< 2 Sama’ila 15 >
1 Ana nan sai Absalom ya samo wa kansa wata keken yaƙi da dawakai tare da mutum hamsin da za su sha gabansa.
Hathnukkhu hoi Absalom ni lengnaw hoi marangnaw hoi amae hmalah ka cet hane tami 50 touh a rakueng.
2 Absalom yakan tashi da sassafe yă tsaya a gefen hanyar shigar ƙofar birni. Duk sa’ad da wani ya zo da ƙara don a kai gaban sarki yă yi shari’a, Absalom yakan kira shi yă ce, “Daga wane gari ka fito?” Sai mutumin yă amsa yă ce, “Bawanka ya fito a ɗaya daga cikin kabilan Isra’ila.”
Absalom teh amom a thaw teh, longkha koe ouk a kangdue. Siangpahrang koe rucat kâhmo e dei han ka tawn e pueng hah, Absalom ni a kaw teh api kho maw ouk atipouh. Ahnimanaw ni Isarel miphun thung e doeh ouk atipouh awh.
3 Sai Absalom yă ce masa, “Ga shi, ƙararka daidai ne, tana kuma da gaskiya, sai dai ba wakilin sarkin da zai ji ka.”
Absalom ni ahni koevah na lawk dei e naw teh atang doeh. Hatei, nange kong ka dei hane siangpahrang hoi apinihai thai mahoeh telah ouk atipouh.
4 Absalom kuwa yakan ƙara da cewa, “Da a ce an naɗa ni alƙali a ƙasar mana! Da duk mai ƙara, ko kuka wanda zai zo wurina, zan in tabbatar an yi masa adalci.”
Kai teh hete ram dawk lawkcengkung siangpahrang lah na sak awh haw pawiteh, lawk dei hane ka tawn e pueng kai koe a tho awh vaiteh, kalancalah kai ni lawk ka ceng pouh han telah ouk atipouh.
5 Kuma duk sa’ad da wani ya zo wurin Absalom ya rusuna don yă gaishe shi, sai Absalom yă sa hannunsa yă ta da shi, yă kuma rungume shi.
Tami buetbuet touh barilawa lahoi a tho nah, Absalom ni a kut a dâw laihoi a kuet teh ouk a paco
6 Absalom ya yi ta yin haka ga dukan Isra’ilawan da suka zo wurin sarki don neman adalci, ta haka kuwa ya saci zukatan mutanen Isra’ila.
Isarel siangpahrang koevah lawk dei hane ka tho pueng koe, Absalom ni hottelah ouk a sak. Hottelah Absalom ni Isarelnaw e a lungthin a paru pouh.
7 A ƙarshen shekara huɗu, Absalom ya ce wa sarki, “Bari in tafi Hebron in cika alkawarin da na yi wa Ubangiji.
Kum pali touh aloum hnukkhu, Absalom ni siangpahrang koevah, Hebron kho vah BAWIPA koe e ka lawkkam a kuep nahan ka cei sak.
8 Yayinda bawanka yake zama a Geshur, a Aram, na yi wannan alkawari, na ce, ‘In Ubangiji ya komo da ni Urushalima, zan yi wa Ubangiji sujada a Hebron.’”
Bangkongtetpawiteh, na san ni Siria ram Geshur kho ka o navah, BAWIPA ni Jerusalem kho bout na cetsak pawiteh, BAWIPA e thaw ka tawk han telah lawk ka kam toe telah a ti.
9 Sarki ya ce, “Ka sauka lafiya.” Sai ya tafi Hebron.
Siangpahrang ni karoumcalah cet atipouh. Hat navah, Absalom ni a thaw teh, Hebron lah a cei.
10 Sai Absalom ya aiki manzanni a asirce cikin dukan kabilan Isra’ila, ya ce musu su ce, “Da zarar kuka ji an busa ƙaho, sai ku ce, ‘Absalom sarki ne a Hebron.’”
