< 2 Sama’ila 13 >
1 Ana nan sai Amnon ɗan Dawuda ya fara son Tamar, kyakkyawar’yar’uwar Absalom ɗan Dawuda.
Te phoeiah om tih David capa Absalom tah a ngannu sakthen om. Anih ming tah Tamar tih David capa Amnon loh a lungnah.
2 Amnon ya matsu ƙwarai har abin ya sa shi ciwo saboda ƙanuwarsa Tamar. Ya gane zai zama da wuya yă sadu da Tamar ita kaɗai, gama ba ta taɓa kwana da namiji ba.
A ngannu Tamar kong ah Amnon te tloh la a yuek. Anih te a oila pueng dongah khat khat a saii ham Amnon mik ah rhaisang.
3 To, Amnon yana da wani aboki mai suna Yonadab, ɗan Shimeya, ɗan’uwan Dawuda. Yonadab dai mai wayo ne ƙwarai.
Te vaengah David maya Shimeah capa, a ming ah Jonadab tah Amnon kah a paya la om. Jonadab tah bahoeng aka cueih hlang la om.
4 Ya tambayi Amnon ya ce, “Don me kowace safiya fuskarka a ɓace take? Kai ba yaron sarki ba ne? Faɗa mini, me ke faruwa?” Amnon ya ce masa, “Ina son Tamar ƙanuwar wan nawa Absalom ne.”
Te dongah anih te, “Ba aih lae mincang bal, mincang bal nang manghai capa he na tattloel aih. Kai taengah na thui mahpawt a?” a ti nah. Te daengah Amnon loh, Ka manuca Absalom ngannu Tamar ka ngaih,” a ti nah.
5 Yonadab ya ce, “Je gado ka kwanta kamar ba ka da lafiya. Sa’ad da mahaifinka ya zo ganinka, sai ka ce masa, ‘Ina so ƙanuwata Tamar tă kawo mini wani abu in ci. Bari tă shirya abincin a gabana don in ganta, in kuma ci daga hannunta.’”
Te dongah anih te Jehonadab loh, “Na thingkong dongah satlo bangla yalh. Nang Te sawt hamla na pa ha pawk vaengah amah taengah, 'Ka ngannu Tamar ha pawk laeh vetih kai buh n'tuh lah mako. Ka mikhmuh ah buhmaeh a saii te ka hmu dae eh. Te daengah ni a kut dongkah ka caak eh?,’ ti nah,” a ti nah.
6 Sai Amnon ya kwanta sai ka ce yana ciwo. Da sarki ya zo don ganinsa, sai Amnon ya ce, “Zan so ƙanuwata Tamar tă zo tă shirya mini abinci a gabana, don in ci daga hannunta.”
Amnon Te satlo bangla yalh toengloeng tih anih Te sawt hamla manghai te ha pawk. Te vaengah Amnon loh manghai taengah, “Ka ngannu Tamar ha pawk laeh saeh lamtah ka mikhmuh ah vaidam panit ah saii saeh. Te daengah ni anih kut lamkah te ka caak eh?,” a ti nah.
7 Dawuda kuwa ya aika wa Tamar a fada, ya ce, “Ki je gidan Amnon ɗan’uwanki, ki yi masa abinci.”
Te dongah David loh Tamar te a im la a tah tih, “Na nganpa Amnon im la cet lamtah anih ham buhmaeh saii pah laeh,” a ti nah.
8 Saboda haka Tamar ta tafi gidan ɗan’uwanta Amnon, wanda yake kwance. Ta ɗauki fulawa, ta kwaɓa, ta yi burodi a gabansa ta toya shi.
Tamar Te a nganpa Amnon im la a caeh vaengah anih te ana yalh pah. Vaidamtlam te a loh tih a duep, a duep phoeiah a mikhmuh ah a saii pah. Te phoeiah vaidam te a thong pah.
9 Sa’an nan ta juye a kasko ta ba shi burodin, amma ya ƙi ci. Amnon ya ce, “A sa kowa yă fita daga nan.” Saboda haka kowa ya fita ya bar shi.
Thi-am te a loh tih a mikhmh ah a poep pah hatah caak hamla a aal. Te phoeiah Amnon loh, “Ka taeng lamkah hlang he boeih tueih uh,” a ti nah. Te dongah hlang boeih Te anih taeng lamloh nong uh.
