< 2 Sama’ila 2 >
1 Bayan’yan kwanaki, sai Dawuda ya nemi nufin Ubangiji ya ce, “In haura zuwa ɗaya daga cikin biranen Yahuda?” Ubangiji ya ce, “Haura.” Dawuda ya ce, “Wanne zan tafi?” Ubangiji ya ce, “Je Hebron.”
Sabara gah ılğevç'uyle qiyğa, Davudee Rəbbike qiyghanan: – Zı Yahudayne nenemecar şahareeqa hak'nene? Rəbbee eyhen: – Hak'ne. Davudee qiyghanan: – Nyaqane hak'ne? Rəbbee eyhen: – Xevroneeqa.
2 Saboda haka sai Dawuda ya tafi can tare da matansa biyu, Ahinowam daga Yezireyel da Abigiyel gwauruwar Nabal mutumin Karmel.
Davudur maqa cune q'öyursana xhunaşşeyka hayk'anna: İzre'elyğançena Axinoamır, Karmelyğançena Navalna sip'ıriy Avigailer.
3 Dawuda kuma ya tafi tare da dukan mutanen da suke tare da shi, kowa da iyalinsa, suka zauna a Hebron da garuruwansa.
Davudee cukan insanarıb cone xizanbışika Xevronqa qabı, mançine hiqiy-allane şaharbışee manbışis aaxvasın cigabı hele.
4 Sa’an nan mutanen Yahuda suka zo Hebron, a can kuwa suka naɗa Dawuda sarkin Yahuda. Sa’ad da aka gaya wa Dawuda cewa mutanen Yabesh Gileyad ne suka binne Shawulu,
Yahudayeençen insanar abı, Davudulqa q'ış qadğu, maa'ar mang'uke Yahudayne nasılına paççah ha'a. Maa'ad Davuduk'le uvhumee, Şaul Gileadeene Yaveşne milletın k'eyxhıva,
5 sai ya aiki manzanni zuwa Yabesh Gileyad a ce musu, “Ubangiji yă albarkace ku saboda alherin da kuka nuna wa Shawulu ta wurin binne shi.
Davudee maqa cun insanar g'uxoole. Mang'vee cune insanaaşik'le eyhen: – Maane milletılqa in yizın cuvab hixhar he'e: «Rəbbee şos xayir-düə hevlecen, vuşda xərna eyxhene Şaulus, şu yugvalla hav'u, mana k'eyxhıva.
6 Bari Ubangiji yă nuna muku ƙaunarsa da amincinsa, ni kuma zan nuna muku irin wannan alherin saboda kun yi haka.
Hasre mane vuşde işil-alla Rəbbee Cuna badal dyooxhena yugvalla şos haagvecen. Zınad mane vuşde işil-alla şos yugun ha'as.
7 Yanzu fa, sai ku ƙarfafa, ku yi jaruntaka, gama Shawulu sarkinku ya mutu, gidan Yahuda kuwa sun naɗa ni sarki a kansu.”
Vuşda xərna eyxhena Şaul qik'uva şu həşde xıleppı avqa qıma'a, it'umba ulyoozre. Yahudayne nasılen, cosda paççah zake hı'ı».
8 Ana cikin haka, Abner ɗan Ner, komandan sojojin Shawulu, ya ɗauki Ish-Boshet ɗan Shawulu ya kawo shi Mahanayim.
Şaulne g'oşunbışde q'oma ulyorzuling'vee Nerne duxee Avneree, Şaulna dix İşboşet cukasana Maxanayimeeqa qıkkı ıxha.
9 Ya naɗa shi sarkin Gileyad, da na Ashuri, da na Yezireyel, da a kan Efraim, da Benyamin, da kuma na dukan Isra’ila.
Maa'ar Avneree mana Gileadne, Aşuriyne, İzre'elyne, Efrayimne, Benyaminne cigabışee vooxhene insanaaşde – gırgıne İzrailyna paççah ha'a.
10 Ish-Boshet ɗan Shawulu yana da shekaru arba’in sa’ad da ya zama sarkin Isra’ila, ya kuma yi sarauta shekara biyu. Amma fa, gidan Yahuda, suka bi Dawuda.
Şaulne duxayqa, İşboşetıqa, İzrailyna paççah ıxhayng'a yoq'ts'al senniy vod. Mang'una paççahiyvalla q'ölle senna ts'ıts'avxha. Yahudayne nasılınmee, Davudun sura aqqı ıxha.
