< 2 Sama’ila 10 >

1 Ana nan sai sarkin Ammonawa ya rasu, ɗansa Hanun kuwa ya gāje shi a matsayin sarki.
Sabara gahıle Ammonbışda paççah qek'a. Mang'une cigee paççah mang'una dix Xanun eyxhe.
2 Dawuda ya yi tunani a ransa ya ce, “Zan yi wa Hanun ɗan Nahash alheri kamar yadda mahaifinsa ya yi mini.” Saboda haka sai Dawuda ya aiki jakadu su yi masa ta’aziyyar mutuwar mahaifinsa. Sa’ad da mutanen Dawuda suka isa ƙasar Ammonawa,
Davudee eyhen: – Dekkee zas badal dyooxhena yugvalla hav'uva, zınab mang'une dixes Xanunus yugvalla haa'as. Davudee cun insanar Naxaşne duxayne Xanunne k'anyaqa, dekkıs baş-sağlığıyvalla hevles g'uxoole. Davudun insanar Ammonne ölkeeqa qabı hipxhırmee,
3 sai manyan mutanen Ammonawa suka ce wa Hanun shugabansu, “Kana tsammani Dawuda yana girmama mahaifinka ne da ya aiko da jakadu su kawo maka ta’aziyya? Ai, wayo ya yi don yă ga asirin birninmu, yă san ƙarfinmu, yă kuma ci mu da yaƙi.”
Ammonbışde ç'ak'ınbışe cone xərıng'uk'le Xanunuk'le eyhen: – Vak'le həməxüdmede ats'a, Davudee baş-sağlığıyvalla hevles insanar yiğne dekkıs hı'rmatnemeene g'uxoole? Davudee yiğne k'anyaqa insanar şahar uleke alğaahas, mana vaats'a vuxha, qiyğab hı'ğəəkar haa'as g'axuvu!
4 Saboda haka Hanun ya kama mutanen Dawuda ya aske rabin gemun kowannensu, ya yayyage rigunarsu daidai ɗuwawu, sa’an nan ya sallame su.
Xanunee Davudun insanar avqu, manbışin saqqalbı suralqamee, tanalqa ali'iyn karbıd avğançe giviy'arne cigeeqamee gyatxas ilekka. Qiyğab mang'vee manbı cone xaybışeeqa yəqqı'l haa'a.
5 Sa’ad da aka gaya wa Dawuda game da wannan, sai ya aiki manzanni su taryi waɗannan mutanen da aka ci mutuncinsu, gama an wulaƙanta su ƙwarai. Sai sarki ya ce musu, “Ku dakata a Yeriko har sai gemunku ya sāke girma, sa’an nan ku dawo.”
Man kar Davudus yuşan hı'ımee, manbı naşvalin habat'ava, Davudee manbışde ögilqa insanar g'uxoole. Paççahee eyhen: – Saqqalbı aleelesmee Yerixoyee aaxve, qiyğa savk'le.
6 Da Ammonawa suka gane cewa Dawuda ya ji fushi da su sosai saboda abin da suka yi, sai suka yi hayar sojojin ƙasar Arameyawa dubu ashirin daga Bet Rehob da Aram-Zoba, suka kuma yi hayar sarkin Ma’aka tare da mutum dubu ɗaya, suka kuma yi hayar maza dubu goma sha biyu daga Tob.
Ammonbışik'le co Davudne ulele gyapk'ı g'ooce. Manke manbışe Bet-Rexoveeneyiy Tsova eyhene cigeene Arambışike cos g'ad aazır hoyharna esker pılıke kumagıs qot'alecenva insanar g'uxoole. Manbışe Maaka eyhene cigayna paççah aazırne insanıka, sayir Tov eyhene cigeençe yits'ıq'vəd aazır insan qoyt'al.
7 Da jin haka, Dawuda ya tura Yowab da dukan sojojin yaƙi.
Davuduk'le man ats'axhxhamee, Yoavıka gırgın yugba sıç'ookan cehilyarnana g'oşun mang'ul ooqa g'uxoole.
8 Ammonawa suka fita suka ja dāgār yaƙi a ƙofar shiga birninsu, yayinda Aram-Zoba, da na Rehob, da mutane Tob, da kuma na Ma’aka, suka ja tasu dāgār a karkara.
Ammonbı qığeepç'ı, şaharne akkabışde ögil saç'uvkasınbı xhinne giviyk'an. Tsovayniy Rexovın Arambı, Tov eyhene cigayneyiy Maaka eyhene cigayne insanaaşika qığeepç'ı, g'ab curayba ulyoozar.
9 Yowab ya ga cewa an ja masa dāgār yaƙi gaba da baya; saboda haka sai ya zaɓi waɗansu shahararrun sojoji cikin Isra’ila, ya sa su gabza da Arameyawa.
