< 2 Sama’ila 19 >
1 Aka faɗa wa Yowab cewa, “Sarki yana kuka, yana kuma makoki saboda Absalom.”
Nowach ne Joab niya, “Ruoth dengo malit kaywago Abisalom.”
2 Saboda haka sai nasarar da aka yi a ranar ta zama makoki ga dukan sojoji, gama a ranar, rundunoni sun ji an ce, “Sarki yana baƙin ciki domin ɗansa.”
Loch machiengʼno nolokore ywak ni jolweny, nikech migepe mag jolweny, nowinjo kiwacho niya, “Ruoth okuyo nikech tho wuode.”
3 Mutane fa suka shiga birni shiru, sai ka ce waɗanda sukan sace jiki don kunya sa’ad da suka gudo daga yaƙi.
Ji nodonjo lingʼ-lingʼ e dala maduongʼ chiengʼno mana kaka joma oloo e lweny duogo alucha ka wigi okuot.
4 Sarki ya rufe fuskarsa ya yi kuka da ƙarfi yana cewa, “Ya ɗana Absalom! Ya Absalom ɗana, ɗana!”
To ruoth noumo wangʼe, koywak matek niya, “Yaye Abisalom wuoda! Yaye Abisalom wuoda, wuoda!”
5 Sai Yowab ya shiga gidan sarki ya ce, “Yau ka kunyatar da dukan mutanenka, waɗanda ba da daɗewa ba sun ceci ranka, da rayukan’ya’yanka maza, da na’ya’yanka mata, da na matanka da kuma na ƙwarƙwaranka.
Eka Joab nodhi ei ot ir ruoth mowacho niya, “Kawuononi isekuodo wi jogi duto, ma osereso ngimani, ngima yawuoti gi nyigi to gi ngima mondi to gi mondi mamoko.
6 Kana ƙaunar maƙiyinka, kana ƙin waɗanda suke ƙaunarka. Ka bayyana a fili cewa komandodi da sojojinsu ba kome ba ne a gare ka. Na ga cewa da za ka yi farin ciki, da a ce Absalom yana da rai a yau, dukanmu kuma mun mutu.
Ihero joma ochayi to ichayo joma oheri. Kawuono inyiso ratiro ni jotend lweny gi jolwenygi ok gimoro e nyimi. Aneno ni dine imor ka Abisalom ngima kawuono to wan duto ne watho.
7 Yanzu ka fita ka ƙarfafa mutanenka. Na rantse da Ubangiji, in ba ka fita ba, babu mutum guda da za a bari tare da kai a daren nan. Wannan zai fi maka muni fiye da kowace irin masifar da ta auko maka tun ƙuruciyarka har zuwa yanzu.”
Koro wuogi oko mondo iho jogi. An gadiera e nying Jehova Nyasaye ni ka ok iwuok oko, to otieno ma kawuono onge kata mana ngʼato achiel ma biro bedo kodi. Mano nobedni masira maduongʼ moloyo masiche duto miseneno nyaka ia e nyathi.”
8 Saboda haka sarki ya tashi, ya zauna a bakin hanyar shiga. Da aka faɗa wa mutane cewa, “Sarki yana zaune a bakin hanyar shiga,” sai duk suka zo gabansa. Ana cikin haka, Isra’ilawa dai sun riga sun tsere zuwa gidajensu.
Omiyo ruoth nochungʼ modhi obet e kome e dhorangach. Eka nonyis jolweny ni, Ruoth obet e dhorangach, kendo giduto negibiro mi gichungʼ e nyime. Koro nonwangʼo ka jo-Israel noseringo odhi e miechgi.
9 Mutane ko’ina a kabilan Isra’ila, suka yi ta gardama da juna, suna cewa, “Sarki ne ya cece mu daga hannun abokan gābanmu, shi ne kuma ya kuɓutar da mu daga hannun Filistiyawa. Amma ga shi ya tsere daga ƙasar saboda Absalom;
Ji ne mino wach kendgi e dhout Israel duto kagiwacho niya, “Ruoth noresowa e lwet wasikwa; en ema noresowa e lwet jo-Filistia. To koro sani oseringo oa e pinywani nikech wach Abisalom;
10 kuma shi Absalom, da muka naɗa yă yi mulkinmu, ya mutu a yaƙi. Saboda haka don me ba kwa ce wani abu game da dawo da sarki?”
kendo Abisalom mane wawiro mondo obed ruodhwa bende osetho e lweny. Mara angʼo ulingʼ alingʼa ma ok uwuo e wach mar duogo ruoth?”
11 Sai Sarki Dawuda ya aika da saƙo zuwa wurin Zadok da Abiyatar, firistoci, ya ce, “Ku tambayi dattawan Yahuda, ‘Me ya sa ku ne za ku zama na ƙarshe a yin tunanin komar da sarki zuwa fada, da yake abin da ake faɗi ko’ina a Isra’ila ya kai kunnen sarki a mazauninsa?