11 Tsawon lokacin da Dawuda ya yi mulki a Hebron a kan gidan Yahuda, shekara bakwai ne da wata shida.
Davudee Xevronee, Yahudayne nasıles paççahiyvalla yighılle sennayiy yixhıble vazna hav'u.
12 Abner ɗan Ner, tare da mutanen Ish-Boshet ɗan Shawulu, suka bar Mahanayim suka tafi Gibeyon.
Yiğbışde sa yiğıl Nerna dix Avner, Şaulne duxayne İşboşetne insanaaşika Maxanayimğançe Giveoneeqa hayk'an.
13 Yowab wanda ake ce mamarsa Zeruhiya tare da waɗansu mutanen Dawuda suka fito suka haɗu da su tafkin Gibeyon, Suka zauna, waɗannan a wannan gefe, waɗancan a wancan gefe.
Tseruya donane zəiyfayna dix Yoavmee, Davudne insanaaşika Giveonusneene xhyan sadıyne cigaysqa, manbışde ögilqa qığeç'e. Yoav cune insanaaşika xhyan sadıyne cigayne sa aq'val, Avnerır cune insanaaşika – manisa aq'val giy'ar.
14 Sa’an nan Abner ya ce wa Yowab, “Bari mu bar waɗansu samari su tashi su yi faɗa hannu da hannu a gabanmu.” Yowab ya ce, “To, su tashi.”
Avneree Yoavık'le eyhen: – Havaasre mek'vunbı suğootsu, yişde ögil saç'ivkvecen. Yoaveeyid eyhen: – Havaasre saç'ivkvecen.
15 Saboda haka samarin suka tashi aka ƙidaya su, mutum sha biyu wajen Benyamin da Ish-Boshet ɗan Shawulu, sha biyu kuma wajen Dawuda.
Şaulne duxayne İşboşetne sural sıç'ookvan Benyaminaaşin mek'vunbı qəpqı'mee, yits'ıq'vayre insan eyxhe. Davudne suraler yits'ıq'vayre eyxhe.
16 Sa’an nan kowannensu ya kama abokin gābansa a kā ya soki da wuƙa a jiki, sai duka suka fāɗi a ƙasa. Saboda haka ne ake kiran wannan wuri Helkat Hazzurim a Gibeyon.
Manbışe sana-sananbı vuk'ulbışike avqu, g'ılıncbı hiyxə. Manbışin gırgınbı habat'anbı. Mançil-allad Giveoneene mane cigayk'le Xelqat-Hatsurimva (G'ılıncbışin çol) eyhe.
17 Faɗan ya yi zafi a ranar ƙwarai, mutanen Dawuda suka ci mutanen Abner da na Isra’ila.
Mane yiğıl ma'ad geed it'umın saç'ikkvuy ıxha. Avneriy İzrailybı, Davudne insanaaşis maa'ab avub avxu.
18 ’Ya’yan Zeruhiya, maza uku sun kasance a can. Su ne, Yowab, Abishai da Asahel. To, Asahel mai gudu ne kamar barewa.
Tseruya donane zəiyfayna xhebırsana dix: Yoav, Avişay, Asahelib maa'ab vooxhe. Asahel, çolana ceyran xhinne, g'elike ek'ra ıxha.
19 Ya fafari Abner, bai juya dama ko hagu ba, yayinda yake fafararsa.
Mana neng'uqacar ilydyakkı, Avnerıqa qihna girxhu. Mang'uqar qihna g'adayhvanmee,
20 Abner ya waiga, sai ya ce, “Kai ne, Asahel?” Ya ce, “Ni ne.”
Avner yı'q'əlqa ilyakkı, eyhen: – Asahel, ğune vor? Mang'vee eyhen: – Ho'o, zı vorna.
21 Sai Abner ya ce masa, “Yi dama ko hagu ka runtumi ɗaya daga cikin samarin, ka ƙwace makamansa.” Amma Asahel bai bar fafararsa ba.
Avneree mang'uk'le eyhen: – Yiğne sağıqa, soluqa sa ilekke. Mane mek'vunbışda sa aqqı, manbışin silahbı g'ayşe. Asaheleemee Avnerıke xıl ts'ıts'a'a vuxha deş.
22 Abner ya sāke gargaɗe shi ya ce, “Ka bar fafarata! Yaya zan kashe ka? Yaya zan yin ido biyu da ɗan’uwanka Yowab?”
Avneree, Asahelik'le meed eyhen: – Zaqar qihna gimexha, zake xıl ts'ıts'ee'e! Nişil-allane zı ğu gik'as? Qiyğa zı yiğne çoçune Yoavne aq'veeqa nəxürna ilyakkas?
