< 2 Bitrus 2 >
1 Amma a dā akwai annabawan ƙarya a cikin mutane, kamar yadda za a sami malaman ƙarya a cikinku. A ɓoye za su shigar da karkataccen koyarwa mai hallaka, har ma su yi mūsun Ubangiji mai iko duka wanda ya saye su suna kawo wa kansu hallaka farat ɗaya.
Kodwa kwakukhona labaprofethi bamanga phakathi kwabantu, njengoba lakini kuzakuba khona abafundisi bamanga, abazangenisa ngensitha imfundiso ezehlukanisayo ezichithayo, bephika leNkosi eyabathengayo, bezehlisela ukuchitheka okuphangisayo,
2 Da yawa za su bi hanyoyinsu na rashin kunya su kuma sa a rena hanyar gaskiya.
labanengi bazalandela incithakalo zabo; okungabo indlela yeqiniso izahlanjazwa,
3 Cikin kwaɗayinsu waɗannan malaman ƙarya za su cuce ku da tatsuniyoyin da suka ƙaga. Hukuncinsu yana a rataye a kansu tun da daɗewa, hallakarsu kuma ba ta barci.
njalo emhawini ngamazwi alungisiweyo bazakwenza inzuzo ngani; okulahlwa kwabo kwakudala kakulibalanga, lencithakalo yabo kayiwozeli.
4 Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō )
Ngoba uba uNkulunkulu engaziyekelanga ingilosi ezonayo, kodwa eziphosela esihogweni ezinikela emaketaneni obumnyama ukuze zigcinelwe isigwebo; (Tartaroō )
5 in har bai ƙyale duniya ta dā ba sa’ad da ya kawo ambaliya a kan mutanenta marasa tsoron Allah, amma ya kiyaye Nuhu, mai wa’azin adalci, da kuma waɗansu bakwai;
njalo kaliyekelanga ilizwe lendulo, kodwa walondoloza owesificaminwembili uNowa umtshumayeli wokulunga, mhla eletha uzamcolo emhlabeni wabeyisa uNkulunkulu;
6 in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah;
ngokuyichitha eyitshisa imizi yeSodoma leGomora waseyilahla, waseyenza isibonelo kulabo abazakweyisa uNkulunkulu;
7 in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
wasemophula uLothi olungileyo, owahlutshwa yikuhamba ngamanyala kwabangalunganga;
8 (adon kuwa abin da adalin nan ya yi, ya kuma gani, sa’ad da yake a cikinsu, sai kowace rana yakan ji ciwon aikinsu na kangara a zuciyarsa mai adalci)
ngoba lowo olungileyo, ehlala phakathi kwabo, ngokubona lokuzwa insuku ngensuku wazwisa ubuhlungu umphefumulo wakhe olungileyo ngemisebenzi yabo engelamthetho;
9 in haka ne, to, Ubangiji ya san yadda zai ceci mutane masu tsoron Allah daga gwaje-gwaje, yă kuma tsare marasa adalci don ranar hukunci, har yă zuwa ranar shari’a.
iNkosi iyakwazi ukubophula ekulingweni labo abamkhonzayo uNkulunkulu, lokubagcina abangalunganga kuze kube lusuku lwesigwebo, bajeziswe;
10 Wannan gaskiya ce musamman ga waɗanda suke bin sha’awace-sha’awacen lalaci na mutuntaka, suna kuma rena masu mulki. Da ƙarfin hali da kuma girman kai, waɗannan mutane ba sa tsoro kawo zargin ɓata sunan talikan sama;
kodwa ikakhulu bona abalandela inyama enkanukweni engcolileyo, labadelela ubukhosi. Abangakhathaliyo, abalenkani, kabesabi ukuhlambaza ubukhosi;
11 duk da haka ko mala’iku ma da suka fi su ƙarfi suka kuma fi su iko, ba sa kawo irin wannan zargi na ɓata suna game da waɗannan talikai a gaban Ubangiji.
kanti ingilosi, ezinkulu ngamandla langengalo, kazilethi isigwebo senhlamba ukumelana labo phambi kweNkosi.
12 Amma waɗannan mutane suna yin saɓo a kan abubuwan da ba su fahimta ba. Suna kama da dabbobi marasa hankali, halittun da suke bin abin da jikinsu ya faɗa musu kawai, waɗanda aka haifa don a kama a hallaka, kuma kamar dabbobi su ma za su hallaka.
