< 2 Bitrus 2 >
1 Amma a dā akwai annabawan ƙarya a cikin mutane, kamar yadda za a sami malaman ƙarya a cikinku. A ɓoye za su shigar da karkataccen koyarwa mai hallaka, har ma su yi mūsun Ubangiji mai iko duka wanda ya saye su suna kawo wa kansu hallaka farat ɗaya.
Isarel khyangmjü üng Sahma ksee a na ngdang khawikie. Acuna kba ni, nangmia ksunga akse jah mtheikie podang law khaie. Cimpyenak ja khyekia mtheinake cun nami veia lawpüi u lü, amimi jah küikyanki Bawi hngawh pi ma law khaie. Acunakyase, amimäta khana cimpyenak cun akjanga phaeisak khaie.
2 Da yawa za su bi hanyoyinsu na rashin kunya su kuma sa a rena hanyar gaskiya.
Acukba akya mahmaha khyange naw am dawkyakia ami tuilam cun jah läk khaie. Acukba ami ve ua phäh, Ngthungtaka Tuilam cun khyange naw kbäüei law khaie.
3 Cikin kwaɗayinsu waɗannan malaman ƙarya za su cuce ku da tatsuniyoyin da suka ƙaga. Hukuncinsu yana a rataye a kansu tun da daɗewa, hallakarsu kuma ba ta barci.
Acuna akse jah mtheikie naw kummu kamvanak ja khyanga pyang khuikame am ning jah mhleimhlak eiaw law khaie. Cunüngpi, ahlana khyüh ngthu jah mkhyah khai naw pi jah mtät lü, jah Kcimpyeh khai cun dingkhu lü ipeiki am ni.
4 Gama in har Allah bai ƙyale mala’iku sa’ad da suka yi zunubi ba, amma ya tura su cikin lahira, domin a tsare su don hukunci; (Tartaroō )
Mkhyekatkie khankhawngsäe pi Pamhnam naw am jah kpamei lü mulaia a jah khyak ni. Anghmüpnak cuia mthiyüi am jah khit lü Ngthumkhyahnaka Khawmhnüp a jah mtäheisak. (Tartaroō )
5 in har bai ƙyale duniya ta dā ba sa’ad da ya kawo ambaliya a kan mutanenta marasa tsoron Allah, amma ya kiyaye Nuhu, mai wa’azin adalci, da kuma waɗansu bakwai;
Pamhnam naw akphyüma khawmdek pi am kpamei. Acunakyase, Mhnam am ktuiktäkie cun mlikpitui am a jah mkhyüh ni. Ngsungpyunnaka mawng pyenki Nawe ta a püi he khyang khyüh mahmaha jah küikyanki.
6 in har ya hukunta biranen Sodom da Gomorra ta wurin ƙone su suka zama toka, ya kuma maishe su misali na abin da zai faru da marasa tsoron Allah;
Pamhnam naw Sodom ja Komorah mlühe pi meikdäi am jah mcing pängki. Pamhnam am ktuiktä lü awmki hea khana ihawkba thawn law khai ti cun a jah mhnuhnaka kyaki.
7 in kuwa har ya ceci Lot, mai adalci, wanda ya damu ainun da ƙazamar rayuwar mutane marasa bin doka;
Cunüngpi, mtuihkse lü am dawkyakia awmihkiea phäh kthasekia khyang kdaw Lotah ta lätlangsaki.
8 (adon kuwa abin da adalin nan ya yi, ya kuma gani, sa’ad da yake a cikinsu, sai kowace rana yakan ji ciwon aikinsu na kangara a zuciyarsa mai adalci)
Acuna khyang kdaw cun mtuihsekia khyange am atänga ve lü, am dawkyaki ami awmih ngneisake cun amhnüp täa hmu ngja lü a mlung khuikhakia kyaki.
9 in haka ne, to, Ubangiji ya san yadda zai ceci mutane masu tsoron Allah daga gwaje-gwaje, yă kuma tsare marasa adalci don ranar hukunci, har yă zuwa ranar shari’a.
Acunakyase, Mhnam üng xüngseikie cun khuikhanak üngka naw ihawkba jah yung vai cun ksing lü, Mhnam üng am xüngseikie, asükyüa ami mtisa hlüa hüipawm bawhbah lü Pamhnama ana ia käh ngaikie cun, Ngthumkhyahnaka Khawmhnüp veia ihawkba jah tak vai cun pi Bawipa naw ksingki. Ahina akse jah mtheikie cun linglai lü ami mlung dämkie, khankhawa kae pi jah leisawng vai am ksing lü jah mdihmsuikie ni.
10 Wannan gaskiya ce musamman ga waɗanda suke bin sha’awace-sha’awacen lalaci na mutuntaka, suna kuma rena masu mulki. Da ƙarfin hali da kuma girman kai, waɗannan mutane ba sa tsoro kawo zargin ɓata sunan talikan sama;
11 duk da haka ko mala’iku ma da suka fi su ƙarfi suka kuma fi su iko, ba sa kawo irin wannan zargi na ɓata suna game da waɗannan talikai a gaban Ubangiji.
Ahin hea kthaka johit mah bawk lü kyan bawkia khankhawngsäe naw pi Bawipaa hmaimaa mdihmsuinak üng am jah mkatei khawi u naw.
