< 2 Sama’ila 3 >

1 Aka daɗe ana yaƙi tsakanin gidan Shawulu da gidan Dawuda. Dawuda kuwa ya yi ta ƙara ƙarfi, yayinda gidan Shawulu ya yi ta raguwa a ƙarfi.
Arulana paht mweun se inmasrlon mwet mweun kasreyen sou lal Saul ac mwet mweun kasreyal David. In pacl se inge ku lal David yokyokelik, a ku lun mwet lainul sriksrikeni.
2 An haifa wa Dawuda’ya’ya maza a Hebron. Ɗansa na fari shi ne Amnon, ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel;
Wen onkosr natul David inge takla ke matwalos, elos isusla in acn Hebron: Amnon — nina kial pa Ahinoam, mutan Jezreel;
3 na biyu shi ne Kileyab, ɗan Abigiyel gwauruwar Nabal mutumin Karmel; na uku shi ne Absalom, ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur;
Chileab — nina kial pa Abigail, mutan Carmel katinmas kial Nabal; Absalom — nina kial pa Maacah, acn natul Talmai, tokosra lun Geshur;
4 na huɗu shi ne Adoniya, ɗan Haggit; na biyar shi ne Shefatiya, ɗan Abital;
Adonijah — nina kial pa Haggith; Shephatiah — nina kial pa Abital;
5 na shida kuma shi ne Itireyam, ɗan Egla matar Dawuda. An haifi waɗannan wa Dawuda a Hebron.
Ithream — nina kial pa Eglah. Wen natul inge kewa isusla in acn Hebron.
6 Sa’ad da ake yaƙi tsakanin gidan Shawulu da gidan Dawuda, sai Abner ya yi ta ƙarfafa matsayinsa a gidan Shawulu.
Ke mweun uh srakna orek inmasrlon mwet mweun lal David ac mwet mweun kasreyen sou lal Saul, Abner el kui na kui inmasrlon mwet mweun lal Saul.
7 To, Shawulu yana da ƙwarƙwarar da ake kira Rizfa,’yar Aiya. Sai Ish-Boshet ya ce wa Abner, “Don me kake kwana da ƙwarƙwarar mahaifina?”
Sie len ah, Ishbosheth wen natul Saul, el akkolukyal Abner fahk mu el motul yorol Rizpah, mutan kulansap kial Saul, su acn natul Aiah.
8 Abner ya husata saboda abin da Ish-Boshet ya ce, sai ya ce, “Kana tsammani ni mai cin amana ne? Kana zato ni mai goyon bayan Yahuda ne? Tun farko na nuna aminci ga gidan babanka Shawulu, da’yan’uwansa, da abokansa! Ban kuwa ba da kai a hannun Dawuda ba. Ga shi yanzu a kan mace za ka ga laifina?
Ma se inge oru Abner el kasrkusrak ac fahk, “Ku kom nunku mu nga ku in oru koluk nu sel Saul? Mea pwaye lah kom pangon mu nga kulansupu mwet Judah? Oemeet me nga nuna pwayena nu sel Saul, papa tomom, oayapa mwet wial ac kawuk lal, ac nga pa pwanang kom tia kutangyukla sel David. A misenge kom akkolukyeyu ke sripen mutan se?
9 Allah yă yi wa Abner hukunci mai tsanani, in ban goyi bayan Dawuda ya sami abin da Ubangiji ya yi masa alkawari da rantsuwa ba.
Lela God Elan sringilyuwi ngan misa, nga fin tia akpwayeye ma nga fahk inge: nga fah oru oana wulela lun LEUM GOD nu sel David,
10 Zan kuma mayar wa Dawuda sarautar gidan Shawulu, in kafa kursiyin Dawuda a kan Isra’ila, da kan Yahuda tun daga Dan har zuwa Beyersheba.”
in eisla tokosrai lukel Saul ac fita lal, ac sang nu sel David tuh elan tokosra fin acn Israel ac Judah, mutawauk e Dan nu epang fahla nwe Beersheba nu eir!”
