< 2 Sama’ila 14 >

1 Yowab, ɗan Zeruhiya ya gane cewa zuriyar sarki ta koma ga Absalom.
UJowabi indodana kaZeruya wasenanzelela ukuthi inhliziyo yenkosi ikuAbisalomu.
2 Saboda haka Yowab ya aiki wani zuwa Tekowa, ya sa a zo da wata mace mai hikima. Ya ce mata, “Ki yi kamar kina makoki. Ki sa rigar makoki, kada kuwa ki shafa mai. Ki yi kamar macen da ta yi kwanaki da yawa, tana makokin matattu.
UJowabi wasethumela eThekhowa ukuthi alande khona owesifazana ohlakaniphileyo, wathi kuye: Ake uzitshaye olilayo, ake ugqoke izigqoko zokulila, ungazigcobi ngamafutha, kodwa ube njengowesifazana oselilele ofileyo insuku ezinengi.
3 Sa’an nan ki je wurin sarki, ki ce masa haka.” Sai Yowab ya faɗa mata duk abin da za tă faɗa.
Ungene enkosini, ukhulume kuyo ngalindlela. UJowabi wasefaka amazwi emlonyeni wakhe.
4 Da macen da ta fito daga Tekowa ta je wajen sarki, sai ta rusuna har ƙasa don bangirma, sai ta ce, “Ka taimake ni, ya sarki!”
Lapho owesifazana umThekhowa ekhuluma enkosini, wathi mbo ngobuso bakhe emhlabathini, wakhothama, wathi: Siza, nkosi!
5 Sarki ya ce mata, “Mece ce matsalarki?” Sai ta ce, “Tabbatacce, ni gwauruwa ce; mijina ya mutu.
Inkosi yasisithi kuye: Ulani? Yena wasesithi: Sibili, ngingumfazi ongumfelokazi, lendoda yami yafa.
6 Baiwarka tana da’ya’ya maza biyu. Suka yi faɗa da juna a fili, kuma ba wanda yake can don yă raba su. Ɗayan ya bugi ɗayan, ya kashe shi.
Njalo incekukazi yakho yayilamadodana amabili, alwa womabili egangeni; kwakungelamlamuli phakathi kwawo; enye yasitshaya enye, yayibulala.
7 To, ga duk iyali sun hau kan baiwarka, suna cewa, ‘Ki ba mu ɗayan da ya kashe ɗan’uwansa mu kashe don ran ɗan’uwansa da ya kashe; sa’an nan za mu hallaka magājin shi ma.’ Za su kashe garwashin wuta mai ci da nake da shi kaɗai, su bar mijina ba suna, ba jika, a duniya.”
Khangela-ke, usendo lonke seluvukele incekukazi yakho, bathi: Nikela lowo owatshaya umfowabo wambulala, ukuthi simbulale ngenxa yempilo yomfowabo ambulalayo, sichithe lendlalifa. Ngalokho bacitshe ilahle lami eliseleyo, ukuze bangatshiyeli indoda yami ibizo lensali ebusweni bomhlaba.
8 Sarki ya ce wa macen, “Koma gida, zan ba da umarni a madadinki.”
Inkosi yasisithi kowesifazana: Yana endlini yakho; mina-ke ngizalaya ngawe.
9 Amma macen da ta fito daga Tekowa ta ce, “Ranka yă daɗe, sarki! Bari alhakin shari’arka yă kasance a kaina da gidan mahaifina, kai sarki da gidan mulkinka, ba ku da laifi a ciki.”
Owesifazana umThekhowa wasesithi enkosini: Nkosi yami, nkosi, icala kalibe phezu kwami laphezu kwendlu kababa; kodwa inkosi lesihlalo sayo sobukhosi kube msulwa.
10 Sai sarki ya ce, “In wani ya yi miki magana, ki kawo shi wurina, ba zai kuwa ƙara damunki ba.”
Inkosi yasisithi: Okhuluma ulutho kuwe, umlethe kimi, njalo kayikuphinda akuthinte futhi.
11 Sai ta ce, “To, bari sarki yă rantse da Ubangiji Allahnsa don yă hana mai ramako yin ƙarin hallakawar da aka yi, domin kada a hallaka ɗana.” Sai ya ce, “Muddin Ubangiji yana a raye, babu gashi guda na ɗanki da zai fāɗi ƙasa.”
Wasesithi: Inkosi ake ikhumbule iNkosi uNkulunkulu wayo ukuthi umphindiseli wegazi angabe esachitha, hlezi bachithe indodana yami. Yasisithi: Kuphila kukaJehova, kakuyikuwela emhlabathini olulodwa unwele lwendodana yakho.
12 Sai matar ta ce, “Bari baiwarka ta ƙara yin magana sau ɗayan nan wa ranka yă daɗe.” Ya ce, “Ki faɗa.”
Owesifazana wasesithi: Incekukazi yakho ake ikhulume ilizwi enkosini yami inkosi. Yasisithi: Khuluma.
