< 2 Sama’ila 21 >

1 Lokacin da Dawuda yake mulki, an yi yunwa shekara uku a jere; saboda haka Dawuda ya nemi nufin Ubangiji. Ubangiji ya ce, “Saboda Shawulu ne da alhakin jinin gidansa; domin ya kashe Gibeyonawa.”
I LAILA no i na la o Davida na makahiki wi ekolu, i kela makahiki i keia makahiki: a ninau aku la Davida ia Iehova. I mai la o Iehova, No Saula ia, a no kona ohana koko; no ka mea, ua pepehi oia i ko Gibeona.
2 Sai sarki ya tattara Gibeyonawa ya yi musu magana. (To, Gibeyonawa ba sashen Isra’ilawa ba ne, amma mutanen Amoriyawa ne da suka ragu, waɗanda Isra’ila ta rantse za tă bari da rai, amma Shawulu cikin kishinsa don Isra’ila da Yahuda ya yi ƙoƙari yă hallaka su duka.)
Kii aku la ke alii i ko Gibeona, i aku la ia lakou; (a o ko Gibeona aole lakou no na mamo a Iseraela, no ke koena lakou o ka poe Amori; a ua hoohiki aku na mamo a Iseraela ia lakou: a manao iho la o Saula e pepehi ia lakou no kona manao ikaika i na mamo a Iseraela laua o Iuda.)
3 Dawuda ya ce wa Gibeyonawa, “Me zan yi muku? Yaya zan yi kafara domin ku sa wa masu gādon Ubangiji albarka?”
I aku la o Davida i ko Gibeona, Heaha ka'u e hana aku ai no oukou? pehea hoi au e hookalahala aku ai, i hoomaikai mai oukou i ka aina a Iehova i haawi mai ai?
4 Gibeyonawa suka ce, “Ba mu da’yanci mu nemi zinariya ko azurfa daga wurin Shawulu ko gidansa, ba mu kuwa da wani’yanci mu sa a kashe wani a Isra’ila.” Dawuda ya ce, “To, me kuke so in yi muku?”
I mai la ko Gibeona ia ia, Aole makou e makemake i ke kala, aole hoi i ke gula no Saula a no kana ohana; aole hoi oe e pepehi i kekahi kanaka iloko o ka Iseraela no makou. I aku la kela, O ka mea a oukou e olelo mai ai, oia ka'u e hana aku ai no oukou.
5 Suka ce wa sarki, “Mutumin da ya hallaka mu ya kuma yi mana makirci don kada mu kasance tare da Isra’ilawa ko’ina a cikin ƙauyukansu,
I mai la lakou i ke alii, O ke kanaka nana makou i hoopau aku, a i noonoo e luku mai ia makou, i noho ole ai makou ma kekahi palena aina o ka Iseraela,
6 a ba mu zuriyarsa maza bakwai, mu kashe su, mu kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji a Gibeya na Shawulu wannan zaɓaɓɓen Ubangiji.” Sai sarki ya ce, “Zan ba ku su.”
E haawiia mai na kanaka ehiku o kana mau keiki ia makou, a e kau aku makou ia lakou iluna no Iehova ma Gibea no Saula o ka mea a Iehova i wae ai. I aku la ke alii, E haawi no wau.
7 Sarki ya ware Mefiboshet ɗan Yonatan jikan Shawulu, saboda rantsuwar da take tsakanin Dawuda da Yonatan, ɗan Shawulu a gaban Ubangiji.
Aka, kala aku la ke alii ia Mepiboseta ke keiki a Ionatana ke keiki a Saula, no ka hoohiki ana ia Iehova iwaena o laua, iwaena o Davida laua o Ionatana ke keiki a Saula.
8 Amma sarki ya ɗauki Armoni da Mefiboshet,’ya’ya biyu maza waɗanda Rizfa’yar Aiya ta haifa wa Shawulu, tare da’ya’ya maza biyar na Merab’yar Shawulu, waɗanda ta haifa wa Adriyel ɗan Barzillai, mutumin Mehola.
A lawe aku la ke alii i na keikikane elua a Rizepa ke kaikamahine a Aia, i na mea ana i hanau ai na Saula, o Aremoni a o Mepiboseta; a me na keikikane elima a Mikala ke kaikamahine a Saula, na mea ana i hanai ai na Aderiela ke keiki a Barezilai no Meholata.
9 Ya ba da su ga Gibeyonawa, waɗanda suka kashe su, suka kuma rataye jikunansu a gaban Ubangiji. Dukan bakwai ɗin an kashe su gaba ɗaya; an kashe su a farkon kwanankin girbi, daidai lokacin fara girbin sha’ir.
A haawi aku la oia ia lakou i na lima o ko Gibeona, a kaawe aku la lakou ia poe maluna o ka puu imua o Iehova; a hina pu iho la lakou a ehiku, a make iho la i na la o ka ohi ai ana, i na la mua o ka ohi bale ana.
10 Rizfa’yar Aiya ta ɗauki tsumma ta yi wa kanta shimfiɗa a kan dutse. Tun daga farkon girbi har ruwa damina ya sauko a kan gawawwakin, ba tă yarda tsuntsayen sama su taɓa su da rana ko mugayen namun jeji da dare ba.
Lawe ae la o Rizepa ke kaikamahine a Aia i ke kapa inoino, a halii iho la nona maluna o ka pohaku nui, mai ka wa mua o ka ohi bale ana a hiki i ka wa i haule mai ai ka ua mai ka lani mai maluna iho o lakou, a kiai iho la ia i kau ole ai na manu o ka lewa maluna o lakou i ke ao, aole hoi na holoholona o ke kula i ka po.
