< 2 Sama’ila 17 >

1 Ahitofel ya ce wa Absalom, “Zan zaɓi mutum dubu goma sha biyu su fita a daren nan in fafari Dawuda.
Amogalu, Ahidoufele da A: basalomema amane sia: , “Na da dunu 12,000 agoane ilegele, wali gasia Da: ibidima doagala: musa: bobogema: ne sia: ma.
2 Zan fāɗa masa sa’ad da yake cikin gajiya da karayar zuciya. Zan firgita shi, mutanen da suke tare da shi kuwa za su gudu. Sarki ne kaɗai zan kashe
E da helebeba: le amola da: i dioiba: le, na da hedolo ema doagala: le, ea dunu huluane da hobeamu. Amasea, na da hina bagade fawane fane legemu.
3 in dawo da dukan mutanen a gare ka. Mutuwar wanda kake nema zai zama dawowar duka; dukan mutanen ba za su cutu ba.”
Amasea, na da ea dunu huluane dima oule misunu. Ilia da uda hobeale asili bu fila mabe amo defele bu manebe ba: mu. Dunu afae fawane fane legemu da defea. Eno huluane da gaga: i dagoi ba: mu.”
4 Wannan shawara ta gamshi Absalom da dukan dattawan Isra’ila.
A: basalome amola Isala: ili ouligisu dunu huluane da amo fada: i sia: hahawane nabi.
5 Amma Absalom ya ce, “A kira mini Hushai mutumin Arkitawan nan shi ma, mu ji abin da zai ce.”
A: basalome da amane sia: i, “Wali Hiusiai amo misa: ne wele sia: ma. Ninia da ea sia: nabimu.”
6 Da Hushai ya zo wurinsa, sai Absalom ya ce, “Ahitofel ya ba da wannan shawara. Mu yi abin da ya ce? In ba haka ba, sai ka ba mu ra’ayinka.”
Hiusiai da doaga: loba, A:basalome da ema amane sia: i, “Ahidoufele da ninima amo fada: i sia: sia: i. Ninia amo sia: fa: no bobogema: bela: ? O amai hame galea, dia ninima logo olelema.”
7 Hushai ya ce wa Absalom, “Shawarar da Ahitofel ya bayar a wannan lokaci kam, ba ta da kyau.
Hiusiai da bu adole i, “Fada: i sia: amo Ahidoufele da wali dilima i, amo da noga: i hame.
8 Ka san mahaifinka da mutanensa mayaƙa ne, suna cikin fushi kamar mugun beyar da aka ƙwace mata’ya’ya. Ban da haka ma, mahaifinka gogagge ne a yaƙi; ba zai kwana da rundunar ba.
Dilia dawa: ! Da: ibidi amola ea dunu da nimi bagade gegesu dunu. Dunu da ‘bea’ emega ea mano wamolasea, ‘bea’ da ougi bagade ba: sa. Amo defele, Da: ibidi amola ea dunu da ougi bagade gala. Dia ada da bagade dawa: su dadi gagui dunu. E da gasia ea dunu amo gilisili hame ouesala.
9 Kai, ko yanzu ma, ya riga ya ɓuya cikin kogo ko kuma a wani wuri. In har ya fara kai wa rundunarka hari duk wanda ya ji, zai ce, ‘An yi kaca-kaca da rundunar da suka bi Absalom.’
Amabela: ? E da wahadafa magufu gelabo o eno sogebi amo ganodini wamo aligili esalabala? Da: ibidi da dia dunu doagala: sea, amola nowa da amo sia: nabasea, Da: ibidi da dia dunu hasali dagoi, amo sia: mu.
10 Kai, ko jarumi mai zuciya kamar na zaki ma, zai narke don tsoro, gama dukan Isra’ila sun sani mahaifinka mayaƙi ne, sun kuma san cewa waɗanda suke tare da shi jarumawa ne.
Amasea, Isala: ili nimi bagade gegesu dunu, amo da laione wa: me defele beda: su hame dawa: , ilia amola da beda: igia: mu. Bai Isala: ili dunu huluanedafa da dia ada da dadi gagui dunu noga: idafa, amola ea dunu da nimi bagade gegesu dunu, amo ilia da dawa: mu.
11 “Saboda haka ina ba ka shawara, bari a tara maka dukan Isra’ila, daga Dan zuwa Beyersheba da yawansu ya yi kamar yashin bakin teku, kai kanka ka jagorance su zuwa fagen fama.
Na fada: i sia: da agoane. Di Isala: ili dunu huluanedafa, soge bega: asili eno bega: doaga: le, huluane lidili gegedoma. Ilia da sa: i hano wayabo bagade bega: gala, amo ea su idi agoane ba: mu. Amola disu bisili, ilima gegemusa: oule masa.
