< 2 Bitrus 2 >
1 Amma a dā akwai annabawan ƙarya a cikin mutane, kamar yadda za a sami malaman ƙarya a cikinku. A ɓoye za su shigar da karkataccen koyarwa mai hallaka, har ma su yi mūsun Ubangiji mai iko duka wanda ya saye su suna kawo wa kansu hallaka farat ɗaya.
Tedae pilnam khuiah laithae tonghma rhoek khaw om uh. Te vanbangla nangmih khuiah khaw laithae saya om ni. Anih tah pocinah buhlaelh neh ha hawn ni. Amih aka lai boeikung pataeng te a hnoel uh tih pocinah te amamih soahpawk a cuhu sak uh.
2 Da yawa za su bi hanyoyinsu na rashin kunya su kuma sa a rena hanyar gaskiya.
Te phoeiah amih kah omthenbawnnah te muep a vai uh ni. Amih kongah oltak longpuei te a soehsal uh ni.
3 Cikin kwaɗayinsu waɗannan malaman ƙarya za su cuce ku da tatsuniyoyin da suka ƙaga. Hukuncinsu yana a rataye a kansu tun da daɗewa, hallakarsu kuma ba ta barci.
Halhkanah neh olka a pueh uh vetih nangmih khaw n'yoih uh ni. Amih ham a rhuem kah laitloeknah loh uelh pawt vetih amih kah pocinah te ngam mahpawh.
4 Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō )
Pathen loh puencawn rhoek a tholh uh atah hlun pawh. Te dongah hell tlak nah thirhui neh a hmuepnah la a voeih tih laitloeknah ham a khoh. (Tartaroō )
5 in har bai ƙyale duniya ta dā ba sa’ad da ya kawo ambaliya a kan mutanenta marasa tsoron Allah, amma ya kiyaye Nuhu, mai wa’azin adalci, da kuma waɗansu bakwai;
Diklai rhuem te khaw a hlun moenih. Tedae baltalh kah Diklai te tuilii loh a khuk vaengah duengnah olhoe Noah neh parhet ni a paih.
6 in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah;
Sodom neh Gomorrah kho te pocinah neh a boe sak, a unghloi te baltalh la aka om rhoek ham moeiboe la a khueh coeng.
7 in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
Te vaengah omthenbawnnah omih dongah aka cungpoeh halang rhoek lamloh a vueinan hlang dueng Lot te a hlawt.
8 (adon kuwa abin da adalin nan ya yi, ya kuma gani, sa’ad da yake a cikinsu, sai kowace rana yakan ji ciwon aikinsu na kangara a zuciyarsa mai adalci)
Hlang dueng loh amih taengah hmuhnah hnavue neh kho a sak. Tedae hlang dueng kah a hinglu te lailak rhoek kah khoboe loh a hnin, a hnin a ngawn pah.
9 in haka ne, to, Ubangiji ya san yadda zai ceci mutane masu tsoron Allah daga gwaje-gwaje, yă kuma tsare marasa adalci don ranar hukunci, har yă zuwa ranar shari’a.
Aka cuep te noemcainah lamkah a hlawt ham neh halang rhoek te a khoh vetih laitloeknah khohnin ah a cawh ham khaw Boeipa loh a ming.
10 Wannan gaskiya ce musamman ga waɗanda suke bin sha’awace-sha’awacen lalaci na mutuntaka, suna kuma rena masu mulki. Da ƙarfin hali da kuma girman kai, waɗannan mutane ba sa tsoro kawo zargin ɓata sunan talikan sama;
Olpuei la a tihnai kah hoehhamnah dongah pumsa hnukah pongpa uh tih taemrhainah te ana hnaep uh. Sayalh la aka cungpoeh rhoek loh thangpomnah te soehsal ham birhih uh pawh.
11 duk da haka ko mala’iku ma da suka fi su ƙarfi suka kuma fi su iko, ba sa kawo irin wannan zargi na ɓata suna game da waɗannan talikai a gaban Ubangiji.
Puencawn rhoek loh thadueng neh thaomnah muep om mai tih boeipa hmaiah amih ham aka soehsal la laitloeknah a khuen moenih.
12 Amma waɗannan mutane suna yin saɓo a kan abubuwan da ba su fahimta ba. Suna kama da dabbobi marasa hankali, halittun da suke bin abin da jikinsu ya faɗa musu kawai, waɗanda aka haifa don a kama a hallaka, kuma kamar dabbobi su ma za su hallaka.