Ruoth Daudi nooro wachni ne Zadok gi Abiathar, ma jodolo kama: “Penjuru jodong Juda ni, ‘Angʼo momiyo dudongʼ chien kuom dwoko ruoth dalane, nimar weche mane iwacho e Israel duto osechopo ni ruoth e kar dakne?
12 Ku’yan’uwana ne, jikina, jinina kuma. To, don me za ku zama na ƙarshe na yarda a dawo da sarki zuwa fada?’
Un e owetena kendo une remba. Marangʼo un ema dudongʼ chien kuom duogo ruoth?’
13 Ku kuma ce wa Amasa, ‘Ashe, kai ba jikina ba ne da jinina? Allah yă hukunta ni, da hukunci mai tsanani, idan daga yanzu ba ka zama komandan sojojina a maimakon Yowab ba.’”
Kendo wachne Amasa ni, ‘Donge in wadwa ma remba? Mad Nyasaye kuma malit ahinya ka dipo ni ok aketi jatend jolweny sani kar Joab.’”
14 Ta haka ya rinjayi zukatan dukan mutane Yahuda, kamar mutum ɗaya. Suka aika da saƙo wurin sarki suka ce, “Ka dawo, kai da dukan mutanenka.”
Ne oloko pach jo-Juda duto mane gibedo gi paro achiel. Ne giorone ruoth wach niya, “Duogi gi jogi duto.”
15 Sa’an nan sarki ya dawo, ya kuma tafi har zuwa Urdun. To, mutanen Yahuda suka zo Gilgal don su fita su taryi sarki, su kuma kawo shi ƙetaren Urdun.
Eka ruoth nodok mochopo nyaka Jordan. Nonwangʼo ka jo-Juda osebiro Gilgal mondo gidhi giromne ruoth kendo gingʼad kode aora Jordan.
16 Shimeyi ɗan Gera, mutumin Benyamin daga Bahurim ya gaggauta, ya gangara tare da mutanen Yahuda don su taryi Sarki Dawuda.
Shimei wuod Gera, ja-Benjamin moa Bahurim, noreto kolor piny kaachiel gi jo-Juda mondo girom ni Ruoth Daudi.
17 Tare da shi akwai kabilar Benyamin mutum dubu, tare da Ziba, mai hidimar gidan Shawulu, da’ya’yansa maza goma sha biyar, da bayi ashirin. Suka ruga zuwa Urdun, inda sarki yake.
Jo-Benjamin alufu achiel ne ni kode, kaachiel Ziba, ma jatend jorit mwandu mar od Saulo, to gi yawuote apar gabich kod jotije piero ariyo. Negireto ka gidhi Jordan, kuma ruoth ne nitie.
18 Suka haye a mashigin don su ƙetaro da iyalin sarki, su kuma yi duk abin da yake so. Sa’ad da Shimeyi ɗan Gera ya haye Urdun, sai ya fāɗi rubda ciki a gaban sarki
Negingʼado kar dho wath mondo gikaw ruoth gi joode mane ni loka kendo gitim gimoro amora modwaro. Kane Shimei wuod Gera nongʼado Jordan, nopodho auma e nyim ruoth
19 ya ce masa, “Ranka yă daɗe, ina roƙonka kada ka riƙe laifina a zuciya. Kada ka tuna da laifin da na yi maka ranka yă daɗe, ranan nan da kake gudu daga Urushalima. Kada ka tuna da shi ko kaɗan.
mowachone niya, “Mad ruodha kik kwana ka jaketho. Kik ipar kaka jatichni notimo marach chiengʼ ma ruodha ma en ruoth nowuok Jerusalem. Mad ruoth wiye wil.
20 Na sani ni bawanka na yi maka laifi. Shi ya sa na zama na farko daga dukan Gidan Yusuf, da mutanen Isra’ila wanda ya fito don yă tarye ka yau, ranka yă daɗe, sarki.”
Nimar an jatichni angʼeyo nine atimo richo, to koro asebiro kaka ngʼat mokwongo moa e dhood Josef mosebiro mwalo ka mondo aromni ruodha ma en ruoth?”
21 Sai Abishai ɗan Zeruhiya ya ce, “Bai kamata a kashe Shimeyi saboda wannan ba? Ya la’anci shafaffe na Ubangiji.”
Eka Abishai wuod Zeruya nowacho niya, “Donge Shimei onego neg nikech ma? Nokwongʼo ngʼat Jehova Nyasaye mowir.”
22 Dawuda ya ce, “Me ya haɗa ni da ku, ku’ya’yan Zeruhiya? Yau ɗin nan kun zama maƙiyana! Ya kamata a kashe wani a Isra’ila a yau? Ban san cewa yau ni sarki ne a bisa Isra’ila ba?”