Yoavık'le cune g'oşunne ögiyleyiy yı'q'əle duşmanar gipk'ın g'avcumee, mang'vee İzrailyne gırgıne g'oşunuke yugun gəvxüyn cehilyar curav'u, Arambışde ögilqa giviyk'an.
10 Ya sa sauran mutanen a ƙarƙashin Abishai ɗan’uwansa, ya sa su gabza da Ammonawa.
Avxuyne insanaaşilqar cuna çoc Avişay xərna gixhxhı, manbı Ammonbışde ögiyl giviyk'an.
11 Yowab ya ce, “In Arameyawa suka fi ƙarfina, sai ku kawo mini gudummawa; amma in Ammonawa suka fi ƙarfinku, sai mu kawo muku gudummawa.
Yoavee Avişayık'le eyhen: – Arambı zale gucuka vuxheene, ğu zas kumagıs ayre. De'eş, Ammonbı vale gucuka vuxheene, zı vas kumagıs ayres.
12 Ku yi ƙarfin hali, mu kuma yi yaƙi da ƙarfin zuciya saboda mutanenmu da kuma birane Allahnmu. Ubangiji zai yi abin da yake da kyau a idanunsa.”
Yik'eka ixhe. Qora, yişde milletnemee, yişde Allahne şaharbışdemee, yişda adamiyvalla haagvas. Hasre Rəbbeyid Cusqa neniy yugda qöö, man he'ecen.
13 Sa’an nan Yowab da rundunar da take tare da shi suka ci gaba don su gabza da Arameyawa, Arameyawa kuwa suka gudu a gabansa.
Yoaviy mang'una g'oşun Arambışika sıç'ookka gibğılmee, Arambı Yoavne ögiyle heebaxanbı.
14 Da Ammonawa suka ga Arameyawa suna gudu, sai su ma suka ruga da gudu a gaban Abishai, suka shiga cikin birni. Sa’an nan Yowab ya komo Urushalima daga wurin yaƙin da ya yi da Ammonawa.
Ammonbışik'le Arambı heebaxa g'avcumee, coyub Avişayne ögiyle heepxı, şahareeqa ikkeebaç'e. Ammonbışikan saç'ivkuy ç'əvxhamee, Yoav İyerusalimqa siyk'al.
15 Bayan Arameyawa suka ga Isra’ila ta ci su da yaƙi, sai suka sāke tattara kansu.
Arambışik'le co İzrailybışile avub aaxva g'avcumee, manbı sacigeeqa savayle.
16 Hadadezer sarkin Zoba ya aika a kawo Arameyawan da suke ƙetaren Kogin Yuferites. Suka iso Helam a ƙarƙashin shugabancin Shobak, shugaban dukan sojojin Hadadezer.
Manbışde paççahee, Hadadezeree, insan g'axuvu, Fərat eyhene damayne şene aq'valin Arambı dəv'eeqa qığaa'a. Manbıb Hadadezerne g'oşunne xərıng'uka, Şovakıka, sacigee Xelam eyhene şahareeqa abayle.
17 Da aka gaya wa Dawuda wannan, sai ya tattara dukan Isra’ila, ya ƙetare Urdun, ya je Helam. Arameyawa suka ja dāgār yaƙinsu, suka kara da Dawuda.
Mançina xabar Davudus abımee, mang'vee gırgın İzrailybı sav'u, İordanne damayle ılğeç'u, Xelameeqa arayle. Arambı Davudne ögil saç'uvkasva giviyk'an.
18 Amma Arameyawa suka gudu a gaban Isra’ila, Dawuda kuwa ya kashe mahayan keken yaƙinsu ɗari bakwai, da sojojin ƙasa dubu arba’in. Ya bugi Shobak, shugaban ƙungiyar sojansu ya kuwa mutu a can.
Arambı İzrailybışde ögiyle heebaxanbı. Davudee Arambışda yighıd vəş dəv'əyn daşk'a he'ekkana, yoq'ts'al aazırır balkanıl alixı arına esker gek'a. Manbışda g'oşunna xərna Şovakır, Davudee ı'xı' maacar gek'ana.
19 Sa’ad da dukan sarakuna waɗanda suke abokan tarayya na Hadadezer suka ga Isra’ila sun ci su da yaƙi, sai suka yi sulhu da Isra’ilawa, suka kuma zama bayinsu. Wannan ya sa Arameyawa suka ji tsoron ƙara kai wa Ammonawa gudummawa.
Hadadezerne xılek avubne paççahaaşik'le con gırgınbı İzrailybışis avub avxu g'avcumee, manbışe İzrailybışikana dəv'ə ç'əv hav'u, manbışis nukarar vooxhe. Mançile qiyğa Arambı qəvəyq'ənanbı Ammonbışis kumagbı ha'as.

< 2 Sama’ila 10 >