Absalom ni mongka lawk na thai awh tahma, Absalom teh Hebron kho dawk siangpahrang doeh telah na hram awh han telah Isarel miphun pueng koe arulahoi katuetnaw a patoun.
11 Mutum ɗari biyu daga Urushalima suka raka Absalom. An gayyace su a matsayin baƙi, suka kuwa tafi cikin rashin sani, ba su san wani abu game da al’amarin ba.
Absalom ni a kaw e tami 200 touh e Jerusalem kho thung hoi a cei van awh. A lung kathoungpincalah banghai panuenae awm laipalah a cei awh.
12 Yayinda Absalom yake miƙa hadaya, ya aika a kira Ahitofel mutumin Gilo, mai ba wa Dawuda shawara, yă zo daga Gilo garinsa. Ta haka makircin ya ƙara ƙarfi, masu bin Absalom kuma suka yi ta ƙaruwa.
Devit e lawkcengkung Giloh koe e Ahithophel teh ama onae Giloh kho dawk, thuengnae a sak navah Absalom a kaw. Absalom hnukkâbangnaw teh tami moi a pap teh kâtarannae hoe a len.
13 Wani manzo ya zo wurin Dawuda ya ce masa, “Zukatan mutanen Isra’ila sun koma wajen Absalom.”
Patoune buet touh Devit koe a tho teh, Isarelnaw e lungthin teh, Absalom koelah koung a kamlang toe telah atipouh.
14 Sai Dawuda ya ce wa dukan fadawansa da suke tare da shi a Urushalima, “Ku zo! Mu gudu, in ba haka ba, babu wanda zai tsira daga hannun Absalom. Dole mu bar nan, nan da nan, in ba haka ba zai tashi da sauri yă fāɗa mana, yă kuma hallaka garin da takobi.”
Devit ni maimanaw thaw awh vaiteh, yawng awh leih sei. Yawng hoehpawiteh Absalom kut dawk hoi hlout awh mahoeh toe. Karanglah cet awh sei. Hottelah nahoeh pawiteh, ahni ni tang na tuk awh vaiteh, maimae lathueng runae phatsak awh vaiteh, khopui hah tahloi hoi a tuk awh han doeh telah Jerusalem kho ama koe kaawm e sannaw koe a dei pouh.
15 Sai fadawan sarki suka ce masa, “Barorinka suna a shirye su yi duk abin da ranka yă daɗe, ya zaɓa.”
Siangpahrang e sannaw ni, siangpahrang nang ni na dei e pueng ka sannaw ni sak hanelah coungkacoe ka o awh han telah ati awh.
16 Sarki ya kama hanya, dukan gidansa kuwa suna biye da shi; amma ya bar ƙwarƙwarai goma su lura da fada.
Hahoi siangpahrang teh a imthungnaw hoi a cei awh. a im a ring sak hanelah a yudonaw 10 touh a hruek.
17 Ta haka sarki ya kama hanya da dukan mutane suna biye da shi, suka yi sansani a wani wuri mai ɗan nisa da Urushalima.
Siangpahrang a tâco teh taminaw ni a hnukkâbang awh teh, im a poutnae koe a kâhat awh.
18 Dukan mutanensa suka wuce gabansa, tare da dukan Keretawa da Feletiyawa; da dukan mutane ɗari shida na Gittiyawan da suka raka shi daga Gat, suka wuce gaban sarki.
A taminaw ni a yawngtahrei awh. Kerethnaw, Pelethnaw, Gitnaw, Gath kho e hoi a hnukkâbangnaw 600 touh teh, siangpahrang e hmalah a cei awh.
19 Sarki ya ce wa Ittai mutumin Gat, “Don me za ka zo tare da mu? Ka koma ka zauna tare da Sarki Absalom. Kai baƙo ne, ɗan gudun hijira daga garinka.
