< 2 Sarakuna 7 >

1 Sai Elisha ya ce, “Ku ji maganar Ubangiji. Ga abin da Ubangiji ya ce, gobe war haka, za a sayar da mudun gari mai laushi a farashin shekel guda, mudu biyu na sha’ir kuma a shekel ɗaya a ƙofar birnin Samariya.”
Ilaisia da bu adole i, “Hina Gode Ea sia: nabima! ‘Aya wewaba, di da Samelia ganodini widi noga: idafa dioi defei5 gilo o bali dioi defei 10 gilo amo silifa fage afaega lamu.’”
2 Sai wani hafsa mataimakin sarki ya ce wa mutumin Allah, “Kai, ko da Ubangiji zai buɗe tagogin sama, wannan abu ba zai yiwu ba!” Sai Elisha ya ce, “Za ka gani da idanunka, zai faru, amma ba za ka ci ba!”
Isala: ili hina bagade ea hisu hawa: hamosu dunu da Ilaisiama amane sia: i. “Amane hamomu da hamedei! Hina Gode Hisu fawane da gala: ine hedolodafa iasea, amolawane hame ba: mu!” Ilaisia da amane sia: i, “Di da amo hou doaga: be ba: mu, amasea, di da amo ha: i manu amoga hamedafa manu.”
3 To, akwai waɗansu kutare huɗu a ƙofar gari. Suka ce wa junansu, “Don me za mu zauna a nan sai mun mutu?
Dunu biyaduyale gala, ilia da lebolosi olo da madelaiba: le, se nabawane, ilia da Samelia logo holei gadili esafulubi ba: i. Ilia da ilisu amane sia: sa: i, “Ninia abuliba: le goegai ouesafula, bogoma: bela: ?
4 In muka ce, ‘Za mu shiga cikin birni’ yunwa tana can, za mu kuwa mutu. Idan kuwa muka zauna a nan, za mu mutu. Saboda haka, bari mu ƙetare zuwa sansanin Arameyawa mu miƙa kai. Idan suka bar mu da rai, to; idan kuwa suka kashe mu, shi ke nan.”
Ninia da moilai bai bagade ganodini masunu da hamedei. Bai amogawi, ninia da ha: ga bogomu. Ninia da gui esalea amolawane bogogia: mu. Amaiba: le, ninia da Silia ha wa: i fisisua ahoa: di. Amabela: ? Ilia nini medole legema: bela: ? Be amomane ilia da ninima asigili, hame medole legema: bela: ?”
5 Da yamma sai suka tashi suka tafi sansanin Arameyawa. Yayinda suka shiga tsakiyar sansanin Arameyawa kuwa, sai suka tarar ba kowa a can,
Amaiba: le, soge gasibi galu, ilia da Silia wa: i fisisua asili, doaga: loba, dunu esalebe afae hame ba: i.
6 gama Ubangiji ya sa rundunar Arameyawa suka ji motsin kekunan yaƙi, da motsin dawakai, da na babban rundunar sojoji, saboda haka suka ce wa juna; “Duba, sarkin Isra’ila ya ɗauka hayar sarakuna Hittiyawa da sarakunan Masarawa don su yaƙe mu!”
Hina Gode da hamobeba: le, Silia dadi gagui dunu da dadi gagui wa: i bagadedafa amola ‘sa: liode’ amola hosi ilia gusuba: i ahoana gugudabe defele nabi dagoi. Ilia da agoane dawa: i, amo Isala: ili hina bagade da Hidaide amola Idibidi hina bagade ilia dadi gagui wa: i, amo Silia fi ilima doagala: musa: , bidi ianu gegemusa: hiougi.
7 Saboda haka suka tashi, suka gudu da yamma, suka bar tentunansu, da dawakansu, da jakunansu. Suka bar sansanin yadda yake, suka gudu don su ceci rayukansu.