11 Ish-Boshet bai ƙara yin karambanin ce wa Abner kome ba, gama yana tsoronsa.
Ishbosheth el arulana sangeng sel Abner, oru el tia ku in fahkla sie kas.
12 Sai Abner ya aiki manzanni a madadinsa wurin Dawuda su ce masa, “Ƙasar ta wane ne? Ka yi yarjejjeniya da ni, zan kuwa taimake ka, in juye dukan Isra’ila zuwa ɓangarenka.”
Abner el supwala mwet utuk kas nu yorol David, su muta Hebron in pacl sac, tuh elos in siyuk, “Su ac leumi facl se inge uh? Kom fin orala sie wulela nu sik, na nga ac fah kasrekom eisla acn Israel nufon lom.”
13 Dawuda ya ce, “Da kyau, zan yi yarjejjeniya da kai, amma fa ina bukata abu guda daga gare ka, kada ka zo gabana in ba tare da matata Mikal,’yar Shawulu ba.”
David el fahk, “Wona. Nga ac orala sie wulela nu sum kom fin orala ma se inge: usalu Michal, acn natul Saul, ke kom ac tuku.”
14 Sai Dawuda ya aiki manzanni zuwa wurin Ish-Boshet ɗan Shawulu cewa, “Ka ba ni matata Mikal wadda na biya sadakinta da loɓa ɗari na Filistiyawa.”
Ac David el oayapa supwala mwet utuk kas nu yorol Ishbosheth ac fahk, “Folokunulma Michal, mutan kiuk. Nga molella tari ke siofok kulun ma mukul lun mwet Philistia, tuh elan mutan kiuk.”
15 Sai Ish-Boshet ya ba da umarni, aka kuwa ɗauke ta daga gidan mijinta Faltiyel ɗan Layish.
Na Ishbosheth el sap utuku mutan sac lukel Paltiel, mukul tumal, wen natul Laish.
16 Amma mijin ya raka ta, yana tafe yana kuka, ya bi ta har Bahurim. Sai Abner ya ce masa, “Koma gida!” Sai ya koma.
Paltiel el fahsr na tung tokol nwe ke siti srisrik Bahurim. Tusruktu ke Abner el sap elan folokla, na Paltiel el folokla.
17 Abner ya tattauna da dattawan Isra’ila ya ce, “An daɗe kuna nema ku naɗa Dawuda sarkinku.
Abner el som nu yurin mwet kol lun Israel ac fahk nu selos, “Kowos tuh kena David elan tokosra lowos ke pacl na loes.
18 To, yanzu sai ku yi haka! Gama Ubangiji ya yi wa Dawuda alkawari ya ce, ‘Ta wurin bawana Dawuda zan ceci mutanena Isra’ila daga hannun Filistiyawa, da kuma hannun dukan abokan gābansu.’”
Inge pacl wo lowos. Esam lah LEUM GOD El tuh fahk, ‘Nga ac orekmakunul David, mwet kulansap luk, tuh elan molela mwet luk Israel liki mwet Philistia ac liki mwet lokoalok lalos saya nukewa.’”
19 Abner kuma ya yi magana da mutane Benyamin da kansa. Sa’an nan ya tafi Hebron yă gaya wa Dawuda ko mene ne Isra’ila da kuma dukan gidan Benyamin suke so su yi.
Abner el kaskas pac nu sin mwet in sruf lal Benjamin, na el som nu Hebron in fahkang nu sel David ma mwet in sruf lal Benjamin ac mwet Israel insesela in oru.
20 Sa’ad da Abner wanda yake tare da mutane ashirin suka zo wurin Dawuda a Hebron, Dawuda ya shirya masa liyafa tare da mutanensa.
Ke Abner el tuku nu yorol David in acn Hebron wi mwet longoul, David el orala kufwa se nu selos.