11 Da aka gaya wa Dawuda abin da Rizfa’yar Aiya ƙwarƙwaran Shawulu ta yi,
A ua haiia aku ia Davida ka mea a Rizepa ke kaikamahine a Aia, ka haiawahine a Saula i hana'i.
12 sai ya je ya kwashe ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga mutanen Yabesh Gileyad (Gama mutanen sun saci gawawwakin Shawulu da Yonatan daga inda Filistiyawa suka kakkafa su a kan itace a filin Bet-Shan, bayan da Filistiyawa suka kashe su a Gilbowa.)
Hele aku la o Davida, a lawe mai la ia i na iwi o Saula a me na iwi o Ionatana kana keiki mai na kanaka o Iabesagileada mai, ka poe nana i lawe malu ia laua mai ke alanui o Betesana mai, kahi a ka poe Pilisetia i kau ai ia laua, i ka wa i pepehi ai ka poe Pilisetia ia Saula i Gileboa.
13 Dawuda ya kawo ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan daga can, a kuma aka tattara dukan ƙasusuwan waɗanda Gibeyonawan suka kashe, suka kuma rataye.
Lawe mai la ia i na iwi o Saula a me na iwi o Ionatana kana keiki mai laila mai; a hoiliili ae la lakou i na iwi o ka poe i kaaweia.
14 Suka binne ƙasusuwan Shawulu da na ɗansa Yonatan a kabarin Kish, mahaifin Shawulu, a Zela a Benyamin. Suka kuma yi kome da sarki ya umarta. Bayan wannan Allah ya ji addu’arsu a madadin ƙasar.
Kanu aku la lakou i na iwi o Saula a o Ionatana kana keiki ma Zela ma ka aina o ka Beniamina, maloko o ka halekupapau no Kisa no kona makuakane: a hana aku la lakou i na mea a pau a ke alii i kena aku ai. A mahope iho ua hoomaliuia'ku ke Akua no ka aina.
15 Har yanzu yaƙi ya sāke ɓarke tsakanin Filistiyawa da Isra’ila. Sai Dawuda ya gangara tare da mutanensa don su yaƙi Filistiyawa, gajiya ta kama shi.
A kaua hou mai la ko Pilisetia me ka Iseraela; iho aku la o Davida me kana poe kauwa, a kaua aku la i ko Pilisetia: a paupauaho iho la o Davida.
16 Ishbi-Benob kuwa, wani daga zuriyar Rafa, wanda nauyin kan māshinsa na tagulla ya yi shekel ɗari uku, wanda yake kuma da sabon māshi, ya ce zai kashe Dawuda.
A o Isebi-benoba no na keiki a ke kanaka nunui, o kona ihe, ekolu haneri sekela keleawe ia ma ke kaupaona ana, ua kaei oia i ka pahikaua hou, a manao iho la oia e pepehi ia Davida.
17 Amma Abishai ɗan Zeruhiya ya kawo wa Dawuda gudummawa; ya bugi Bafilistin, ya kashe shi. Sa’an nan mutanen Dawuda suka rantse masa suka ce, “Ba za ka ƙara fita tare da mu wurin yaƙi ba, don kada fitilar Isra’ila tă mutu.”
Kokua mai la o Abisai ke keiki a Zeruia ia ia, hahau aku la ia i ke kanaka no Pilisetia, a pepehi iho la ia ia. Alaila papa mai la na kanaka ia Davida, i mai la, Mai hele hou aku oe me makou i ke kaua, i kinai ole iho ai oe i ke kukui no ka Iseraela.
18 Ana nan, sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa, a Gob. A lokacin Sibbekai mutumin Husha ya kashe Saf, wani daga zuriyar Rafa.
A mahope iho o keia manawa, he kaua hou me ko Pilisetia ma Goba; a pepehi iho la o Sibekai no Husata ia Sapa no na keiki a ke kanaka nunui.
19 Sai aka sāke yin wani yaƙin da Filistiyawa a Gob, Elhanan ɗan Ya’are-Oregim mutumin Betlehem ya kashe Goliyat mutumin Gat, wanda girmar sandan māshinsa ta yi kama da taɓarya.
He kaua hou no hoi ma Goba me ko Pilisetia, ilaila i pepehi iho ai o Elehanana ke keiki a Iaareoregima no Betelehema i ke kaikaina o Golia no Gata, o ke au o kona ihe, ua like ia me ka laau o ka mea ulana lole.
20 Har wa yau a wani yaƙin da aka yi a Gat, akwai wani ƙaton mutum mai yatsotsi shida a kowane hannu, da kuma yatsotsi shida a kowane ƙafa, yatsotsi ashirin da huɗu ke nan. Shi ma daga zuriya Rafa ne.
A he kaua hou ma Gata, ilaila he kanaka nunui me na manamanalima eono ma kela lima ma keia lima, a me na manamanawawae eono no ma kela wawae ma keia wawae, he iwakaluakumamaha i ka helu ana: ua hanau hoi ia na ke kanaka nunui.
21 Da ya yi wa Isra’ila reni, sai Yonatan ɗan Shimeya, ɗan’uwa Dawuda, ya kashe shi.
I kona hoino ana mai i ka Iseraela, pepehi iho la o Ionatana ke keiki a Simea a ke kaikuaana a Davida ia ia.
22 Waɗannan huɗu zuriyar Rafa ne a Gat, suka kuwa mutu ta hannu Dawuda da mutanensa.
Ua hanau keia poe eha na ke kanaka nunui ma Gata, a ua haule lakou ma ka lima o Davida, a me ka lima hoi o kana poe kauwa.

< 2 Sama’ila 21 >