda zan ceci mutanena Isra’ila daga hannun Filistiyawa, da kuma hannun dukan abokan gābansu.’”
Həşde vuşde yik'eençe ı'lğəən he'e! Rəbbee Davuduk'le dişdiy uvhu: «Zı Yizde nukarne Davudne xıleka, İzrail Filiştinaaşdeyiy gırgıne duşmanaaşine xılençe g'attivxhan haa'as».
19 Abner kuma ya yi magana da mutane Benyamin da kansa. Sa’an nan ya tafi Hebron yă gaya wa Dawuda ko mene ne Isra’ila da kuma dukan gidan Benyamin suke so su yi.
Avneree man, hark'ın, Benyaminaaşik'led eyhen. Qiyğa İzrailyneyiy Benyaminaaşde yik'eençe ılğəən Davudus yuşan ha'asva, mana Xevronqa hayk'an.
20 Sa’ad da Abner wanda yake tare da mutane ashirin suka zo wurin Dawuda a Hebron, Dawuda ya shirya masa liyafa tare da mutanensa.
Xevroneeqa, Avnerıka sacigee Davudusqa g'ayre insan arayle. Davudee, Avnerısiy cune insanaaşis otxhun-ulyodğiy hele.
21 Sai Abner ya ce wa Dawuda, “Bari in tafi nan da nan in tattara dukan Isra’ila wa ranka yă daɗe, sarki, saboda su yi alkawari da kai, ka kuma ka yi mulki bisa dukansu yadda ranka yake so.” Saboda haka Dawuda ya sallami Abner, ya kuwa tafi lafiya.
Avneree Davuduk'le eyhen: – Hasre zı həşde hark'ın, gırgına İzrail yizde xərıng'usqa, paççahısqa, saa'as. Ğunar manbışika cuvab g'ats'ak'vne. Qiyğab vas nişşisiy vukkan, xəbvalla hee'e. Məxüd ıxha Davudee Avner vuççud hidi'ı g'ekkana.
22 Ba a jima ba sai mutanen Dawuda da Yowab suka dawo daga hari. Suka kawo ganima da yawa tare da su. Abner kuwa ya riga ya bar Dawuda a Hebron, domin Dawuda ya sallame shi, shi kuma ya tafi lafiya.
Mane gahıl Yoav, Davudne insanaaşika dəv'eençe sark'ıl eyxhe. Manbışe mebınbışike g'ayşuyn geed kar adayle. Mane gahıl Avner, Davudusse Xevronğançe ark'ın eyxhe. Davudee, Avner vuççud hidi'ı, g'aykkı ıxha.
23 Sa’ad da Yowab da dukan sojoji suka dawo, aka gaya masa cewa Abner ɗan Ner ya zo wurin sarki, sarki kuwa ya sallame shi, ya kuma tafi lafiya.
Yoav, gırgıne g'oşunuka sark'ıling'a, mang'uk'le eyhen: – Nerna dix Avneriy arı. Paççahee mang'uk vuççud hidi'ı, g'aykkına.
24 Sai Yowab ya je wurin sarki ya ce, “Me ke nan ka yi? Abner ya zo wurinka. Don me ka ƙyale shi yă tafi? Ga shi kuwa ya tafi!
Yoav, paççahne k'anyaqa qarı, eyhen: – Ğu hı'iyn kar hucoone? Yiğne k'anyaqa Avnerniy'e arı? Ğu nya'a mana g'aykkı? Həşde mana ark'ınna.
25 Ka san Abner ɗan Ner ya zo ne yă ruɗe ka, yă ga fitarka da shigarka, yă kuma binciki kome da kake yi.”
Vak'lecar Nerna dix Avner ats'ana. Mang'vee vas horbı ha'asva, yiğın hark'ın-qaraylen cigayiy ğu g'ecen işbı ats'axhxhesvacar arı ıxha.
26 Yowab ya tashi daga gaban Dawuda ya tafi ya aika manzanni su bi Abner. Suka same shi a rijiyar Sira suka komo da shi, Dawuda kuwa bai sani ba.
Yoav Davudusse qığeç'umee, mang'vee Avnerıqa qihna cun insanar g'uxoole. Manbışer Avner Sira eyhene kahrızısse yı'q'əlqa sak'al ha'a. Davuduk'le man ats'acad eyxhe deş.
27 To, da Abner ya komo Hebron, Yowab ya ratse da shi zuwa hanyar shigar gari kamar zai gana da shi a kaɗaice. Amma a can ya soki Abner a ciki, ya kashe shi don yă rama mutuwar ɗan’uwansa Asahel.
Avner Xevronqa sak'ımee, Yoavee cona q'öyrecab, yuşan haa'asın xhinne, mana şaharne akkabışiyle aqa akkyayhe. Qiyğad cune çocul Asahelil-alla, mang'une vuxhnes g'ılıncıqa ı'xı', gek'ana.
28 Daga baya, Dawuda ya ji labarin sai ya ce, “Ni da masarautata har abada ba mu da laifi a gaban Ubangiji game da jinin Abner ɗan Ner.