21 Sai Abner ya ce wa Dawuda, “Bari in tafi nan da nan in tattara dukan Isra’ila wa ranka yă daɗe, sarki, saboda su yi alkawari da kai, ka kuma ka yi mulki bisa dukansu yadda ranka yake so.” Saboda haka Dawuda ya sallami Abner, ya kuwa tafi lafiya.
Abner el fahk nu sel David, “Leuwa, inge nga ac som ac eisani mwet Israel nukewa in mwet lom. Elos ac fah eis kom in tokosra lalos, na kom ac fah leum fin mutunfacl sac nufon, fal nu ke lungse lom.” David el wulela na ku nu sel Abner lah el ac muta in misla, na el supwalla inkanek lal.
22 Ba a jima ba sai mutanen Dawuda da Yowab suka dawo daga hari. Suka kawo ganima da yawa tare da su. Abner kuwa ya riga ya bar Dawuda a Hebron, domin Dawuda ya sallame shi, shi kuma ya tafi lafiya.
Tok, Joab ac mwet pwapa saya lal David elos folokla liki mweun, ac elos us ma wap pukanten welulos. Tusruktu Abner el tila muta Hebron yorol David, mweyen David el supwalla wi sie wulela ke misla.
23 Sa’ad da Yowab da dukan sojoji suka dawo, aka gaya masa cewa Abner ɗan Ner ya zo wurin sarki, sarki kuwa ya sallame shi, ya kuma tafi lafiya.
Ke Joab ac mwet lal ah sun acn we, fwackyang nu sel lah Abner el tuku nu yorol Tokosra David, ac supweyukla el tari, wi wulela ke misla.
24 Sai Yowab ya je wurin sarki ya ce, “Me ke nan ka yi? Abner ya zo wurinka. Don me ka ƙyale shi yă tafi? Ga shi kuwa ya tafi!
Ouinge Joab el som nu yurin tokosra ac siyuk sel, “Mea se kom orala uh? Abner el tuku nu yurum, ac efu ku kom fuhlella elan som?
25 Ka san Abner ɗan Ner ya zo ne yă ruɗe ka, yă ga fitarka da shigarka, yă kuma binciki kome da kake yi.”
Nga lulalfongi lah kom etu na lah el tuku in na kiapwekom, ac in etu ke ma nukewa kom oru uh ac yen nukewa kom fahsr nu we!”
26 Yowab ya tashi daga gaban Dawuda ya tafi ya aika manzanni su bi Abner. Suka same shi a rijiyar Sira suka komo da shi, Dawuda kuwa bai sani ba.
Tukun Joab el som lukel David, el supwala mwet in tuh usalu Abner, ac elos folokunulma liki luf in Kof Sirah. Tusruktu David el tia etu kac.
27 To, da Abner ya komo Hebron, Yowab ya ratse da shi zuwa hanyar shigar gari kamar zai gana da shi a kaɗaice. Amma a can ya soki Abner a ciki, ya kashe shi don yă rama mutuwar ɗan’uwansa Asahel.
Ke Abner el sun acn Hebron, Joab el kololla nu sisken mutunpot lun siti sac oana elan ke sramsram lukma nu sel. Na Joab el fakisya insial Abner. Ouinge akmuseyuki Abner mweyen el tuh unilya Asahel, tamulel lal Joab.
28 Daga baya, Dawuda ya ji labarin sai ya ce, “Ni da masarautata har abada ba mu da laifi a gaban Ubangiji game da jinin Abner ɗan Ner.
Ke David el lohngak pweng sac, el fahk, “LEUM GOD El etu lah wangin mwetik ac mwet luk ke misa lal Abner.
29 Alhakin jininsa yă kasance a kan Yowab da kuma a kan dukan iyalin mahaifinsa! Kada gidan Yowab yă rasa mai ɗiga, ko kuturu, ko mai jingina ga sanda, ko wanda aka kashe da takobi, ko kuma wanda ba shi da abinci.”
Lela tuh folokinyen ma koluk se inge in oan facl Joab ac sou lal nufon. Lela in oasr mukul se in fwil nukewa in sou lal weak mas koluk, ku musen leper, ku elahn mutan, ku misa ke mweun, ku sufal mongo nal.”
