< 2 Bitrus 1 >

1 Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
Siimon Peetruselt, Jeesuse Kristuse sulaselt ja apostlilt, Neile, kes on nagu meiegi saanud sama kalli usu meie Jumala ja Päästja Jeesuse Kristuse õiguse läbi:
2 Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.
Armu ja rahu olgu teil rohkesti Jumala ja Jeesuse, meie Issanda tundmise kaudu!
3 Ikonsa na Allahntaka ya ba mu kome da muke bukata don rayuwa da kuma tsoron Allah ta wurin sanin wanda ya kira mu ta wurin ɗaukakarsa da nagartarsa.
Tema jumalik vägi on andnud meile kõik, mida jumalakartlikuks eluks vajame, tema tundmise kaudu, kes meid on kutsunud oma kirkuse ja headusega.
4 Ta wurin waɗannan ya ba mu alkawaransa masu girma da kuma masu daraja, domin ta wurinsu ku iya yin tarayya cikin Allahntakarsa, ku kuma kuɓuta daga lalatar da take cikin duniya wadda mugayen sha’awace-sha’awace suke jawowa.
Sel viisil on ta kinkinud meile kõige suuremad ja hinnalisemad tõotused, et te nende kaudu võiksite põgeneda kaduvuse eest, mis valitseb maailmas himude tõttu, ja saada osa jumalikust loomusest.
5 Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
Sel põhjusel tehke kõik endast olenev, et arendada oma usus voorust, vooruses tõetundmist,
6 ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da tsoron Allah;
tõetundmises enesevalitsust, enesevalitsuses visadust, visaduses jumalakartlikkust,
7 ga tsoron Allah kuma ku ƙara da nuna alheri ga’yan’uwa; ga nuna alheri ga’yan’uwa kuma ku ƙara da ƙauna.
jumalakartlikkuses vennalikku kiindumist, vennalikus kiindumises armastust.
8 Domin in kuna ƙaruwa a waɗannan halaye, za su kāre ku daga rashin tasiri da rayuwa na rashin amfani cikin saninku na Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Kui teil seda kõike on ja selles ka edenete, siis te ei jää laisaks ega viljatuks meie Issanda Jeesuse Kristuse tundmises.
9 Amma in wani ba shi da su, ba shi da hangen nesa ke nan kuma makaho ne, ya kuma manta cewa an tsarkake shi daga zunubansa na dā.
Aga kellel seda ei ole, on pime oma lühinägelikkuses, unustades, et ta on oma kunagistest pattudest puhastatud.
10 Saboda haka’yan’uwana, ku ƙara aniya wajen tabbatar da kiranku da zaɓenku da aka yi. Gama in kuka yi waɗannan abubuwa, ba za ku taɓa fāɗuwa ba,
Seepärast, vennad ja õed, püüdke veelgi enam teha kindlaks oma kutsumine ja valik; sest kui te seda teete, ei komista te iial.
11 za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Ja teid ootab rikkalik sissepääs meie Issanda ja Päästja Jeesuse Kristuse igavesse Kuningriiki. (aiōnios g166)
12 Saboda haka kullum zan tuna muku da waɗannan, ko da yake kun sansu kun kuma kahu ƙwarai cikin gaskiyar da kuke da ita yanzu.
Seepärast ma tahan alati teile seda meelde tuletada, kuigi te seda ju teate ja ka kõikumatult püsite teile antud tões.
13 A ganina ya dace in tunashe ku muddin ina raye cikin tentin wannan jiki,
Aga ma pean õigeks teid meeldetuletustega virgutada, kuni ma selles ihulikus telgis elan,
14 domin na sani na kusa in ajiye shi a gefe, yadda Ubangijinmu Yesu Kiristi ya nuna mini a sarari.
teades, et peagi tuleb mul sellest lahkuda, nagu meie Issand Jeesus Kristus on mulle selgeks teinud.
15 Zan kuwa yi iyakacin ƙoƙari in ga cewa bayan rabuwata kullum za ku iya tuna da waɗannan abubuwa.
Ja ma püüan teha kõik endast oleneva, et ka pärast minu äraminekut suudaksite need asjad meeles pidada.
16 Ba mu bi tatsuniyoyin da aka ƙaga da wayo sa’ad da muka gaya muku game da ikon Ubangijinmu Yesu Kiristi da zuwansa ba, sai dai mu shaidu ne na ɗaukakarsa mai girma da muka gani da ido.
Sest me ei ole Issanda Jeesuse Kristuse väge ja tulemist teile teatanud osavalt sepitsetud müüte silmas pidades, vaid me oleme tema suurust ise näinud.
17 Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”
Tema sai au ja kirkust Jumalalt Isalt, kui majesteetlikust hiilgusest kostis hääl: „See on minu armas Poeg, temast on mul hea meel!“
18 Mu kanmu mun ji wannan muryar da ta zo daga sama sa’ad da muke tare da shi a kan dutse mai tsarki.
Meie ise kuulsime seda häält taevast kostmas, kui olime koos temaga pühal mäel.
19 Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku.
Ja nii on meil prohvetlik sõna kui midagi täiesti usaldusväärset, ja seda pange tähele nagu pimedas säravat lampi, kuni koidab päev ning koidutäht tõuseb teie südameis.
20 Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa.
Ennekõike aga mõistke, et ühtki prohvetikuulutust Pühakirjas ei või keegi omapäi tõlgendada.
21 Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.
Sest iialgi pole ükski prohvetikuulutus sündinud inimese tahtel, vaid Pühast Vaimust kantuna on inimesed rääkinud Jumalalt saadud sõna.

< 2 Bitrus 1 >