< 2 Sama’ila 21 >
1 Lokacin da Dawuda yake mulki, an yi yunwa shekara uku a jere; saboda haka Dawuda ya nemi nufin Ubangiji. Ubangiji ya ce, “Saboda Shawulu ne da alhakin jinin gidansa; domin ya kashe Gibeyonawa.”
Davudee paççahiyvalla haa'ane gahıl, xhebille sen çiçiqad qihna q'ittin ıxha. Mançinemee Davudee Rəbbike qidghın ha'a. Rəbbee Davuduk'le eyhen: – Man Şauleeyiy cune nasılen k'yav'uyne ebal-alla vod. Mang'vee Giveonğançenbıniy gyapt'ı.
2 Sai sarki ya tattara Gibeyonawa ya yi musu magana. (To, Gibeyonawa ba sashen Isra’ilawa ba ne, amma mutanen Amoriyawa ne da suka ragu, waɗanda Isra’ila ta rantse za tă bari da rai, amma Shawulu cikin kishinsa don Isra’ila da Yahuda ya yi ƙoƙari yă hallaka su duka.)
Paççahee Giveonbı qopt'ul, manbışika yuşan ha'ana. Giveonbı İzrailybı deş vuxha. Manbı Emor eyhene milletıke avxuynbı vuxha. İzrailybışe manbı üçübba g'alya'asva k'ın g'assır ıxha. Şaulusmee manbı gyapt'ı avaak'an haa'as vukkiykın. Mang'us mane cigabışee saccu İzrailybıyiy Yahuder avxu vukkan vuxha.
3 Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?”
Davudee Giveonaaşike qiyghanan: – Zasse vuşdemee hucoo ha'as əxəyee? Şu, Rəbbee g'əyxı'yne milletıs xayir-düə huvuynemee, şi hav'una bınah zasse nəxüb havaakal haa'as vəəxəyee?
4 Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?”
Giveonbışe mang'uk'le eyhen: – Şas Şaulıniy cune nasılen k'ınəəğəyiy nuk'ra ıkkan deş. İzrailir şas vuşucar gik'as ıkkan deş. Davudee manbışik'le eyhen: – Şos hucooyiy ıkkan, zı manıd ha'asın.
5 Suka ce wa sarki, “Mutumin da ya hallaka mu ya kuma yi mana makirci don kada mu kasance tare da Isra’ilawa ko’ina a cikin ƙauyukansu,
Manbışe paççahık'le eyhen: – Şi İzrailil ımaaxvacenva Şaulee şake öc alyapt'ı, şi gyapt'ı.
6 a ba mu zuriyarsa maza bakwai, mu kashe su, mu kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji a Gibeya na Shawulu wannan zaɓaɓɓen Ubangiji.” Sai sarki ya ce, “Zan ba ku su.”
Mang'uke g'arına yighıyre adamiy şasqa hele. Şinab manbı Rəbbee g'əyxı'yne Şaulne Givea eyhene şaharee Rəbbine ögil givaaxanas. Paççahee «Manbı zı şosqa qevlesınbıva» eyhe.
7 Sarki ya ware Mefiboshet ɗan Yonatan jikan Shawulu, saboda rantsuwar da take tsakanin Dawuda da Yonatan, ɗan Shawulu a gaban Ubangiji.
Paççah Davudus Şaulne ühatsühat Yonatanna dix Mefiboşet qiykkanna. Mang'us mana qiykkanna Rəbbine ögil Yonatanıs k'ın g'assırva.
8 Amma sarki ya ɗauki Armoni da Mefiboshet,’ya’ya biyu maza waɗanda Rizfa’yar Aiya ta haifa wa Shawulu, tare da’ya’ya maza biyar na Merab’yar Shawulu, waɗanda ta haifa wa Adriyel ɗan Barzillai, mutumin Mehola.
Paççahee Armoniyiy merna Mefiboşet alyabat'a. Manbı Ayyayne yişşee Ritspee Şauluke vuxuyn dixbı vuxha. Sayıb mang'vee Şaulne yişşee Meravee Mexolğançene Barzilayne duxayke Adrielike vuxuyn xhoyre dix alyabat'a.
9 Ya ba da su ga Gibeyonawa, waɗanda suka kashe su, suka kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji. Dukan bakwai ɗin an kashe su gaba ɗaya; an kashe su a farkon kwanankin girbi, daidai lokacin fara girbin sha’ir.
Mang'vee manbı Giveonbışisqa qoole. Giveonbışe manbı Rəbbine ögil suval givaaxananbı. Manbışda yighırsana sacigee habat'anbı. Manbı xhıt'a qiviyşalne ts'eppiyne yiğbışil givaaxan.
10 Rizfa’yar Aiya ta ɗauki tsumma ta yi wa kanta shimfiɗa a kan dutse. Tun daga farkon girbi har ruwa damina ya sauko a kan gawawwakin, ba tă yarda tsuntsayen sama su taɓa su da rana ko mugayen namun jeji da dare ba.
Ayyayne yişşee Ritspee cesva palan alyaat'u, ganzıl gyadaççe. Ritspa xhıt'abı qiyşal gibğılıne yiğbışile, givapxıninbışilqa gyoğiy gyoğasde yiğılqamee maa'ar ayxu. Məng'ee manbışde mayıtbışisqa yiğniyığın xəybışin şit'yar, xəmded çolan həyvanar qeetxhes hassır deş.