Tedae, tuuknah neh a hmawnnah la aka om rhamsa bangla amih te a poekngaih ah khohmang rhaita la thaang uh coeng. A soehsal uh nawn te khaw a mangvawt uh dongah te rhoek kah hmawnnah khuiah poeih uh van bitni.
13 Za a yi musu sakamako da muguntar da suka yi. A ra’ayinsu jin daɗi shi ne a yi annashuwa da rana tsaka. Su ƙazamai ne marasa kunya, suna cike da jin daɗin sha’awace-sha’awacensu yayinda suke cin biki tare da ku.
Boethae kah thapang la patang uh. Pumdomnah khohnin vaengkah te omthenbawnnah la a poek uh. A tihnai neh cawtkoi la aka malawk rhoek tah amih kah hmilhmaknah khuiah na cahnoo uh.
14 Idanunsu sun cike da zina, ba sa ƙoshi da yin zunubi; suna jarrabtar waɗanda ba tsayayyu ba; gwanaye ne a kan kwaɗayi, la’anannun iri!
Samphaih ham mik duih a huel uh tih tholhnah khaw nawtnawt om. Yutho hinglu rhoek te a yoek uh. Thinko te halhkanah la a hlinsai tih ca rhoek tah rhunkhuennah la poeh.
15 Sun bar miƙaƙƙiyar hanya suka bauɗe suna bin hanyar Bala’am ɗan Beyor, wanda ya yi ƙaunar hakkin mugunta.
Long dueng te a hnoo uh tih rhaithi uh thae. Bosor Balaam kah longpuei te a vai uh.
16 Amma an tsawata masa saboda laifinsa ta wurin jaki, dabbar da ba ta magana, wadda ta yi magana da muryar mutum ta kuma kwaɓi haukan annabin.
Anih long te boethae kah thapang a lungnah dongah a toel dae a khingkhaknah la a khueh. Laak olmueh loh hlang ol la cal tih tonghma kah angsainah te a paa sak.
17 Waɗannan mutane maɓulɓulai ne babu ruwa da kuma hazon da guguwar iska take kora. An shirya matsanancin duhu dominsu.
Te rhoek tah tuihang tuisih neh hlipuei loh a yawn khomai ni. Amih ham yinnah khuikah a hmuepnah te a khoem pah coeng. ()
18 Gama suna surutai banza na girman kai, ta wurin son bin fasikanci na mutuntaka, sukan jan hankulan mutanen da suke kuɓucewa daga waɗancan masu zama cikin kuskure.
A honghi te a puehkan la aka thui loh tholhhiknah khuiah khosak lamkah aka loeih paek rhoek te pumsa kah hoehhamnah, omthenbawn neh a yoek uh.
19 Suna yin musu alkawarin’yanci, yayinda su kansu bayi ne ga aikin lalata gama mutum bawa ne ga duk abin da ya mallake shi.
Amih ham poenghalnah te a caeng pah dae amamih tah hmawnnah kah sal la om uh. Pakhat loh a khulae coeng te tah anih te sal a bi sak.
20 In har sun kuɓuta daga lalacin duniya ta wurin sanin Ubangijinmu da kuma Mai Cetonmu Yesu Kiristi sai suka sāke koma a cikin lalacin, har ya rinjaye su, za su fi muni a ƙarshe fiye da farko.
Te dongah mamih kah Boeipa neh Khangkung Jesuh Khrih kah mingnah rhangneh Diklai boinah lamkah loeih coeng. Tedae te nen te koep tingtong tih a khulae atah amih ham hnukkhueng te lamhma lakah a thae ngai la om.
21 Zai fi musu kyau da ba su taɓa sanin hanyar adalci ba, fiye da a ce sun sani sa’an nan su juya bayansu ga umarni mai tsarkin nan da aka ba su.
Duengnah longpuei te a ming uh tih amih taengah olpaek cim a paek lamkah a bal uh lakah ming mueh la a om te amih ham then ngai.
22 A kansu karin maganan nan gaskiya ce, “Kare ya koma kan amansa,” da kuma, “Alade da aka yi wa wanka, ya koma birgimarsa cikin laka.”
Amih taengah thuidoeknah a thoeng he tah thuem pai. Ui tah a lok dongla mael tih ok khaw tiknong dongah a bolnah ham tui a hluk.