13 Matar ta ce, “To, don me ka yi wa mutanen Allah irin wannan abu? Sa’ad da sarki ya ce haka, ashe, ba ka hukunta kanka ke nan ba, tun da yake sarki bai yarda ɗansa yă komo gida ba?
Owesifazana wasesithi: Pho, unakaneleni okunje ngabantu bakaNkulunkulu? Ngokukhuluma lindaba inkosi injengolecala, ngokuthi inkosi kayibuyisanga oxotshiweyo wayo.
14 Kamar ruwan da ya zuba a ƙasa, wanda ba a iya kwasa, haka dole mu mutu. Amma Allah ba ya ɗaukan rai; a maimako, yakan ƙirƙiro hanyoyi domin mutumin da aka kora kada yă kasance yasasshe daga gare shi.
Ngoba kumele sife, sinjengamanzi achithekele emhlabathini angabuthwanga; kodwa uNkulunkulu kayikususa impilo, kodwa uzacabanga amacebo ukuthi angalahli kuye oxotshiweyo.
15 “Yanzu ga shi na zo don in faɗa wannan wa ranka yă daɗe sarki, don mutane sun tsorata ni. Baiwarka ta yi tunani ta ce, ‘Zan yi magana wa sarki; wataƙila yă yi abin da baiwarsa ta roƙa.
Ngakho-ke, njengoba ngizile ukukhuluma linto enkosini, inkosi yami, kungoba abantu bangesabisile; incekukazi yakho yasisithi: Khathesi ngizakhuluma lenkosi; mhlawumbe inkosi izakwenza ilizwi lencekukazi yayo.
16 Wataƙila sarki zai yarda yă ceci baiwarsa daga hannun mutumin nan da yake ƙoƙari yă hallaka ni da ɗana daga gādon da Allah ya ba mu.’
Ngoba inkosi izakuzwa, ukukhulula incekukazi yayo esandleni somuntu ofuna ukuchitha mina kanye lendodana yami elifeni likaNkulunkulu.
17 “Yanzu kuwa baiwarka tana cewa, ‘Bari magana ranka yă daɗe sarki yă ba ni hutu, gama ranka yă daɗe sarki yana kama da mala’ikan Allah cikin rarrabe nagarta da mugunta. Bari Ubangiji Allahnka yă kasance tare da kai.’”
Incekukazi yakho yasisithi: Akuthi ilizwi lenkosi yami, inkosi, libe ngelokuthula, ngoba njengengilosi kaNkulunkulu, injalo inkosi yami, inkosi, ukuzwa okubi lokuhle. Ngakho iNkosi uNkulunkulu wakho kayibe lawe.
18 Sai sarki ya ce wa matar, “Kada ki ɓoye mini kome daga abin da zan tambaye ki.” Matar ta ce, “Bari ranka yă daɗe sarki yă yi tambaya.”
Inkosi yasiphendula yathi kowesifazana: Ake ungangifihleli indaba engizayibuza kuwe. Owesifazana wasesithi: Ake ikhulume inkosi yami, inkosi.
19 Sarki ya ce, “Anya, babu hannun Yowab a cikin dukan wannan?” Matar ta ce, “Muddin kana a raye, ranka yă daɗe sarki, ba wanda zai juya dama ko hagu daga wani abin da ranka yă daɗe sarki ya faɗa. I, bawanka Yowab ne ya umarce ni in yi wannan, shi ne kuma ya sa kalmomin nan a bakin baiwarka.
Inkosi yasisithi: Isandla sikaJowabi silawe yini kukho konke lokhu? Owesifazana wasephendula wathi: Kuphila komphefumulo wakho, nkosi yami, nkosi, isibili kakho ongaya ngakwesokunene langakwesokhohlo asuke lakuyiphi into inkosi yami, inkosi, eyikhulumileyo; ngoba inceku yakho uJowabi, yona yangilaya, yiyo eyafunza incekukazi yakho wonke lamazwi.
20 Bawanka Yowab ne ya yi haka don yă daidaita al’amura. Ranka yă daɗe yana da hikima iri ta mala’ikan Allah, ya san dukan kome da yake faruwa a ƙasar.”
Inceku yakho uJowabi iyenzile linto ukuthi iphendule ukuma kwendaba. Njalo inkosi yami ihlakaniphile njengenhlakanipho yengilosi kaNkulunkulu, ukwazi konke okusemhlabeni.
21 Sarki ya ce wa Yowab, “To, da kyau, zan yi haka. Je ka, ka dawo da saurayin nan Absalom.”
Inkosi yasisithi kuJowabi: Khangela khathesi, ngenzile lindaba; ngakho hamba ubuyise umfana uAbisalomu.
22 Yowab ya rusuna har ƙasa don bangirma, ya kuma yi wa sarki kyakkyawar fata. Yowab ya ce, “Yau, bawanka ya sani ya sami tagomashi a gare ka, ranka yă daɗe sarki, gama sarki ya ji roƙon bawansa.”