12 Sa’an nan za mu fāɗa masa duk inda yake, za mu fāɗa masa kamar yadda raɓa takan fāɗo a bisa ƙasa. Da shi da mutanensa babu ko ɗaya da za a bari da rai.
Ninia Da: ibidi ea esalebe sogebi hogolalu, e da nini mabe ea mae ba: le, e doagala: mu. E amola ea dunu huluanedafa da fane legei dagoi ba: mu.
13 In ma ya janye zuwa cikin birni, sai dukan Isra’ila su kawo igiyoyi wa wannan birni, su ja shi zuwa kwari yă wargaje, yadda ba za a bar wani dutse a kan wani ba.”
E da hobeale, moilai bai bagade ganodini golili dasea, ninia dunu da amoga efe gaguli asili, amo moilai bai bagade, fago hagudu gala amoga hiougili gudumu. Amo moilai bai bagade ea musa: dialebe sogebi agolo da: iya, amoga igi afae dialebe hame ba: mu.”
14 Absalom da dukan mutanen Isra’ila suka ce, “Shawarar Hushai mutumin Arkitawa ta fi ta Ahitofel kyau.” Gama Ubangiji ya ƙudura yă wofinta kyakkyawar shawarar Ahitofel, don yă jawo wa Absalom masifa.
A: basalome amola Isala: ili dunu huluane da amane sia: i, “Hiusiai ea fada: i sia: i da noga: i amola Ahidoufele ea sia: i baligisa.” Hina Gode da A: basalome amola Isala: ili dunu ilia da Ahidoufele ea fada: i sia: noga: i amoma mae fa: no bobogema: ne ilegei. Bai E da A: basalome dafama: ne logo hamoi.
15 Hushai ya ce wa Zadok da Abiyatar, firistoci, “Ahitofel ya ba wa Absalom da dattawan Isra’ila shawara su yi kaza da kaza, amma na ba su shawara su yi haka, su yi haka.
Amalalu, Hiusiai da gobele salasu dunu Sa: idoge amola Abaia: da elama fada: i sia: e da A: basalome amola Isala: ili ouligisu dunuma i, amola fada: i sia: amo Ahidoufele ea i, amo elama olelei.
16 Yanzu sai ku aika wa Dawuda saƙo nan da nan ku ce masa, ‘Kada ka kwana a mashigai cikin hamada; ka tabbata ka haye ba faci, in ba haka ba sarki da dukan mutanensa za su hallaka.’”
Hiusiai da eno amane sia: i, “Hadiga! Da: ibidima sia: sia: sima. E da gasia hano degesu hafoga: i sogega galu, amoga mae ouesaloma: ne sia: ma. Be e amola ea dunu da A: basalome ea dadi gagui dunuga gagulaligili fane legesa: besa: le, e wahadafa Yoda: ne Hano degema: ne sia: ma.”
17 Yonatan da Ahimawaz suna zaune a En Rogel. Wata baranya ce za tă je ta faɗa musu, su kuma su tafi su gaya wa Sarki Dawuda don suna tsoro kada a ga suna shiga birnin.
Abaia: da egefe Yonada: ne amola Sa: idoge egefe Ahima: ia: se ela da Enelougele hano nasu uli dogoi Yelusaleme bega: galu amoga ouesalebe ba: i. Bai ela da se nabasa: besa: le, molai bai bagade golili sa: imu da hamedei ba: i. Hawa: hamosu a: fini da eso huluane Yelusalemega hamobe hou elama olelemusa: ahoasu. Amalalu, ela da Da: ibidima alofele adomusa: ahoasu.
18 Amma wani saurayi ya gan su, ya gaya wa Absalom. Sai dukansu biyu suka tashi da sauri suka shiga gidan wani mutum a Bahurim. Yana da rijiya a cikin gida, sai suka shiga cikinta.
Be eso afaega, goi afae da ela ba: le, A:basalomema adoi. Amaiba: le, ela da hehenane Bahiulimi dunu ea diasu ganodini wamoaligi. Ea diasu gadenene da hano uli dogoi dialebe ba: i. Ela da amo ganodini sa: ili, wamoaligi.
19 Matarsa mutumin kuwa ta kawo tabarma ta shimfiɗa a bakin rijiyar, sai ta kawo hatsi ta baza a kanta. Ba kuwa wanda ya san abin da ta yi.
Bahiulimi dunu ea idua da amo uli dogoi dedeboi. Amola dunu da amo mae ba: ma: ne, dedebosu abulaga figisili, amo da: iya gagoma afagogolesi.
20 Da mutanen Absalom suka zo wurin matan a gidan, suka ce, “Ina Yonatan da Ahimawaz?” Matar ta ce, “Tuni, sun haye rafi.” Sai mutanen suka yi ta nemansu amma ba su ga kowa, sai suka koma Urushalima.