Daudi nodwoko niya, “Angʼo machandou koda un yawuot Zeruya? Kawuono usedoko jowasika! Bende onego neg ngʼato e Israel kawuono? Donge angʼeyo ni an ruoth e Israel kawuono?”
23 Saboda haka sarki ya ce wa Shimeyi, “Ba za ka mutu ba.” Sarki kuwa ya yi alkawari har da rantsuwa.
Omiyo nowacho ni Shimei niya, “Ok ibi tho.” Kendo ruoth nosingore kokwongʼore.
24 Mefiboshet, jikan Shawulu, shi ma ya gangara don yă taryi sarki. Tun daga ranar da sarki ya gudu har ran da ya komo lafiya, Mefiboshet bai lura da ƙafafunsa, ko yă aske gemunsa, ko yă wanke tufafinsa ba.
Mefibosheth, nyakwar Saulo bende nodhi mondo orom ne ruoth. Ne pok olwoko tiende kata buso yie tike kendo luoko lepe chakre chiengʼ mane ruoth owuokie nyaka chiengʼ manoduogo ka ok ohinyore.
25 Sa’ad da ya zo daga Urushalima don yă taryi sarki, sai sarki ya ce masa, “Me ya sa ba ka tafi tare da ni ba Mefiboshet?”
Kane obiro koa Jerusalem mondo orom ne ruoth, ruoth nopenjo Mefibosheth niya, “Angʼo mane omoni dhi koda?”
26 Sai ya ce, “Ranka yă daɗe sarki, da yake bawanka gurgu ne, na ce, ‘A sa mini sirdi a kan jakina don in hau in tafi tare da sarki.’ Amma Ziba bawana ya bashe ni.
Nodwoke niya, “Ruodha ma en ruoth, nikech jatichni en rangʼol, ne awacho ni, ‘Abiro ikoni pundana mondo otingʼa adhi gi ruoth.’ To Ziba ma jatija nondhoga.
27 Ya kuwa ɓata suna bawanka a gaban ranka yă daɗe, sarki. Ranka yă daɗe, sarki yana kama da mala’ikan Allah, ka yi abin da ka ga ya fi maka kyau.
Kendo oseketho nying jatichni ni ruodha ma en ruoth. Ruodha ma en ruoth chal ka malaika mar Nyasaye; omiyo tim atima gima ineno ni berni.
28 Duk zuriyar kakana ba su cancanci kome ba sai mutuwa daga ranka yă daɗe, amma ka ba wa bawanka wuri cikin mutanen da suke ci a teburinka. Saboda haka, wanda’yanci nake da shi da zan yi wani ƙarin roƙo a wurin sarki?”
Anywolana duto ne ok onego gen gimoro moa kuom ruodha ma en ruoth makmana tho, to ne imiyo jatichni obet kod jogo machiemo e mesani. En ratiro mane ma an-go madimi amed keto kwayona ni ruoth?”
29 Sarki ya ce masa, “Me ya sa kake zancen nan? Ai, na riga na umarta, da kai, da Ziba ku raba filayen.”
Ruoth nowachone niya, “Angʼo ma dimi imed wuoyo? Asemiyou chik ni in kod Ziba upogru puothe.”
30 Mefiboshet ya ce wa sarki, “Bari yă ɗauki kome, yanzu da ranka yă daɗe, sarki ya dawo gida lafiya.”
Mefibosheth nowachone ruoth niya, “Makoro ruodha ma en ruoth osedwogo dala ma ok ohinyore, weye okaw gigo duto.”
31 Barzillai mutumin Gileyad shi ma ya zo daga Rogelim don yă ƙetare Urdun tare da sarki, yă kuma sallame shi daga can.
Barzilai ja-Gilead bende nobiro koa Rogelim mondo ongʼad Jordan gi ruoth kendo okowe oweye kodhi.
32 To, Barzillai fa tsoho ne, mai shekara tamanin. Ya tanada wa sarki a lokaci da yake Mahanayim, gama shi attajiri ne.
Koro Barzilai ne en jaduongʼ moti ahinya, ma hike ne romo piero aboro. Ne okonyo ruoth gi chiemo e kinde mane en Mahanaim, nimar ne en ngʼat ma jamoko ahinya.
33 Sarki ya ce wa Barzillai, “Ka ƙetaro tare da ni ka zauna tare da ni a Urushalima, zan kuwa tanada maka.”
Ruoth nowacho ni Barzilai niya, “Ngʼad aora koda mondo ibi idag koda Jerusalem, kendo abiro miyi gik mikonyorigo duto.”
34 Amma Barzillai ya ce wa sarki, “Shekara nawa ya rage mini har da zan tafi Urushalima da sarki?
To Barzilai nodwoko ruoth niya, “Aseti, pod abiro dak higni adi, madimi adhi gi ruoth Jerusalem?