10 Sa’an nan Amnon ya ce wa Tamar, “Kawo abincin a nan a cikin ɗakin kwanciyata, don in ci daga hannunki.” Tamar kuwa ta ɗauki burodin da ta toya, ta kawo wa ɗan’uwanta Amnon a ciki ɗakin kwanciyarsa.
Te phoeiah Amnon loh Tamar te, “Imkhui la buhmaeh hang khuen lamtah na kut dongah ka ca eh?,” a ti nah. Te dongah vaidam a saii te Tamar loh a loh tih imkhui kah a nganpa Amnon taengla a kun puei.
11 Amma da ta kai masa don yă ci, sai ya cafke ta ya ce, “Zo in kwana da ke,’yar’uwata.”
A caak ham a taengah a tawn pah vaengah tah amah te vik a tuuk tih, “Ka ngannu halo lamtah kamah neh yalh sih,” a ti nah.
12 Ta ce, “Kada ka yi wannan ɗan’uwana! Kada ka tilasta ni. Bai kamata a yi irin wannan abu a Isra’ila ba! Kada ka yi wannan mugun abu.
Tedae anih te, “Ka nganpa aw te tlam moenih, kai m'poeih boeh, Israel khuiah te bang te a saii noek moenih. Boethaehalang he saii boeh.
13 Ni fa, ina zan sa kaina saboda kunya? Kai kuma za ka zama kamar wani mugun wawa a Isra’ila. Ina roƙonka ka yi wa sarki magana; ba zai hana ni aurenka ba.”
Kai he kamah kah kokhahnah neh melam ka caeh eh. Namah khaw Israel khuiah hlang ang boeiloeih bangla na om ve. Manghai taengah thui kanoek lamtah nang taengah tah kai khaw n'hloh mahpawh,” a ti nah.
14 Amma Amnon ya ƙi yă saurare ta, da yake ya fi ta ƙarfi, sai ya yi mata fyaɗe.
Tedae a ol te yaak ngaih pawh. A ngannu Te rhap a kop tih a yalh puei.
15 Bayan ya yi lalata da ita sai Amnon ya ƙi ta da mummunan ƙiyayya. Zahiri ya ƙi ta fiye da ya ƙaunace ta. Sai Amnon ya ce mata, “Tashi, ki fita!”
Te phoeiah tah anih te Amnon loh lat a hnoel tih a hmuhuetnah bahoeng a nah pah. A thiinah vaengkah a hmuhuetnah te a lungnah vaengkah lungnah lakah nah. Te dongah anih te Amnon loh, “Thoo, cet laeh,” a ti nah.
16 Ta ce, “A’a! Korina zai fi muni da abin da ka riga ka yi mini.” Amma ya ƙi yă saurare ta.
Amnon te, “He lakah a tloe la aka len boethae kah a kong a mai he a om moenih. Kai nan saii tih nan haek te,” a ti nah. Tedae anih ol te yaak ngaih voel pawh.
17 Sai ya kira bawansa ya ce, “Fitar da matan nan daga nan, ka rufe ƙofa.”
Te dongah amah aka khut a taengca te, “Anih te kai taeng lamloh kawtpoeng la tueih uh lamtah anih hnukah thohkhaih te kalh laeh,” a ti nah.
18 Saboda haka bawansa ya fitar da ita, ya kuma sa aka rufe ƙofa. Tana sanye da doguwar riga mai kayan ado masu tsada, gama wannan ne irin kayan da budurwai’ya’yan sarki mata suke sawa.
Te vaengah a pum dongah pendum angkidung a bai. Te bangTe manghai canu rhoek loh oila kah hnikul la a bai uh. Amnon aka khut loh Tamar te vongvoel la a thak tih a hnukah thohkhaih te kalh.
19 Sai Tamar ta zuba toka a kanta, ta kuma yayyage doguwar riga mai kayan adon da take sanye da shi. Ta sa hannunta a kai, ta tafi tana kuka da ƙarfi.
Tamar loh a lu dongah hmaiphu a phul tih a pum dongkah pendum angkidung khaw a phen. Te phoeiah a kut Te a lu dongah a pingpoei tih a caeh, caeh doeah rhap.