A: basalome ea eagene ouligisu dunu da amo diasuga misini, udama amane adole ba: i, “Ahima: ia: se amola Yonada: ne da habila: ?” E bu adole i, “Ela da hano degei dagoi.” A: basalome ea dunu da ela hogoi, be hame ba: i. Amaiba: le, ilia da Yelusalemega buhagi.
21 Bayan mutanen suka tafi, sai su biyun suka fito daga rijiyar suka je suka gaya wa Sarki Dawuda. Suka ce masa, “Maza ka ƙetare kogi; Ahitofel ya ba wa Absalom shawara a yi maka kaza da kaza.”
Ilia da yolesilalu, Ahima: ia: se amola Yonada: ne da uli dogoia gudunini heda: le, hina bagade Da: ibidima sia: musa: asi. Ela da Ahidoufele ea A: basalomema hamoma: ne ilegei Da: ibidima olelelalu, amane sia: i, “Hadiga! Hano degema!”
22 Saboda haka Dawuda da dukan mutanen da suke tare da shi suka tashi suka ƙetare Urdun. Kafin wayewar gari, babu wanda ya rage da bai haye ba.
Amaiba: le, Da: ibidi amola ea dunu da muni Yoda: ne Hano degelalu, hadigibi galu degele asi dagoi ba: i.
23 Da Ahitofel ya ga ba a bi shawararsa ba, sai ya hau jakinsa ya koma gidansa a garinsu. Ya kintsa gidansa sa’an nan ya rataye kansa. Ta haka ya mutu, aka kuma binne shi a kabarin mahaifinsa.
Ahidoufele da A: basalome amola ea dunu da ea fada: i sia: amoga hame fa: no bobogei ba: loba, e da ea dougi da: iya fisu legele, amoga fila heda: le, hi moilaidafa amoga buhagi. Amalalu, e da ea liligi huluane hahamonanu, hi gobele galogoaga gomene hegoa: nesili, bogoi dagoi. Ilia da ea da: i hodo amo ea sosogo fi ilia uli dogoiga sali.
24 Dawuda kuwa ya tafi Mahanayim. Absalom kuma ya ƙetare Urdun tare da dukan mutanen Isra’ila.
A: basalome amola Isala: ili dunu da Yoda: ne Hano degei dagoloba, Da: ibidi da Ma: ihana: ime sogega doaga: i dagoi ba: i.
25 Absalom ya riga ya naɗa Amasa a kan sojoji a maimakon Yowab. Amasa kuwa ɗan wani mutum mai suna Itra ne, mutumin Ishmayel wanda ya auri Abigiyel,’yar Nahash,’yar’uwar Zeruhiya mahaifiyar Yowab.
(A: basalome da Ama: isa amo Youa: be ea dadi gagui wa: i ouligisu sogebi lama: ne ilegei dagoi. Ama: isa da Isiama: ile fi dunu Yidie egefe. Ea ame da A: biga: ile, Na: iha: se ea idiwi amola Youa: be ea ame Selouaia amo ea hobe).
26 Isra’ilawa da Absalom suka kafa sansani a ƙasar Gileyad.
A: basalome amola ea dunu da Gilia: de soge ganodini awali wa: i fi dialu.
27 Sa’ad da Dawuda ya zo Mahanayim, sai Shobi ɗan Nahash daga Rabba ta Ammonawa, da Makir ɗan Ammiyel daga Lo Debar, da Barzillai mutumin Gileyad daga Rogelim
Da: ibidi da Ma: ihana: ime amoga doaga: loba, Sioubai (Na: iha: se egefe. E da La: ba moilai bai bagade A: mone sogega gala amoga misi) amola Ma: ige (Loudiba dunu A: miele egefe) amola Basila: iai (e da Lougilimi moilai Gilia: de sogega misi) ilia da Da: ibidi yosia: musa: misi.
28 suka kawo wa Dawuda da mutanensa tabarmai, da kwanoni, da kayayyakin da aka yi da yumɓu. Suka kuma kawo alkama da sha’ir, da gari, da soyayyen hatsi, da wake, da waken barewa,
29 da zuma, da kindirmo, da tumaki, da cukun madarar shanu wa Dawuda da mutanensa su ci. Gama sun ce, “Mutanen suna jin yunwa, sun kuma gaji, ga ƙishirwa a hamada.”
Ilia da yaeya amola osoboga hamoi ofodo amola golasu liligi amola ha: i manu, amo Da: ibidi amola ea dunuma ima: ne gaguli misi. Ilia da widi amola bali, falaua, gagoma gobei, da: iyene, da: iyene eno, agime hano, gou, dodo maga: me sefe, amola sibi gaguli misi. Bai Da: ibidi amola ea dunu da hafoga: i sogega ahoanebeba: le, ha: i amola hano hanai amola helei galu, amo ilia da dawa: i.

< 2 Sama’ila 17 >