Amaiba: le, amo daeya Silia dunu da ilia esalusu gaga: ma: ne, hobea: i dagoi. Ilia da ilia abula diasu, hosi amola dougi amo huluane yolesisili, hobea: i dagoi. Ilia fisisu da udigili dialebe ba: i.
8 Da kutaren nan suka kai bakin sansanin, sai suka shiga wani tenti, suka ci, suka sha, suka kwashi azurfa, da zinariya, da riguna, suka tafi, suka ɓoye su. Sa’an nan suka koma, suka shiga wani tenti, sai suka kwashi kaya daga ciki, suka kuma ɓoye su.
Lebolosi oloi dunu biyaduyale, ilia fisisu bega: doaga: loba, ilia da abula diasu afae amo ganodini golili sa: ili, ha: i manu amola waini hano dialebe amo nanu, silifa amola gouli amola abula ilia ba: i amo huluane gagaguli, wamolegela asi. Amalalu, ilia abula diasu enoga golili sa: ili, amanewane hamoi.
9 Sa’an nan suka ce wa juna, “Ba mu yi abin kirki ba. Wannan rana ce ta albishiri amma muka yi shiru; in kuwa mun bari har gari ya waye, to, fa, wata masifa za tă fāɗo mana. Bari mu tafi nan take mu faɗa a fadan sarki.”
Be amalu ilia ilisu amane sia: sa: i, “Ninia agoane hamomu da defea hame gala! Ninia da sia: noga: i nababeba: le, ninisu fawane amo dawa: mu da defea hame. Ninia mae adole hahabe adosea, ninia dafawanedafa se iasu ba: mu. Ninia da wahadafa asili, hina bagade diasu ganodini esalebe dunuma olelela ahoa: di!”
10 Saboda haka suka je suka kira masu tsaron ƙofar birni, suka ce musu, “Mun je sansanin Arameyawa, ga shi kuwa ba mu iske kowa a can ba, babu ko motsin wani, sai dai dawakai da jakuna a daure, tentunan kuwa suna nan yadda suke.”
Amaiba: le, ilia Silia ha wa: i fisisu fisili, bu Samelia moilai bai bagadega asi. Doaga: le, ilia da logo ga: sua sosodo aligisu dunu ilima amane wele sia: i, “Ninia da Silia wa: i fisu asili, be dunu afae hame ba: i, amola sia: hame nabi. Hosi amola dougi da gomenesisi dialebe ba: i. Amola abula diasu huluane da udigili dialebe ba: i.
11 Sai matsaran ƙofar suka sanar da labarin a cikin fada.
Sosodo aligisu dunu da amo sia: sisia: i labeba: le, amo sia: da hina bagade ea diasu ganodini sia: legei.
12 Sai sarki ya tashi da daren nan ya ce wa hafsoshinsa, “Na san abin da Arameyawan suke shiri! Sun san game da yunwar da muke ciki a nan, domin haka sun bar sansaninsu suka shiga jeji suka ɓuya, suna nufin sa’ad da muka fita daga birni, sai su kama mu da rai, sa’an nan su shiga birnin.”
Gasi da dialobawane, hina bagade da ea diaheda: su da: iyanini wa: legadole, ea eagene ouligisu dunuma amane sia: i. “Na da Silia dunu ilia ninima hamomusa: ilegelalebe amo adomu! Ilia da waha goega: i ha: i amo dawa: i dagoi. Amaiba: le, ilia da ha wa: i fisisu yolesili, sogega wamo ouligimusa: afia: i. Ilia agoane dawa: sa. Ninia da moilai yolesili, ha: i manu hogola ahoanea, ilia nini gagulaligili, ninia moilai gesowale lamu. Ilia da amane ilegei.”
13 Ɗaya daga cikin fadawan sarki ya ce, “A sa waɗansu mutane su ɗauki dawakai biyar da suka ragu cikin birni, idan ba su tsira ba, za su zama kamar sauran Isra’ilawan da suka riga suka mutu ne. Bari mu aika, mu gani.”
