< 2 Bitrus 3 >

1 Abokaina ƙaunatattu, wannan ita ce wasiƙata ta biyu gare ku. Na rubuta su biyun su zama abin tuni don su faɗakar da ku ga tunani mai kyau.
Nambeambe, nendakukuandikiya wenga, mpendwa yee barua ya ibele ili kukuamsha katika akili,
2 Ina so ku tuna da kalmomin da annabawa masu tsarki na dā suka faɗa da kuma umarnin da Ubangijinmu da Mai Cetonmu ya bayar ta wurin manzanninku.
ili panga uweze kombokya maneno galongelwa kabla na manabii batakatifu na kuhusu amri ya Ngwana witu na mkochopoli kwa tumya mitume.
3 Da farko dai, dole ku fahimci wannan cewa a kwanakin ƙarshe masu ba’a za su zo suna ba’a, suna bin mugayen sha’awace-sha’awacensu.
Ulitange lee kwanza, panga basaliti baisa katika masoba ga mwisho kubasaliti mwenga, kabayenda sawasawa na malengo gabe.
4 Za su ce, “Ina wannan ‘dawowar’ da ya yi alkawari ne? Tun mutuwar kakanninmu, kome yana tafiya kamar yadda yake tun farkon halitta.”
Na pababaya, “Ibile kwaako ahadi ya kerebuka? Tate bitu bawile, Lakini ilebe yote ibile nyoo tangu mwanzo wa uumbaji.
5 Amma da gangan suke manta cewa tun dā can ta wurin maganar Allah sammai suka kasance aka kuma yi ƙasa daga ruwa ta wurin ruwa kuma.
Mana bapangite kati basahau panga nnema ni kumaunde itumbwilwe bokana na mase na pitya mase zamani za kale, kwa neno lya Nnongo,
6 Ta wurin waɗannan ruwan ne aka nutsar, aka kuma hallakar da duniya ta wancan lokaci.
na panga pitya neno lyake na mase gapangite ga ulimwengu kwa kipindi chelo, mana itei imejaa mase, itiharibika.
7 Ta wurin wannan magana ce aka ajiye sammai da ƙasa na yanzu domin wuta, an ajiye su kuma don ranar hukunci da hallaka ta mutane marasa tsoron Allah.
Lakini nambeambe kumaunde na nnema itunzwile kwa neno lelo lelo kwa ajili ya mwoti. Yatihifadhiwa kwa ajili ya lisoba lya hukumu na maangamizi ga bandu babile kwaa Nnongo.
8 Amma kada ku manta da wannan abu guda ɗaya, abokaina ƙaunatattu. Ga Ubangiji kwana ɗaya kamar shekaru dubu ne, shekaru dubu kuma kamar kwana ɗaya ne.
Ayee iweza kwaa kuuchenga ujumbe wako, mwapendwile, panga lisoba limo kwa ngwana ni kati miaka elfu jimo. Na miaka elfu moja ni kati lisoba limo.
9 Ubangiji ba mai jinkiri ba ne wajen cika alkawarinsa, yadda waɗansunku suka fahimci jinkiri. Yana haƙuri da ku, ba ya so wani yă hallaka, sai dai kowa yă kai ga tuba.
Ayee panga kwaa Ngwana apanga mbole mbole kutimiza ahadi, kati yaifikiriwa kuwa, Lakini ywembe ni mvumilivu kwa ajili yinu, ywembe utamani kwaa hata yumo aangamie. Lakini utamaniya kutoa muda ili bote bapate kutubu.
10 Amma ranar Ubangiji za tă zo kamar ɓarawo. Sammai za su ɓace da ruri, abubuwan da suke cikinsu za su ƙone, ƙasa kuma da dukan abin da yake cikinta za su tonu.
Ingawa, lisoba lya Ngwana ipangike kati mwii, kumaunde yapeta kwa kukombwa lilobe. Ilebe yalowa tiniwa mwoto. Nchi ni ilebe yote ibile yalowa bekwa wazi.
11 Da yake za a hallaka dukan abubuwa ta haka, waɗanne irin mutane ne ya kamata ku zama? Ya kamata ku yi rayuwar tsarki da ta tsoron Allah,
Kwa kuwa ilebe yote vyalowa teketea kwa ndela yee. Je wapangika mundu wa aina gani? Utame kitakatifu na maisha ga ki'Nngongo.
12 yayinda kuke zuba ido ga zuwan ranar Allah kuna gaggauta zuwanta. Wannan rana za tă kawo wa sammai hallaka ta ƙunan wuta, abubuwa kuma za su narke don zafi.
Upalikwa kutanga na kuyowa haraka ujio wa lisoba lya Nnongo. Lisoba lee kumaunde kwalowa teketezwa kwa mwoto. Na ilebe yalowayeyuka katika lyoto kali.
13 Amma bisa ga alkawarinsa muna zuba ido ga sabuwar sama da kuma sabuwar ƙasa, inda adalci zai yi zama.
Lakini bokana na ahadi yake, twalenda liunde lyayambe na nnema wayambe, ambapo wabile mu haki walowa tama.
14 Saboda haka, abokaina ƙaunatattu, da yake kuna zuba ido ga wannan, sai ku yi matuƙar ƙoƙari don a same ku ba tabo, sai dai zaman salama da shi.
Nga nyo bapendwa kwa mana twatarajia ilebe yee, jitahidi kuwa makini na laumiwa kwaa na kuwa na amani pamope niywembe.
15 Ku yi zaman sanin cewa haƙurin Ubangijinmu yana nufin ceto ne, kamar yadda ƙaunataccen ɗan’uwanmu Bulus ma ya rubuta muku da hikimar da Allah ya ba shi.
Uzingatie uvumilivu wa Ngwana witu katika ukochopoli, kati mpendwa muinja witu Paulo, ywaandikiya mwenga, bokana na hekima ambayo apeyilwe.
16 Haka yake rubutu cikin dukan wasiƙunsa, yana magana a cikinsu a kan waɗannan al’amura. Wasiƙunsa sun ƙunshi waɗansu abubuwa masu wuyar fahimta, waɗanda jahilai da kuma waɗanda ba tsayayyu ba ne suke murɗe ma’anarsu, kamar yadda suke yi da sauran Nassosi, ta haka suke jawo wa kansu hallaka.
Paulo alongela kuhusu ago gote katika barua yake, kubile ni ilebe ambayo ni igumu kuitanga. Bandu babile kwaa na adamu na uimara bativiharibu ilebe nga nyo, Na mana bapangite kwa maandiki. Kueleka maangamizi yabembe.
17 Saboda haka, abokaina ƙaunatattu, da yake kun riga kun san wannan, sai ku zauna a faɗake don kada a ɗauke hankalinku ta wurin kuskuren marasa bin dokan nan har ku fāɗi daga matsayinku.
Nga nyo, apendwa kwa kuwa mugatangite ago. Mujilinde bene ili panga kana mupotoshwe na abocho wa balaghai na kupoteza uaminifu.
18 Sai dai ku yi girma cikin alheri da sanin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. A gare shi ɗaukaka ta tabbata yanzu da har abada! Amin. (aiōn g165)
Lakini mukue katika neema na ufahamu wa Ngwana na mkochopoli Yesu Kristo. Nambeambe utukufu ubile ni ywembe nambeambe na milele. Amina. (aiōn g165)

< 2 Bitrus 3 >

The World is Destroyed by Water
The World is Destroyed by Water