20 Absalom ɗan’uwanta ya ce mata, “Amnon, ɗan’uwanki ya ɓata ki ko? To, ki yi shiru’yar’uwata; ai, ɗan’uwanki ne. Kada wannan abu yă dame ki.” Tamar kuwa ta zauna a gidan ɗan’uwanta Absalom, zaman kaɗaici.
Te dongah anih te a nganpa Absalom loh, “Na nganpa Amnon a nang taengah aka om? Ka ngannu na hilphah laeh anih a nang nganpa, he olka dongah na lungbuei khueh boeh,” a ti nah. Te dongah Tamar tah a nganpa Absalom im ah kho a sak tih pong van.
21 Da Sarki Dawuda ya ji dukan abin da ya faru, sai ya husata ƙwarai.
Tedae he rhoek kah olka boeih te manghai David loh a yaak vaengah amah khaw muep sai coeng.
22 Absalom kuwa bai yi wa Amnon wata magana ta alheri ko ta mugunta ba; ya ƙi jinin Amnon domin ya ci mutuncin ƙanuwarsa Tamar.
A ngannu Tamar a poeih dongkah olka dongah Absalom loh Amnon te a hmuhuet tih a thae a then akhaw Absalom loh Amnon te voek pawh.
23 Bayan shekaru biyu, sa’ad da masu askin tumakin Absalom suna Ba’al-Hazor, kusa da iyakar Efraim, sai ya gayyaci dukan’ya’yan sarki maza a can.
A kum khohnin a pha vaengah Ephraim taengkah Baalhazor ah Absalom ham mul vok a saii uh tih manghai ca rhoek boeih te Absalom loh a khue.
24 Sai Absalom ya je wurin sarki ya ce, “Bawanka ya sa masu askin tumaki sun zo. Ko sarki da fadawansa za su zo tare da ni?”
Te dongah Absalom Te manghai taengla kun tih, “Na sal ham mul aka vo rhoek cet uh pawn ni ke, manghai namah neh, na sal neh a sal rhoekTe ta,” a ti nah.
25 Sarki ya ce, “A’a ɗana, bai kamata dukanmu mu tafi ba; don kada nauyi yă yi maka yawa.” Absalom dai ya dāge, duk da haka sarki ya ƙi yă je, sai dai ya albarkace shi.
Manghai loh Absalom te, “Ka capa te tlam moenih, mamih boeih n'cet tarha mahpawh, Te daengah ni namah te n'nan pawt eh?,” a ti nah. A taengah a cahoeh ngawn dae paan pah ham tah huem pawt tih anih Te yoethen a paek.
26 Sa’an nan Absalom ya ce, to, “In ba za ka ba, ina roƙonka bari Amnon ɗan’uwana yă zo tare da mu.” Sarki ya ce masa, “Don me zai tafi tare da kai?”
Absalom loh, “Te pawt atah ka maya Amnon tah kaimih taengah m'paan mai mako,” a ti nah. Tedae amah te manghai loh, “Balae tih nang te m'paan eh?,” a ti nah.
27 Amma Absalom ya nace don sarki yă yarda, saboda haka sarki ya bar Amnon da sauran’ya’yan sarki maza su tafi tare da shi.
Tedae anih te Absalom loh a cahoeh dongah Amnon neh manghai capa rhoek boeih te a taengla a tueih pah.
28 Absalom ya umarci mutanensa ya ce, “Ku saurara! Sa’ad da Amnon ya bugu sosai da giya na kuma ce muku, ‘Ku bugi Amnon,’ sai ku kashe shi. Kada ku ji tsoro. Ashe, ba ni ne na ba ku wannan umarni ba? Ku yi ƙarfin hali, ku kuma yi jaruntaka.”
Te vaengah Absalom loh a tueihyoeih rhoek te a uen tih, “Misurtui lamloh Amnon kah lungbuei a umya vaengah hmu uh laeh, nangmih taengah, 'Amnon te ngawn uh lamtah duek sak uh, anih te rhih uh boeh, nangmih te kang uen pawt nim? Ning uh lamtah tatthai capa bangla om uh,’ ka ti,” a ti nah.
29 Saboda haka mutanen Absalom suka yi wa Amnon abin da Absalom ya umarta. Sai dukan sauran’ya’yan sarki maza suka hau dawakansu suka gudu.