Siangpahrang ni Git tami Itai koevah bangkongmaw kaimouh koe na kâbang. Ban nateh siangpahrang koe awmh. Nang teh miphun louk doeh. Hatdawkvah na onae koe lah ban lawih.
20 Jiya-jiya ka zo. Yau kuma in sa ka yi ta yawo tare da mu, ga shi ban ma san inda za ni ba? Koma, ka tafi da’yan’uwanka. Bari alheri da amincin Ubangiji su kasance tare da kai.”
Paduem tangmin doeh nueng na tho. Kaimouh koe avoivang lah na cei han namaw. Nâ lah maw ka cei han tie ka panuek hoeh. Ban lawih, na hmaunawnghanaw kaw nateh ban leih. Pahrennae hoi yuemkamcunae teh nang koevah awm seh telah atipouh.
21 Amma Ittai ya ce wa sarki, “Muddin Ubangiji yana a raye kuma muddin ranka yă daɗe yana a raye, duk inda ranka yă daɗe sarki zai kasance, ko a yi rai ko a mutu, a can bawanka zai kasance.”
Itai ni siangpahrang koe, BAWIPA hoi siangpahrang a hring e patetlah siangpahrang ka bawipa na onae pueng koe na san heh, due hai due, hring hai hring pou ao han doeh telah atipouh.
22 Dawuda ya ce wa Ittai, “Wuce gaba, taka mu je.” Sai Ittai mutumin Gat ya shiga layi tare da dukan mutanensa da iyalan da suke tare da shi.
Devit ni Itai koe, cet awh nateh pou cet awh, telah ati. Hottelah Git tami Itai teh a taminaw hoi a canaw hoi pou a cei awh.
23 Dukan ƙauyuka suka yi ta kururuwa yayinda mutanen suke wucewa. Sarki shi ma ya haye ta Kwarin Kidron, mutane kuma suka ci gaba da tafiya zuwa wajen hamada.
Khocanaw teh puenghoi a khuika awh. A hnukkâbangnaw ni a cei awh teh, siangpahrang ama roeroe ni Kidron palang a raka teh taminaw pueng ni hai a raka awh teh, kahrawng lam koelah hoi a cei awh.
24 Zadok yana nan tare da su, kuma dukan Lawiyawan da suke tare da shi kuwa suna ɗauke da akwatin alkawarin Allah. Suka sauke akwatin alkawarin Allah, Abiyatar ya miƙa hadaya sai da mutane suka gama fita daga birnin.
Zadok hoi Levihnaw pueng Cathut e thingkong a kâyawt laihoi thingkong a patue awh. Taminaw ni kho a tâco takhai hoehroukrak Abiathar teh thuengnae a sak.
25 Sa’an nan sarki ya ce wa Zadok, “Ka komar da akwatin alkawarin Allah cikin birnin. Idan na sami tagomashi a idon Ubangiji, zai dawo da ni, yă kuma sa in sāke gan shi a mazauninsa.
Siangpahrang ni Zadok koevah, Cathut e thingkong teh khopui thung bout bankhai awh. BAWIPA hmalah minhmai kahawi ka hmawt pawiteh, na bankhai awh vaiteh, Cathut e thingkong hoi a onae bout ka hmu han.
26 Amma in ya ce, ‘Ina baƙin ciki da kai,’ to, ina a shirye; bari yă yi abin da ya fi masa.”
Hateiteh, nang dawkvah lunghawinae khoeroe ka tawn hoeh tetpawiteh, kai hi ka o, ahawi ati e patetlah kai dawk sak naseh telah a ti.
27 Sarki ya kuma ce wa Zadok firist, “Ashe, kai ba mai duba ba ne? Ka koma cikin birnin lafiya, tare da ɗanka Ahimawaz, da kuma Yonatan ɗan Abiyatar. Kai da Abiyatar ku tafi da’ya’yanku biyu.
Siangpahrang ni vaihma Zadok koe hai, nang teh kahmawtkung nahoehmaw, na capa Ahimaaz hoi Abiathar e capa Jonathan hai kaw nateh khopui thung ban awh.