12 Amma waɗannan mutane suna yin saɓo a kan abubuwan da ba su fahimta ba. Suna kama da dabbobi marasa hankali, halittun da suke bin abin da jikinsu ya faɗa musu kawai, waɗanda aka haifa don a kama a hallaka, kuma kamar dabbobi su ma za su hallaka.
Cunüngpi, ahina khyange ta ami sümhmuha awmihkie. Amimi cun jah pinman lü jah hnim vaia khisa kyunge am tängkie ni. Am ami ksingnak pi mdihmsuinak am ngtäkpüikie. Khisa kyungea mäiha jah kcimpyeh vai,
13 Za a yi musu sakamako da muguntar da suka yi. A ra’ayinsu jin daɗi shi ne a yi annashuwa da rana tsaka. Su ƙazamai ne marasa kunya, suna cike da jin daɗin sha’awace-sha’awacensu yayinda suke cin biki tare da ku.
khuikhatnak ami mtüimdawn lawa mäiha, ami khana khuikhatnak pha be khai. Amimia phäh hlimtui jekyainak ta; ami mtisa hlükawa kümbenak cun khawkdeia pi ami pawh hin ni. Nami pawipyang kunga buh ami ei law üng, hleihlak am mlümlawk u lü, nami phäh mtüihkheh lü ngkeeikse lawpüikie ni.
14 Idanunsu sun cike da zina, ba sa ƙoshi da yin zunubi; suna jarrabtar waɗanda ba tsayayyu ba; gwanaye ne a kan kwaɗayi, la’anannun iri!
I pi am suihjap u, ami hnungla vai däk cim ni ami suihjap u. Mkhyenak ami pawh hlüa mlung am khäksak khawh u. Ami mlung kyawng pi kummu kamvanak am kümbe u lü, ktha ngcekia khyange pi kyükngtängnak vai da jah cehpüikie. Acun he cun Pamhnama yünsenaka kea awmki he ni.
15 Sun bar miƙaƙƙiyar hanya suka bauɗe suna bin hanyar Bala’am ɗan Beyor, wanda ya yi ƙaunar hakkin mugunta.
Ngsungpyunkia lam hawih lü, ami cehnak lam mkhyüh ve u. Ngui a yahnak vaia phäh akse pawh vai am mhmaneiki, Pawtawa ca Balaam khang ve u.
16 Amma an tsawata masa saboda laifinsa ta wurin jaki, dabbar da ba ta magana, wadda ta yi magana da muryar mutum ta kuma kwaɓi haukan annabin.
Acuna Balaam cun naw a mkhyea phäh mcingnak cun khameiki. A sanghngaksaü naw khyanga kba ngthuei lü, sahmaa kya kphei lü a yukpainak cun hawihsakia kyaki.
17 Waɗannan mutane maɓulɓulai ne babu ruwa da kuma hazon da guguwar iska take kora. An shirya matsanancin duhu dominsu.
Ahina khyange cun tui käikia tui khui ja, khawkhi naw jawn se khyük beki ngmei am tängkie ni. Ami phäha angsäia nghmüpkia khuinu cun Pamhnam naw jah tak petki. ()
18 Gama suna surutai banza na girman kai, ta wurin son bin fasikanci na mutuntaka, sukan jan hankulan mutanen da suke kuɓucewa daga waɗancan masu zama cikin kuskure.
Camcah lü, am ngtähkia ngcaükie. Ami mtisa hlü hüipawmnake am, am dawkyakia xüngseinak üngkhyüh lätlang lü ngthunghlai thaikie cen jah tuiven bekie.
19 Suna yin musu alkawarin’yanci, yayinda su kansu bayi ne ga aikin lalata gama mutum bawa ne ga duk abin da ya mallake shi.
Acun he naw ngthunghlai thaikie üng lätlangnak nami yah khai ti lü jah bekhüt na u lü, amimät cimpyenaka mpyaa kyaki he. Isenitiüng, khyang cun mi mlung jah nängeikia mpyaa mi kyaki.
20 In har sun kuɓuta daga lalacin duniya ta wurin sanin Ubangijinmu da kuma Mai Cetonmu Yesu Kiristi sai suka sāke koma a cikin lalacin, har ya rinjaye su, za su fi muni a ƙarshe fiye da farko.
Mi Bawipa ja Küikyan Bawi Jesuh Khritaw ksingnak üngkhyüh khawmdek mtüihkhehnaka ksung üng lätlang päng ma lü, acune üng hlimtui xüngsei bekia khyange ta, akcüka kaa kthaka akpäihnaka ka hin kyühse bawki ni.
21 Zai fi musu kyau da ba su taɓa sanin hanyar adalci ba, fiye da a ce sun sani sa’an nan su juya bayansu ga umarni mai tsarkin nan da aka ba su.
Acukba vekia khyangea phäh ta, ngsungpyunnaka mawng ngja lü ngcingcaihkia ngthupet hawih bea kthaka, am ami ksing xa hin daw bawk ve.
22 A kansu karin maganan nan gaskiya ce, “Kare ya koma kan amansa,” da kuma, “Alade da aka yi wa wanka, ya koma birgimarsa cikin laka.”
Ami veia thawnhlawkie hin naw, “Ui naw amäta mlawh ei beki, vawk naw pi a awt pänga lawk awt beki” tia mcäpnak kümceikia mdan ve.