35 Yanzu ina da shekara tamanin. Zan iya bambanta abu mai daɗi da marar daɗi kuma ne? Bawanka zai iya jin ɗanɗano abin da yake ci, ko yake sha ne? Har yanzu zan iya jin muryoyin mawaƙan maza da mata? Don me bawanka zai zama ƙari kaya ga ranka yă daɗe?
Koro an ja-higni piero aboro. Bende anyalo pogo gima ber kod gima rach? Bende jatichni diwinj ndhath gima ochamo kod momadho? Bende pod dawinj dwond chwo gi mon ma jower? Angʼo ma dimi jatichni dimed tingʼ matin ni ruodha ma en ruoth?
36 Bawanka zai ƙetare Urdun tare da sarki, yă ɗan yi maka rakiya kaɗan. Me ya sa ranka yă daɗe zai ba ni irin wannan lada.
Jatichni biro ngʼado Jordan modhi gi ruoth mochwalore matin, to en angʼo momiyo ruoth dimiya chiwo machal kama?
37 Ka bar bawanka yă koma, don in mutu a garina, kusa da kabarin mahaifina da mahaifiyata. Amma ga bawanka Kimham. Bari yă ƙetare tare da ranka yă daɗe, sarki. Ka yi abin da ka ga dama da shi.”
Weya adogi mondo adhi atho e dalawa but kama noyikie wuonwa gi minwa. To jatichni miluongo ni Kimham nika. Yiene mondo ongʼad odhi gi ruodha ma en ruoth loka. Timne gimoro amora mihero.”
38 Sarki ya ce, “Kimham zai ƙetare tare da ni, zan kuwa yi masa abin da ya gamshe ka. Kuma duk abin da kake bukata a wurina, zan yi maka.”
Ruoth nowacho niya, “Kimham biro ngʼado koda nyaka loka. Kendo abiro timo ne gimoro amora mihero. Bende abiro timoni gima chunyi diher mondo atimni.”
39 Saboda haka dukan mutane suka ƙetare Urdun, sa’an nan kuma sarki ma ya ƙetare. Sarki ya yi wa Barzillai sumba ya albarkace shi, sa’an nan Barzillai ya koma gidansa.
Omiyo ji duto nongʼado Jordan, to bangʼe ruoth bende nongʼado loka. Ruoth nonyodho Barzilai kendo nogwedhe, eka Barzilai nodok dalane.
40 Sa’ad da sarki ya ƙetare zuwa Gilgal, Kimham ma ya ƙetare tare da shi. Dukan sojojin Yahuda da rabin sojojin Isra’ila suka ƙetare da sarki.
Kane ruoth ongʼado odhi loka Gilgal, Kimham nongʼado kode. Jolweny duto mag Juda gi nus mar jolweny mag Israel nokowo ruoth kuno.
41 Nan take sai ga mutane Isra’ila suna zuwa wurin sarki, suna cewa, “Don me’yan’uwanmu, mutanen Yahuda, suka saci sarki, suka kawo shi da iyalinsa a ƙetaren Urdun, tare da dukan mutanensa?”
Piyo piyo nono jo-Israel nobiro ir ruoth mi giwachone niya, “Angʼo manomiyo owetewa ma jo-Juda, kelo ruoth lingʼ-lingʼ gi joode loka aora Jordan, kaachiel gi joge duto?”
42 Dukan mutanen Yahuda suka ce wa mutanen Isra’ila, “Mun yi haka domin sarki danginmu na kurkusa ne. Don me kuke fushi game da wannan? Mun ci wani abu daga cikin kayan sarki ne? Mun ɗauki wani abu wa kanmu ne?”
Jo-Juda duto nodwoko jo-Israel niya, “Ne watimo ma nikech ruoth en watwa machiegni. Angʼo momiyo iu owangʼ. Bende wasechamo gimoro moa ka ruoth? Bende wasekawoe gimoro ni wan wawegi?”
43 Sa’an nan mutanen Isra’ila suka ce wa mutanen Yahuda, “Muna da rabo goma a wurin sarki; ban da haka ma, muna da hakki mafi yawa a wurin Dawuda fiye da ku. Don me kuke mana reni? Ba mu ne ma muka fara magana dawowa da sarki ba?” Amma mutanen Yahuda suka ɗauka maganar da zafi fiye da mutanen Isra’ila.
Eka jo-Israel nodwoko jo-Juda duto niya, “Wan dhoudi apar e loch Daudi, to ewi mano, wan gi ratiro maduongʼ kuom Daudi moloyou. Koro angʼo momiyo ujarowa kamano? Donge wan ema ne wakwongo paro wach mar duogo ruodhwa?” To kata kamano jo-Juda nobedo mager moloyo jo-Israel.