28 Zan kuwa jira a mashigai a hamada, sai na ji daga gare ku.”
Nangmanaw ni na thaisak hoehroukrak, kai ni kahrawngum e ayawn koe na ring awh han telah a ti.
29 Saboda haka Zadok da Abiyatar suka ɗauki akwatin alkawarin Allah suka komar da shi Urushalima, suka zauna a can.
Zadok hoi Abiathar ni Cathut e thingkong hah Jerusalem kho a ceikhai awh teh hawvah ao awh.
30 Amma Dawuda ya ci gaba yana hawan Dutsen Zaitun, yana kuka yayinda yake tafiya; kansa a rufe, kuma babu takalma a ƙafafunsa. Dukan mutanen da suke tare da shi suka rufe kawunansu suna ta kuka yayinda suke haurawa.
Devit teh a khuika laihoi a lû a ramuk teh, a khokkhawm a rading teh khok caici lahoi Olive Mon dawk a takhang. A hnukkâbang e pueng ni a lû a ramuk awh teh, khuika laihoi a takhang awh.
31 To, an gaya wa Dawuda cewa, “Ahitofel yana cikin waɗanda suka hadasa maƙarƙashiya tare da Absalom.” Saboda haka Dawuda ya yi addu’a ya ce, “Ya Ubangiji ka mai da shawarar Ahitofel ta zama shiririta.”
Absalom koelah kambawngnaw thung dawk, Ahithophel hai a bawk van telah Devit koe a dei pouh awh. Devit ni Oe BAWIPA, Ahithophel ni pouknae a poe e hah pathunae lah coung sak haw telah a kâhei.
32 Da Dawuda ya isa ƙwanƙoli, inda mutane sun saba yi wa Allah sujada, Hushai, mutumin Arkitawa kuwa yana can don yă tarye shi, taguwarsa a yage, ga kuma ƙura a kansa.
Mon koe a pha toteh Devit ni Cathut a bawk. Arki tami Hushai ni hai angki a ravei teh a lû dawk vaiphu a kâphuen laihoi ama kâhmo hanelah a tho.
33 Sai Dawuda ya ce masa, “In ka tafi tare da ni, za ka zama mini kaya.
Devit ni kai koe na cet van pawiteh, kai na tarawk han doeh.
34 Amma in ka koma birni, ka gaya wa Absalom, ‘Zan zama bawanka, ya sarki; dā ni bawan mahaifinka ne, amma yanzu zan zama bawanka,’ ta haka za ka watsar da shawarar Ahitofel.
Khopui koelah na ban vaiteh, Absalom koevah Oe bawipa kai teh nang koe san lah ka o han. Na pa koe san lah ouk ka o e patetlah atu na san lah ka o han na tetpawiteh, Ahithophel khopouknae ka ngang pouh kung lah doeh let na awm tih.
35 Ba Zadok da Abiyatar firistocin nan suna nan tare da kai ba? Ka gaya musu duk abin da ka ji a fadan sarki.
Haw vah vaihma Zadok hoi Abiathar hai ao nahoehmaw. Hatdawkvah siangpahrang im e lawk na thai e pueng hah vaihmanaw koe bout na dei han.
36 ’Ya’yansu biyu maza, Ahimawaz ɗan Zadok, da kuma Yonatan ɗan Abiyatar, suna can tare da su. Ka aike su wurina da duk abin da ka ji.”
Zadok capa Ahimaaz hoi Abiathar capa Jonathan capa kahni touh ao. Na thai e pueng bout na thaisak nahanelah, ahnimanaw kai koe pou na patoun han telah atipouh.
37 Saboda haka Hushai abokin Dawuda ya isa Urushalima yayinda Absalom yake shigowa birnin.
Devit e a hui Hushai teh kho thung vah a cei. Absalom hai Jerusalem kho koelah a pha.