UJowabi wasesithi mbo ngobuso emhlabathini, wakhothama, wayibusisa inkosi; uJowabi wasesithi: Lamuhla inceku yakho iyazi ukuthi ngithole umusa emehlweni akho, nkosi yami, nkosi, ngokuthi inkosi yenzile indaba yenceku yayo.
23 Sa’an nan Yowab ya tafi Geshur ya dawo da Absalom Urushalima.
Wasesuka uJowabi, waya eGeshuri, wamletha uAbisalomu eJerusalema.
24 Amma sarki ya ce, “Yă tafi gidansa; kada yă zo yă gan ni.” Saboda haka Absalom ya tafi gidansa, bai kuwa je ganin sarki ba.
Inkosi yasisithi: Kaphendukele endlini yakhe, angaboni ubuso bami. Ngakho uAbisalomu waphendukela endlini yakhe, kabonanga ubuso benkosi.
25 A cikin dukan Isra’ila babu wanda ake yabon kyansa kamar Absalom. Tun daga kansa har zuwa tafin ƙafansa babu tabo a jikinsa.
KoIsrayeli wonke-ke kwakungelamuntu onjengoAbisalomu ukudunyiswa kakhulu ngobuhle; kwakungelasici kuye kusukela kungaphansi yonyawo lwakhe kuze kufike enkanda yakhe.
26 A duk sa’ad da ya aske gashin kansa (yakan aske kansa lokaci-lokaci sa’ad da ya yi masa nauyi) yakan auna shi, nauyin gashin kuwa yakan kai wajen shekel ɗari biyu a ma’aunin da ake awo.
Nxa ephuca ikhanda lakhe - ngoba kwakusithi ekupheleni kwawo wonke umnyaka aliphuce, ngoba zazinzima kuye, ngakho waliphuca - walinganisa inwele zekhanda lakhe, amashekeli angamakhulu amabili ngesilinganiso senkosi.
27 Aka haifa wa Absalom’ya’ya uku maza da’ya mace guda. Sunanta Tamar, ta kuwa zama kyakkyawan mace ƙwarai.
Kwasekuzalelwa uAbisalomu amadodana amathathu lendodakazi eyodwa, obizo layo lalinguTamari; wayengowesifazana omuhle ebukeka.
28 Absalom ya zauna a Urushalima shekara biyu amma ba tare da ganin fuskar sarki ba.
UAbisalomu wasehlala eJerusalema iminyaka emibili epheleleyo, kabonanga ubuso benkosi.
29 Sai Absalom ya aika a kira masa Yowab don yă aike shi wurin sarki, amma Yowab ya ƙi zuwa. Saboda haka ya sāke aika sau na biyu, amma ya ƙi yă zo.
UAbisalomu wasethumela kuJowabi ukuthi amthume enkosini; kodwa kavumanga ukuza kuye. Waphinda wathumela ngokwesibili, kodwa kavumanga ukuza.
30 Sai ya ce wa bayinsa, “Duba, gonar Yowab tana gab da tawa, kuma yana da sha’ir a can. Ku je ku sa mata wuta.” Sai bayin Absalom suka sa wa gonar wuta.
Wasesithi ezincekwini zakhe: Bonani, isabelo sikaJowabi siseceleni kwesami, njalo ulebhali lapho; hambani lisithungele ngomlilo. Izinceku zikaAbisalomu zasezithungela isabelo ngomlilo.
31 Sa’an nan Yowab ya tafi gidan Absalom ya ce masa, “Me ya sa bayinka suka sa wa gonata wuta?”
Wasesuka uJowabi weza kuAbisalomu endlini, wathi kuye: Izinceku zakho zithungeleleni isabelo esingesami ngomlilo?
32 Absalom ya ce wa Yowab, “Kai, na aika, ‘Ka zo nan don in aike ka wurin sarki ka tambaya, “Me ya sa na dawo daga Geshur? Ai, ya fi mini a ce ina can har yanzu!”’ Yanzu kuwa, ina so in ga sarki, kuma idan na yi wani laifi, to, yă kashe ni.”
UAbisalomu wasesithi kuJowabi: Khangela, ngithumele kuwe ngisithi: Woza lapha, ukuze ngikuthume enkosini, ukuthi: Ngibuyeleni ngisuka eGeshuri? Bekukuhle kimi ukuthi ngabe ngilokhu ngikhonale. Ngakho-ke kangibone ubuso benkosi; njalo uba kulecala kimi, kayingibulale.
33 Saboda haka Yowab ya tafi wurin sarki ya gaya masa wannan. Sai sarki ya aika aka zo da Absalom, ya kuma rusuna da fuskarsa har ƙasa a gaban sarki. Sarki kuwa ya sumbaci Absalom.
Ngakho uJowabi weza enkosini, wayitshela; isimbizile uAbisalomu weza enkosini, wayikhothamela ngobuso bakhe emhlabathini, phambi kwenkosi; inkosi yasimanga uAbisalomu.

< 2 Sama’ila 14 >