Davuduk'le, man ats'axhxhamee, eyhen: – Rəbbine ögil Nerne duxayne Avnerne ebal-alla, mısacab zaliy yizde ölkal bınah aaxvas deş.
29 Alhakin jininsa yă kasance a kan Yowab da kuma a kan dukan iyalin mahaifinsa! Kada gidan Yowab yă rasa mai ɗiga, ko kuturu, ko mai jingina ga sanda, ko wanda aka kashe da takobi, ko kuma wanda ba shi da abinci.”
Havaasre mana bınah Yoavılqayiy mang'une xizanılqa vuxhecen. Hasre Yoavne nasılee maşika gyatsts'ıyn ı'xnabınana insan deşda, əsaka iykarna insan deşda, g'ılıncıke qek'ana insan deşda, mıssınçika qek'ana insan deşda gah mooxhecen.
30 (Yowab da ɗan’uwansa Abishai suka kashe Abner don yă kashe ɗan’uwansu Asahel a yaƙin Gibeyon.)
Yoaveeyiy cune çocee Avişayee Avner gek'ana. Manbışe mana cona çoc Asahel Giveonee əlyhəəne dəv'ee gik'uynçil-alla gek'a.
31 Sa’an nan Dawuda ya ce wa Yowab da dukan mutanen da suke tare da shi, “Ku yayyage rigunarku, ku sa tsummoki, ku yi tafiya kuna kuka a gaban Abner.” Sarki Dawuda kansa ya bi masu ɗauke da gawar daga baya.
Qiyğa Davudee Yoavık'leyiy cune k'anene insanaaşik'le eyhen: – Tanalinbı qıt'axxı, palanbı ale'e, Avnernemee gyaaşe. Avner qıkkek'ane mıghırıqa qihna vuc paççah Davud ayk'an.
32 Suka binne Abner a Hebron, sarki kuwa ya ɗaga murya ya yi kuka a kabarin Abner.
Avner Xevronee k'eyxha. Paççah mang'une nyuq'vnel oo axtıra geşşena. Mang'uka sacigee milletıd geşşen.
33 Sarki ya kuma yi wannan waƙar makoki domin Abner ya ce, “Daidai ne Abner yă mutu, kamar yadda marasa bin doka suke mutuwa?
Paççah Davud Avnerne nyuq'vnel oo inva eyhe-eyhe geşşu: Avner məxür, g'eliqqa huvu, gik'as dexheyiy.
34 Hannuwanka ba a daure suke ba, ƙafafunka ba a tabaibaye suke ba. Ka mutu kamar waɗanda suke mutuwa a hannun mugaye.” Sai dukan mutane suka sāke fashe da kuka saboda shi.
Yiğın xıleppı ayt'ıl ıxha deş, G'elybışisıb zincır üvxü vuxha deş. Ğu sixnareeşine ögil qukkyoyk'alan xhinne qukkyork'ul. Manva uvhumee, millet meed Avnernemee geşşen.
35 Sa’an nan duk suka zo suka roƙi Dawuda yă ci wani abu tun rana ba tă fāɗi ba; amma Dawuda ya rantse ya ce, “Bari Allah yă hukunta ni, in na ɗanɗana abinci ko wani abu kafin rana ta fāɗi!”
Qiyğa manbışin gırgınbı abı, Davudee, exha qixhesse, kar oxhnecenva mana ittunçil aqqaqqa ıxha. Davudeeme, k'ın g'assır, eyhen: – Verığ k'yooçesse, yizde ghalek gıney, medın kar set'veene, havaasre Allahee zalqa ver ablee'ecen!
36 Dukan mutane suka lura suka kuma ji daɗi ƙwarai, tabbatacce kome da sarki ya yi, ya gamshe su.
Milletık'le paççahee ha'an g'acu, man gırgın manbışde yik'eençe eyxhe. Paççahee ha'an gırgıncad milletıs ıkkiykanan.
37 Saboda haka a ranar dukan mutane da dukan Isra’ila suka gane sarki ba shi da hannu a kisan Abner ɗan Ner.
Mane yiğıl gırgıne milletık'leyiy gırgıne İzrailik'lecad ats'axhxhen, Nerna dix Avner paççahee gidek'u ıxhay.
38 Sa’an nan sarki ya ce wa mutanensa, “Ba ku gane cewa ɗan sarki kuma babban mutum ya mutu a ƙasar Isra’ila a yau ba?
Paççahee cune insanaaşik'le eyhen: – G'iyna İzrailee xərna, qıvaats'ına insan qik'uva ats'a dişde?
39 A yau, ko da yake ni naɗaɗɗen sarki ne, duk da haka na raunana, kuma waɗannan’ya’yan Zeruhiya sun fi ƙarfina. Ubangiji yă sāka wa mai aikata mugunta da muguntar da ya aikata!”
G'iyna zı g'əyxı'na paççahır ixheene, zaqa guc k'ılyba vob. Tseruyayn dixbı, Yoaviy Avişay, zale nimee vuxhee gucuka vob. Havaasre Rəbbee pisvalla haa'ang'us, haa'ane pisvallays sik'ı helecen!