11 Da aka gaya wa Dawuda abin da Rizfa’yar Aiya ƙwarƙwaran Shawulu ta yi,
Şaulne caariyee, Ayyayne yişşee Ritspee ha'ana mana iş Davudulqa hivxhar haa'ana.
12 sai ya je ya kwashe ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga mutanen Yabesh Gileyad (Gama mutanen sun saci gawawwakin Shawulu da Yonatan daga inda Filistiyawa suka kakkafa su a kan itace a filin Bet-Shan, bayan da Filistiyawa suka kashe su a Gilbowa.)
Davudee hark'ın, Şaulıniy mang'une duxayn Yonatanın bark'vbı Gileadne Yaveşne ç'ak'ınbışike g'eşşenbı. (Filiştinaaşe Gilboa eyhene suval Şaul gik'uyne yiğıl manbışin mayıtbı Bet-Şeane maydama givayxananbı. Yaveşğançene insanaaşeb abı, manbışin mayıtbı qöqənbı.)
13 Dawuda ya kawo ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga can, a kuma aka tattara dukan ƙasusuwan waɗanda Gibeyonawan suka kashe, suka kuma rataye.
Davudee Şauluniy mang'une duxayn Yonatanın bark'vbı mançe alyaat'anbı, şene givapxınne yıghıng'unud bark'vbı sa'anbı.
14 Suka binne ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan a kabarin Kish, mahaifin Shawulu, a Zela a Benyamin. Suka kuma yi kome da sarki ya umarta. Bayan wannan Allah ya ji addu’arsu a madadin ƙasar.
Davudne insanaaşe Şaulıniy mang'une duxayn Yonatanın bark'vbı Benyaminaaşine cigabışeene Tsela eyhene şaharee, Şaulne dekkıne, Gişine, mağareene nyuq'vnesnee k'eyxha. Paççahee manbışik'le uvhuyn gırgın, mane insanaaşe ha'an. Mançile qiyğa Allahee ölkaynemee ha'ane gırgıne düəbışis alidghıniy qelen.
15 Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi.
Meeb Filiştinaaşda İzrailybışika dəv'ə gyooxha. Davud cune insanaaşika Filiştinaaşika səyxəsva ayk'an. Manbı Filiştinaaşika siviyxəmee Davud oyzarna.
16 Ishbi-Benob kuwa, wani daga zuriyar Rafa, wanda nauyin kan māshinsa na tagulla ya yi shekel ɗari uku, wanda yake kuma da sabon māshi, ya ce zai kashe Dawuda.
Rafayke g'arıyne İşbi-Benovusus Davud gik'as ıkkiykan. Mang'une nizeyn siv tuncuke xhebıd vəş şekel yı'q'vəlee ıxha. Yı'q'eeqad mang'vee ts'edın g'ılınc qı'ı eyxhe.
17 Amma Abishai ɗan Zeruhiya ya kawo wa Dawuda gudummawa; ya bugi Bafilistin, ya kashe shi. Sa’an nan mutanen Dawuda suka rantse masa suka ce, “Ba za ka ƙara fita tare da mu wurin yaƙi ba, don kada fitilar Isra’ila tă mutu.”
Tseruyayna dix Avişay Davudusqa kumagıs qarı, Filiştinğançena mang'vee ı'xı', gek'ana. Mane gahıl Davudne insanaaşe mang'us k'ın g'assır, eyhen: – İzrailin işix k'imədəqqəcenva, sayır ğu şaka dəv'eeqa ayres deş.
18 Ana nan, sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa, a Gob. A lokacin Sibbekai mutumin Husha ya kashe Saf, wani daga zuriyar Rafa.
Mançile qiyğa Filiştinaaşika Gov eyhene cigee meed səvxiy gexha. Mane gahıl Xuşa eyhene cigeençene Sibbekayee Rafayke g'arına Saf gek'ana.
19 Sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa a Gob, Elhanan ɗan Ya’are-Oregim mutumin Betlehem ya kashe Goliyat mutumin Gat, wanda girmar sandan māshinsa ta yi kama da taɓarya.
Filiştinaaşika Gov eyhene cigee meed səvxiy gexha. Manke Bet-Lexemğançene Yareyne duxee Elxananee Gatğançena Golyatna çoc gek'ana. Mang'une nizeyn cık'rı qexhvane xhanayn arğacın dal xhinne xətta ıxha.
20 Har wa yau a wani yaƙin da aka yi a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu, da kuma yatsotsi shida a kowane ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriya Rafa ne.
Gat eyhene şaharne k'ane sa menne yəqqees gitxhuyne səvxee, Rafayke g'arına sa axtına canakana insan ıxha. Mane insanne xıleppışilib, g'elybışilib yixhıble t'ubiy. Mang'uqa gırgıba g'ayeyoq'ab t'ub vuxha.
21 Da ya yi wa Isra’ila reni, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwa Dawuda, ya kashe shi.
İzrailybışik'le mang'vee nen qadiy eyhemee, Davudne çocune Şimayne duxee Yonatanee mana gek'ana.
22 Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.
Mana Rafayke g'arına yoq'uyre insan Gatğançenbı vuxha. Manbı Davudneyiy Davudne insanaaşine xıleke hapt'ı.