30 (Yowab da ɗan’uwansa Abishai suka kashe Abner don yă kashe ɗan’uwansu Asahel a yaƙin Gibeyon.)
Ouinge Joab ac Abishai tamulel lal, eltal foloksak ac unilya Abner ke sripen el tuh unilya Asahel tamulel se laltal, ke mweun in acn Gibeon.
31 Sa’an nan Dawuda ya ce wa Yowab da dukan mutanen da suke tare da shi, “Ku yayyage rigunarku, ku sa tsummoki, ku yi tafiya kuna kuka a gaban Abner.” Sarki Dawuda kansa ya bi masu ɗauke da gawar daga baya.
Na David el sap Joab ac mwet lal ah in salik nuknuk lalos, ac nokomang nuknuk yohk eoa in akkalemye asor lalos kacl Abner. Ke pacl in pukmas, Tokosra David sifacna el fahsr tukun box in mas sac.
32 Suka binne Abner a Hebron, sarki kuwa ya ɗaga murya ya yi kuka a kabarin Abner.
Abner el pukpuki Hebron, ac tokosra el tung ke pusra lulap ke kulyuk ah, ac mwet nukewa wi pac tung.
33 Sarki ya kuma yi wannan waƙar makoki domin Abner ya ce, “Daidai ne Abner yă mutu, kamar yadda marasa bin doka suke mutuwa?
David el onkin on in eoksra soko inge kacl Abner: “Efu ku Abner elan misa oana mwet lalfon se?
34 Hannuwanka ba a daure suke ba, ƙafafunka ba a tabaibaye suke ba. Ka mutu kamar waɗanda suke mutuwa a hannun mugaye.” Sai dukan mutane suka sāke fashe da kuka saboda shi.
Paol tia kapiri, Ac nial tiana losyukeni. El misa oana misa lun sie mwet anwuki sin mwet koluk!” Na mwet uh sifilpa tung kacl.
35 Sa’an nan duk suka zo suka roƙi Dawuda yă ci wani abu tun rana ba tă fāɗi ba; amma Dawuda ya rantse ya ce, “Bari Allah yă hukunta ni, in na ɗanɗana abinci ko wani abu kafin rana ta fāɗi!”
In len sac nufon, mwet uh srike in oru David elan kangla kutu mongo, tuh el na orala sie wulela na ku mu, “Lela Leum God Elan sringilyuwi ngan misa nga fin kangla kutena ma meet liki fongeni!”
36 Dukan mutane suka lura suka kuma ji daɗi ƙwarai, tabbatacce kome da sarki ya yi, ya gamshe su.
Ke mwet uh elos liye ma inge elos insewowo kac. Aok, ma nukewa tokosra el oru, mwet uh insewowo kac.
37 Saboda haka a ranar dukan mutane da dukan Isra’ila suka gane sarki ba shi da hannu a kisan Abner ɗan Ner.
Mwet lal David nukewa ac mwet Israel nukewa kalem kac lah wangin ip lal Tokosra David ke misa lal Abner.
38 Sa’an nan sarki ya ce wa mutanensa, “Ba ku gane cewa ɗan sarki kuma babban mutum ya mutu a ƙasar Isra’ila a yau ba?
Ac tokosra el fahk nu sin mwet pwapa lal, “Mea, kowos tia akilen lah sie mwet kol fulat lun Israel el misa misenge?
39 A yau, ko da yake ni naɗaɗɗen sarki ne, duk da haka na raunana, kuma waɗannan’ya’yan Zeruhiya sun fi ƙarfina. Ubangiji yă sāka wa mai aikata mugunta da muguntar da ya aikata!”
Nga finne tokosra su sulosolla sin Leum God, tuh nga pulakin munas misenge. Wen ekasr natul Zeruiah inge upala lokoalok lalos in nunak luk. Lela LEUM GOD Elan kalyaelos fal nu ke orekma koluk elos oru inge!”

< 2 Sama’ila 3 >