< 2 Bitrus 1 >

1 Siman Bitrus, bawa da kuma manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga waɗanda ta wurin adalcin Allahnmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi sun sami bangaskiya mai daraja irin tamu.
Simoni Petro, Mmanda na mtume wa Yesu Kristo, kwa balo baipokile imani yeyelo ya thamani kati twaipokile twenga, imani yaibile nkati ya haki ya Nnongo na mwokozi witu Yesu Kristo.
2 Alheri da salama su zama naku a yalwace ta wurin sanin Allah da Yesu Ubangijinmu.
Neema ibe kwinu, amani iyongeyekeye pitya maarifa ga Nnongo na Ngwana witu Yesu.
3 Ikonsa na Allahntaka ya ba mu kome da muke bukata don rayuwa da kuma tsoron Allah ta wurin sanin wanda ya kira mu ta wurin ɗaukakarsa da nagartarsa.
Pitya maarifa ga Nnongo tupatike makowe gake yote kwa ajili ya uchaji wa maisha. Boka kwa Nnongo ywatukemile kwa ajili ya uzuru wa utukufu wake.
4 Ta wurin waɗannan ya ba mu alkawaransa masu girma da kuma masu daraja, domin ta wurinsu ku iya yin tarayya cikin Allahntakarsa, ku kuma kuɓuta daga lalatar da take cikin duniya wadda mugayen sha’awace-sha’awace suke jawowa.
Kwa ndela yee atitutumanisha ahadi ngolo ya thamani. Apangite nyoo ili kutupanga barithi ba asili ya Nnongo, kwa kadiri tuyendelya kuuleka ubou wa dunia yee.
5 Saboda haka, ku yi iyakar ƙoƙari ku ƙara wa bangaskiyarku nagarta; ga nagarta kuwa, ku ƙara mata sani;
Kwa sababu yee, mupange bidii kuongeza uzuri kwa ndela ya imani yinu, kwa sababu ya uzuri, maarifa.
6 ga sani kuma ku ƙara masa kamunkai; ga kamunkai kuma ku ƙara da daurewa; ga daurewa kuwa ku ƙara da tsoron Allah;
Pitya maarifa, kiasi, pitya kiasi saburi, na pitya saburi utauwa.
7 ga tsoron Allah kuma ku ƙara da nuna alheri ga’yan’uwa; ga nuna alheri ga’yan’uwa kuma ku ƙara da ƙauna.
Pitya utuwa upendo wa alongo na pitya upendo wa alongo, upendo.
8 Domin in kuna ƙaruwa a waɗannan halaye, za su kāre ku daga rashin tasiri da rayuwa na rashin amfani cikin saninku na Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Mana makowe aga gabile nkati yinu, yayendelya kukua nkati yinu, bai mwenga mwapangika kwaa tasa au bandu babeleka kwaa matunda katika maarifa ga Ngwana witu Yesu Kristo.
9 Amma in wani ba shi da su, ba shi da hangen nesa ke nan kuma makaho ne, ya kuma manta cewa an tsarkake shi daga zunubansa na dā.
Lakini yeyote ywabile kwaa na makowe aga, ugabona makowe ga papipi kae; ywembe nga ipofu, atisahau utakaso ba sambi yake ya kale.
10 Saboda haka’yan’uwana, ku ƙara aniya wajen tabbatar da kiranku da zaɓenku da aka yi. Gama in kuka yi waɗannan abubuwa, ba za ku taɓa fāɗuwa ba,
Kwa eyo, alongo bango, mupange juhudi ili kujihakikishia uteule na wito kwa ajili yinu. Kati mugapanga aga, mwalowa kuikwaa.
11 za ku sami kyakkyawar marabta cikin madawwamin mulkin Ubangijinmu da Mai Cetonmu Yesu Kiristi. (aiōnios g166)
Nga nyoo mwaipatia bingi ba nnango wa jingya katika upwalume wangayomoka wa Ngwana witu na nkochopoli Yesu Kristo. (aiōnios g166)
12 Saboda haka kullum zan tuna muku da waɗannan, ko da yake kun sansu kun kuma kahu ƙwarai cikin gaskiyar da kuke da ita yanzu.
Kwa eyo nenga nalowa pangika tayari kuwakombokya makowe aga kila mara, hata kama mwayatanga, nambeambe mubile imara katika kweli.
13 A ganina ya dace in tunashe ku muddin ina raye cikin tentin wannan jiki,
Nawaza kuwa nibile sahihi kubaamsha na kuwakombokya nnani ya makowe aga, ningali nibile nkati ya hema lee.
14 domin na sani na kusa in ajiye shi a gefe, yadda Ubangijinmu Yesu Kiristi ya nuna mini a sarari.
Kwa mana nitangite kuwa muda kwaa mrefu nalowa liondoa lihema lyango, kati Ngwana Yesu Kristo atubonekeya.
15 Zan kuwa yi iyakacin ƙoƙari in ga cewa bayan rabuwata kullum za ku iya tuna da waɗannan abubuwa.
Nalowa jitahidi kwa bidii kwa ajili yinu ili mkombokeye makowe aga baada ya nenga kuboka.
16 Ba mu bi tatsuniyoyin da aka ƙaga da wayo sa’ad da muka gaya muku game da ikon Ubangijinmu Yesu Kiristi da zuwansa ba, sai dai mu shaidu ne na ɗaukakarsa mai girma da muka gani da ido.
Kwa mana twenga twafata kwaa hadithi zatijingya kwa ustadi palo patulongela nnani ya ngupu na kujidhihirisha kwa Ngwana witu Yesu Kristo, ila twenga tubile mashahidi ba utukufu wake.
17 Gama ya sami girma da ɗaukaka daga Allah Uba sa’ad da murya ta zo masa daga Mafificiyar Ɗaukaka cewa, “Wannan Ɗana ne, wanda nake ƙauna; da shi nake jin daɗi ƙwarai.”
Ywembe ywapokile utukufu na heshima boka kwa Nnongo tate palo lilobe liyowanike boka katika utukufu nkolo yatibaya.”Ayoo nga mwana wango, mpendwa wango ambaye ywatipendezwa niywembe.”
18 Mu kanmu mun ji wannan muryar da ta zo daga sama sa’ad da muke tare da shi a kan dutse mai tsarki.
Tuyowine lilobe lee iboka kumaunde palo tubile niywembe katika chelo kitombe kitakatifu.
19 Muna kuwa da maganar annabawa da aka ƙara tabbatar mana, zai fi kyau in kuka lura da ita, kamar hasken da yake haskakawa a wuri mai duhu, har yă zuwa wayewar gari da kuma haskakawar tauraron asubahi a zukatanku.
Tubile ni lee neno lya unabii lyalithibitike, ambalo kwa lee mwapanga vyema kuliteketeza. Kati taa ya'ing'ara mulibendo mpaka bwamba na ndondwa ga mawio zatibonekana katika mioyo yinu.
20 Gaba da kome dai, dole ku gane cewa babu annabcin Nassin da ya fito daga fassarar annabi da kansa.
Mutangite aga panga, ntopo unabii wauandikilwe kwa sababu ya kuwaza mwabene kwa nabii mwene.
21 Gama annabci bai taɓa samo tushensa daga nufin mutum ba, sai dai mutane sun yi magana daga Allah yayinda Ruhu Mai Tsarki ya bishe su.
Kwa mana ntopo unabii wabile kwa mapenzi ga bandu, ila bandu bapangilwe na Roho mtakatifu ywalongela boka kwa Nnongo.

< 2 Bitrus 1 >