< 2 Bitrus 1 >

1 Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
Nene Simoni Petili, mtumisi na mtumi wa Yesu Kilisitu. Nikuvayandikila nyenye mwempokili sadika yilayila yabwina neju yetapokili tete, kwa njila ya ubwina wa Chapanga witu na msangula Yesu Kilisitu.
2 Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.
Nikuvaganila ubwina wa Chapanga na uteke wamahele mukummanya Chapanga na Yesu BAMBU witu.
3 Ikonsa na Allahntaka ya ba mu kome da muke bukata don rayuwa da kuma tsoron Allah ta wurin sanin wanda ya kira mu ta wurin ɗaukakarsa da nagartarsa.
Kwa makakala gaki ga chi Chapanga, Chapanga atipelili mambu goha getigana muni titama cha kumuyupa na kumlumba Chapanga kwa kummanya mwene mweatikemili titama nayu mkulu na ubwina waki mwene.
4 Ta wurin waɗannan ya ba mu alkawaransa masu girma da kuma masu daraja, domin ta wurinsu ku iya yin tarayya cikin Allahntakarsa, ku kuma kuɓuta daga lalatar da take cikin duniya wadda mugayen sha’awace-sha’awace suke jawowa.
Ndava yeniyo atipelili njombi yaki yikulu na zabwina zeajovili akutipela, muni ndava ya njombi zenizo muni muyepa mnogo uhakau weuvi pamulima, na kuvya ngati Chapanga cheigana tivyai.
5 Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
Ndava yeniyo, mkangamala myonjokesa ubwina musadika, na ubwina winu myonjokesa mumanya winu,
6 ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da tsoron Allah;
mukumanya kwinu muyonjokesa kujilongosa mwavene, na mukujilongosa mwavene muyonjokesa usindimala na mukusindimala muyonjokesa kumyogopa Chapanga,
7 ga tsoron Allah kuma ku ƙara da nuna alheri ga’yan’uwa; ga nuna alheri ga’yan’uwa kuma ku ƙara da ƙauna.
na mukuyogopa Chapanga myonjokesa unkozi wa chiulongo na pa genago yonjokesa uganu kwa vandu voha.
8 Domin in kuna ƙaruwa a waɗannan halaye, za su kāre ku daga rashin tasiri da rayuwa na rashin amfani cikin saninku na Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Mkavya na mambu genago kwa umahele, yati mwivya lepi vakata nambu mwemhotola kukita gabwina na kuvatangatila vangi mukumanya BAMBU witu Yesu Kilisitu.
9 Amma in wani ba shi da su, ba shi da hangen nesa ke nan kuma makaho ne, ya kuma manta cewa an tsarkake shi daga zunubansa na dā.
Nambu mundu mweangavya na mambu ago ivya ngalola, angahotola kulola vindu vya kutali na akosiwi kuvya amali kunyambiswa kumbudila kwaki Chapanga kwa kadeni.
10 Saboda haka’yan’uwana, ku ƙara aniya wajen tabbatar da kiranku da zaɓenku da aka yi. Gama in kuka yi waɗannan abubuwa, ba za ku taɓa fāɗuwa ba,
Hinu ndi, valongo vangu mkangamala neju ukemela winu na uhaguliwa wewakitiwi na Chapanga uvya lijambu leliyendelela changali mwishu muwumi winu, ngati mkatama chenicho mgwa lepi mukumbudila Chapanga.
11 za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Kwa kukita genago yati myidikiliwa njwe kuyingila muunkosi wa magono goha gangali mwishu wa BAMBU na Msangula witu Yesu Kilisitu. (aiōnios g166)
12 Saboda haka kullum zan tuna muku da waɗannan, ko da yake kun sansu kun kuma kahu ƙwarai cikin gaskiyar da kuke da ita yanzu.
Hinu yati niyendelela kuvakumbusa magono goha mambu aga, pamonga mmali kugamanya na mkangamili muuchakaka wemwaupokili.
13 A ganina ya dace in tunashe ku muddin ina raye cikin tentin wannan jiki,
Niwona ndi lijambu labwina kwangu, lukumbi lwoha lwenitama mumi pamulima apa, kuvakenyemusa na kuvakumbusa kuvala mambu aga.
14 domin na sani na kusa in ajiye shi a gefe, yadda Ubangijinmu Yesu Kiristi ya nuna mini a sarari.
Muni nimanyili kuvya papipi yati nikuyivika patali higa iyi yeyifwa, ngati BAMBU witu Yesu Kilisitu cheanijovili hotohoto.
15 Zan kuwa yi iyakacin ƙoƙari in ga cewa bayan rabuwata kullum za ku iya tuna da waɗannan abubuwa.
Hinu, ndi yati nikita chochoha chenihotola, muni nikafwayi mugakumbukai mambu aga lukumbi lwoha.
16 Ba mu bi tatsuniyoyin da aka ƙaga da wayo sa’ad da muka gaya muku game da ikon Ubangijinmu Yesu Kiristi da zuwansa ba, sai dai mu shaidu ne na ɗaukakarsa mai girma da muka gani da ido.
Lukumbi petivawulili kuuvala ukulu wa kubwela kwaki BAMBU witu Yesu Kilisitu, tavajovili lepi humu za udese kuhuma kwa vandu vevachenjili. Tete talolili ukulu waki mwene kwa mihu gitu.
17 Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”
Tete tavi lukumbi lweapewili utopesa na ukulu kuhuma kwa Chapanga dadi, lukumbi lwami palwambwelili mwene mweavi na Ukulu Mkulu, lukajova, “Uyu ndi Mwanangu Mganu mweniganisiwi nayu.”
18 Mu kanmu mun ji wannan muryar da ta zo daga sama sa’ad da muke tare da shi a kan dutse mai tsarki.
Kangi, tavete tayuwini lwami ulo kuhuma kunani kwa Chapanga, lukumbi patavili pamonga nayu panani ya chitumbi chamsopi.
19 Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku.
Kavili, ujumbi wewajoviwi vamlota va Chapanga timanyili kuvya wavili wa chakaka na nyenye yati mkita chabwina ngati mukuuyuwanila ujumbi wenuo, muni ngati hahi cheyikuvalangasila muchitita mbaka ligono pekwicha na Kilisitu mweavili ndondo peilangisa mumitima yinu.
20 Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa.
Neju pa ago, mkumbuka kawaka mundu mweihotola kudandaula mwene ujumbi kuhuma kwa Chapanga weuvili mu Mayandiku Gamsopi.
21 Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.
Muni katu kawaka ujumbi Chapanga wabweli lepi ngati vandu chevigana vene, nambu vandu vajovili ujumbi kuhuma kwa Chapanga valongwiswi na Mpungu Msopi.

< 2 Bitrus 1 >