Ea eagene ouligisu dunu afae da amane sia: i, “Ninia da udigili esalea, dunu huluane moilaiga esalebe, ilia da dunu da bogoi dagoi defele, gugunufinisisu fawane ba: mu. Amaiba: le, ninia da dunu oda amola hosi hame bogoi esala, amo biyale, amo hou ea bai hogomusa: , asunasimu da defea.”
14 Saboda haka suka zaɓi kekunan yaƙi biyu tare da dawakansu, sarki kuwa ya aike su su bi bayan sojojin Arameyawa. Ya umarci masu tuƙinsu ya ce, “Ku je ku bincika abin da ya faru.”
Ilia da dunu oda ilegele, hina bagade da ili ‘sa: liode’ ganodini fila heda: iwane amo Silia dunu ilia fisisu mugului hou bai hogoma: ne asunasi.
15 Suka bi sawunsu har Urdun, suka ga tufafi da makamai barjat ko’ina a hanya waɗanda Arameyawa suka zubar yayinda suke gudu. Sai’yan aika suka dawo suka ba wa sarki labari.
Dunu da Yodane Hanoga hogola asi. Ilia da Silia dadi gagui dunu ilia da hobea: iba: le ilia abula amola gegesu liligi fisi, amo logo bega: udigili dialebe ba: i. Amalalu, ilia da buhagili, Isala: ili hina bagadema, ilia ba: i liligi amo adodoi.
16 Sa’an nan jama’a suka fita suka kwashi ganima a sansanin Arameyawa. Aka kuwa sayar da gari mai laushi a farashin shekel guda, mudu biyu na sha’ir kuma a shekel guda, yadda Ubangiji ya faɗi.
Samelia fi dunu da gadili hehenaia asili, Silia ha wa: i fisisu liligi huluane fefedele lai. Amola Hina Gode Ea sia: i defele, widi noga: idafa dioi defei 5 gilo o bali dioi defei 10 gilo agoane da silifa fage afaega lasu.
17 Sai ya kasance cewa Sarki ya sa dogari wanda ya raka shi wajen Elisha ya tsare ƙofar birnin. Sai mutane suka tattake shi a ƙofar har ya mutu, kamar yadda annabi Elisha ya faɗa sa’ad da sarki ya tafi wurinsa.
Isala: ili hina bagade da moilai logo ga: su ouligima: ne, ea hisu hawa: hamosu dunu ilegei. Musa: hina bagade da Ilaisia ea sia: nabimusa: asi. Amola amo hisu ouligisu dunu da Ilaisia ea sia: i defele, dunuga osa: le heda: iba: le, bogoi ba: i.
18 Haka kuwa ya kasance kamar yadda mutumin Allah ya ce wa sarki, “Gobe war haka, za a sayar da mudun gari shekel guda, mudun sha’ir biyu ma a shekel guda, a ƙofar Samariya.”
Ilaisia da hina bagadema amane adoi galu, amo eso aya wewaba, e da Samelia ganodini widi noga: idafa dioi defei 5 gilo o bali dioi defei10 gilo da, silifa fage afae amaiga lasu ba: ma: ne sia: i.
19 Hafsan ya riga ya ce wa mutumin Allah, “Kai, ko da Ubangiji zai buɗe tagogin sama, wannan abu ba zai yiwu ba!” Mutumin Allah kuwa ya faɗa masa, “Za ka gani da idanunka sai dai ba za ka ci ba!”
Be ouligisu dunu da musa: amoga bu adole i, “Amane hamomu da hamedei. Hina Gode Hisu fawane da gibu hedolodafa iasea, dia waha adoi hou da hame ba: mu.”
20 Haka kuwa ya kasance, gama mutane sun tattake shi a hanyar shiga, har ya mutu.
Amola amo hou da dafawane ema doaga: i dagoi. E da logo ga: su gadenene, dunu gilisi amolalia hasalasi dagoiba: le, bogoidafa ba: i. Bai e da dafane, dunu eno da e da: iya ososa: gilisi.

< 2 Sarakuna 7 >