23 Amma Asahel ya ƙi yă bar fafararsa; saboda haka Abner ya soki Asahel da māshinsa a ciki; har māshin ya fita ta bayansa. Nan take ya fāɗi, ya mutu. Kowa da ya zo wurin da Asahel ya fāɗi, ya mutu, sai yă tsaya.
Asahelee meeb mang'uke xıl ts'ıts'aa'a deş. Manke Avneree cun nize alyat'u, cık'rıhiyna mang'une vuxhnele k'ena məxüd ı'xiyxə, cık'rı mang'une yı'q'ək ciga hı'ı qığeç'e. Asahel qukkyorkul cigeecar qek'ana. Mançile qiyğa Asahel qik'uyne cigaysse ı'lğən gırgınbı, maa'ab ulydyobzur ılğeebaç'e vuxha deş.
24 Amma Yowab da Abishai suka fafari Abner, kuma da rana tana fāɗuwa sai suka iso tudun Amma, kusa da Giya, a hanyar zuwa jejin Gibeyon.
Yoaviy Avişay Avnerıqa qihna g'adaaxhvan. Verığ k'yooçemee, manbı qabı hiviyxharanbı Giveonne sahrayne yəqqı'lyne Giahne ögilyne Ammava eyhene tepalqa.
25 Sa’an nan mutanen Benyamin suka haɗa kansu suka koyi bayan Abner. Suka zama ƙungiya guda, suka tsaya daram a kan tudu.
Benyaminaaşinbı Avnerne hiqiy-alla savayle. Qiyğab apk'ın, sa tepayne q'omaqa ılqeepç'ı, maayib ulyoozaranbı.
26 Sai Abner ya kira Yowab ya ce, har abada ne māshi zai yi ta hallakarwa? Ba ka sani cewa ƙarshen zai zama da ɗaci ba. Sai yaushe za ka umarci mutanenka su daina fafaran’yan’uwansu?
Avneree ts'irıka Yoavık'le eyhen: – Şi mısılqameene g'ılıncıke hapt'as? Nya'a, vak'le ats'a dişdiy, nekke qiyğa yugdacad ixhes deş? Ğu yiğne insanaaşik'le mısane eyhes, cone çocaaşiqab qihna gimabak'va?
27 Yowab ya ce, “Muddin Allah yana a raye, da ba a ce ka yi magana ba, da mutanen za su ci gaba da fafaran’yan’uwansu har gari yă waye.”
Yoavee eyhen: – Vorne Allahılqa k'ın ixhen, ğu manva ittevhuynxhiy, yizın insanar cone çocaaşiqa qihna miç'eebilqamee gyapk'asınbıniy.
28 Sai Yowab ya busa ƙaho, dukan mutane kuwa suka tsaya; suka daina fafaran Isra’ila. Nan take faɗan ya tsaya.
Qiyğa Yoavee şeypur əlüvxümee, manbışin gırgınbı ulyoozaranbı. İzrailybışiqa qihna gyapk'iy ç'əvə'an, manbışika sayib sıç'ookka deş.
29 Abner da mutanensa suka ratsa kwarin Urdun dukan dare. Sa’an nan suka haye kogin, suka kuwa ci gaba dukan safe har suka zo Mahanayim.
Avneriy cun insanar xəmvolle Arava eyhene q'adaalile k'ena avayk'an. Manbı İordanne damayle ılğeepç'ı, Bitronule k'ena qabı, Maxanayimeeqa hiviyxhar.
30 Da Yowab ya dawo daga fafaran Abner, sai ya tattara dukan mutanensa. Ban da Asahel, sai ya gane an rasa mutum goma sha tara na Dawuda.
Yoavee, Avnerıqa qihna girxhuy ç'əv hı'ı sark'ılymee, cuna g'oşun sa'a. Asahelıle ğayrı Davudne insanaaşike yits'ıyüç'ər insan hiyxhar deşiy.
31 Amma mutanen Dawuda sun kashe mutum ɗari uku da sittin daga kabilar Benyamin da suke tare da Abner.
Davudne insanaaşemee, Benyaminaaşina, Avnerne insanaaşina, xhebıd vəşşe yixhts'al insan gek'a.
32 Suka ɗauki gawar Asahel suka binne a kabarin mahaifinsa a Betlehem. Sa’an nan Yowab da mutanensa suka bi dare har suka iso Hebron da safe.
Asahel Bet-Lexemqa qıkkı, cune dekkına nyaq'vanane mağaree k'eyxha. Yoaveeyiy cune insanaaşe xəmvolle yəq avayk'an, miç'eebiys manbı qabı Xevronqa hiviyxhar.