Kodwa laba, njengezinyamazana ngemvelo ezingelangqondo ezazalelwa ukubanjwa lokubulawa, bahlambaza izinto abangazaziyo, bazabhujiswa ekuboleni kwazo,
13 Za a yi musu sakamako da muguntar da suka yi. A ra’ayinsu jin daɗi shi ne a yi annashuwa da rana tsaka. Su ƙazamai ne marasa kunya, suna cike da jin daɗin sha’awace-sha’awacensu yayinda suke cin biki tare da ku.
bazakwemukela umvuzo wokungalungi, abathi kuyintokozo ukuminza emini; bayisici loyangiso, bejabula enkohlisweni zabo, besidla idili lani,
14 Idanunsu sun cike da zina, ba sa ƙoshi da yin zunubi; suna jarrabtar waɗanda ba tsayayyu ba; gwanaye ne a kan kwaɗayi, la’anannun iri!
balamehlo agcwele ubufebe, labangayekeli isono, bayenga imiphefumulo ebuthakathaka, belenhliziyo ezejwayele ubuhwaba, abantwana besiqalekiso;
15 Sun bar miƙaƙƙiyar hanya suka bauɗe suna bin hanyar Bala’am ɗan Beyor, wanda ya yi ƙaunar hakkin mugunta.
batshiye indlela eqondileyo baduha, balandela indlela kaBalami kaBosori, owathanda inzuzo yokungalungi,
16 Amma an tsawata masa saboda laifinsa ta wurin jaki, dabbar da ba ta magana, wadda ta yi magana da muryar mutum ta kuma kwaɓi haukan annabin.
kodwa waba lokusolwa kwesakhe isiphambeko; ubabhemi oyisimungulu, ekhuluma ngelizwi lomuntu, wanqanda ubuhlanya bomprofethi.
17 Waɗannan mutane maɓulɓulai ne babu ruwa da kuma hazon da guguwar iska take kora. An shirya matsanancin duhu dominsu.
Laba bayimithombo engelamanzi, amayezi aqhutshwa yisiphepho, okugcinelwe bona ubumnyama bomnyama kuze kube phakade. ()
18 Gama suna surutai banza na girman kai, ta wurin son bin fasikanci na mutuntaka, sukan jan hankulan mutanen da suke kuɓucewa daga waɗancan masu zama cikin kuskure.
Ngoba bakhuluma okokuziqakisa okweze, babayenga ngenkanuko zenyama langobufebe labo abaphunyuke sibili kubo abahamba ekuduheni,
19 Suna yin musu alkawarin’yanci, yayinda su kansu bayi ne ga aikin lalata gama mutum bawa ne ga duk abin da ya mallake shi.
bebathembisa inkululeko, bona uqobo beyizigqili zokubola; ngoba lowo umuntu ehlulwe ngaye, lakuye wenziwa isigqili.
20 In har sun kuɓuta daga lalacin duniya ta wurin sanin Ubangijinmu da kuma Mai Cetonmu Yesu Kiristi sai suka sāke koma a cikin lalacin, har ya rinjaye su, za su fi muni a ƙarshe fiye da farko.
Ngoba uba sebephunyukile ekungcoleni komhlaba ngolwazi lweNkosi loMsindisi uJesu Kristu, besebebuya behilelwa behlulwa yikho, izinto zokucina sezibe zimbi kubo kulezokuqala.
21 Zai fi musu kyau da ba su taɓa sanin hanyar adalci ba, fiye da a ce sun sani sa’an nan su juya bayansu ga umarni mai tsarkin nan da aka ba su.
Ngoba ngabe kwaba ngcono kubo uba babengayazanga indlela yokulunga, kulokuthi sebeyazile bafulathele umlayo ongcwele onikelwe kibo.
22 A kansu karin maganan nan gaskiya ce, “Kare ya koma kan amansa,” da kuma, “Alade da aka yi wa wanka, ya koma birgimarsa cikin laka.”
Kodwa kubehlele lokhu okwesaga esiqinisileyo esithi: Inja ibuyela kwawayo amahlanzo; lengulube ensikazi egezileyo ekugiqikeni edakeni.