Te dongah Absalom kah a uen bangla Amnon te Absalom kah tueihyoeih rhoek loh a saii uh. Te dongah manghai capa rhoek tah boeih thoo uh tih a muli-marhang dongah rhip ngol uh tih rhaelrham uh.
30 Yayinda suke kan hanyarsu, sai labari ya kai kunnen Dawuda cewa, “Absalom ya kashe dukan’ya’yan sarki maza; ko ɗayansu Absalom bai rage ba.”
Amih te a longpueng uh vaengah olthang tah David taengla pawk coeng tih, “Absalom loh manghai capa rhoekTe boeih a ngawn tih amih te pakhat khaw a hlun moenih,” a ti nah.
31 Sai sarki ya tashi, ya yage tufafinsa, ya kuma kwanta a ƙasa; dukan bayinsa kuwa suka tsaya da rigunansu yagaggu.
Te dongah manghai te thoo tih a himbai te a phen tih lai dongah yalh. Te vaengah a sal aka pai rhoek boeih long khaw himbai te a phen uh.
32 Amma Yonadab, ɗan Shimeya ɗan’uwan Dawuda ya ce, “Kada ranka yă daɗe yă yi tunani cewa an kashe dukan’ya’yan sarki maza; Amnon ne kaɗai ya mutu. Wannan ce niyyar Absalom tun lokacin da Amnon ya yi wa Tamar’yar’uwansa fyaɗe.
Tedae David maya Shimeah capa Jonadab loh a doo tih, “Ka boeipa loh manghai capa camoe rhoek la rhenten thui boeh. Amnon amah bueng ni a. ngawn uh. A ngannu Tamar te a poeih pah hnin lamloh anih Te Absalom loh a ka dongah a ngawn tangtae la a khueh coeng.
33 Kada mai girma sarki yă damu da jita-jitan nan cewa an kashe dukan’ya’yan sarki maza. Amnon ne kaɗai ya mutu.”
Te dongah manghai capa rhoek boeih duek coeng a ti ol Te ka boeipa manghai loh a lungbuei ah khueh boel saeh. Amnon amah bueng ni a. duek,” a ti nah.
34 Ana cikin haka, sai Absalom ya gudu. To, mutumin da yake tsaro a wannan lokaci ya ɗaga kai sai ya ga mutane da yawa a hanya, yamma da shi, suna gangarowa daga gefen tudu. Sai mai tsaron ya je ya gaya wa sarki cewa, “Na ga mutane ta wajen Horonayim, a gefen tudu.”
Absalom a yong vaengah rhaltawt camoe te a mik, mik ah a dan. Te vaengah anih hnukah tlang hlaep longpuei ah aka cet pilnam Te yet Te kak a hmuh.
35 Yonadab ya ce wa Sarki, “Duba, ga’ya’yan sarki maza sun zo; ya faru kamar dai yadda bawanka ya faɗa.”
Te dongah Jonadab loh manghai taengah, “Manghai capa rhoek ha pawk uh coeng ke, na sal kah ol bangla om tangkhuet,” a ti nah.
36 Yana gama magana, sai ga’ya’yan sarki maza suka shigo suna kuka da ƙarfi. Sarki ma da dukan bayinsa suka yi kuka mai zafi.
A thui Te a khah van neh manghai capa rhoekTe pahoi ha pawk uh. Te vaengah a ol a huel uh tih rhap uh. Te dongah manghai neh a sal rhoek boeih khaw rhahnah neh a nah la hluk hluk rhap uh.
37 Absalom ya gudu ya tafi wurin Talmai ɗan Ammihud, sarkin Geshur. Amma Sarki Dawuda ya yi ta makokin ɗansa kowace rana.
Absalom Te yong tih Geshur manghai Ammihud capa Talmai taengla cet. Tedae a capa dongah hnin takuem nguekcoi.
38 Bayan Absalom ya gudu sai ya je wurin Geshur, ya zauna a can shekara uku.
Absalom Te yong tih Geshuri la aka cet Te kum thum pahoi om.
39 Sai zuciyar sarki Dawuda ya komo kan Absalom, gama an yi masa ta’aziyya game da mutuwar Amnon.
Tedae David manghai tah Amnon a duek dongah te hal tih Absalom taengla a caeh ham khaw a toeng.