< 2 Sarakuna 5 >

1 Na’aman babban hafsan hafsoshin rundunar sarkin Aram ne, kuma ƙasaitaccen mutum ne mai martaba a idon maigidansa, domin ta wurinsa Ubangiji ya ba Aram nasara. Na’aman jarumi ne ƙwarai, amma yana da kuturta.
Na'aman, Kongen af Arams Hærfører, havde meget at sige hos sin Herre og var højt agtet; thi ved ham havde HERREN givet Aramæerne Sejr; men Manden var spedalsk.
2 To, daga cikin hare haren da mutanen Aram suke kaiwa, sai suka kama wata yarinya daga ƙasar Isra’ila, aka sa ta zama mai yi wa matar Na’aman aiki.
Nu havde Aramæerne engang på et Strejtog røvet en lille Pige i Israels Land; hun var kommet i Tjeneste hos Na'amans Hustru,
3 Sai ta ce wa uwargijiyarta, “Da dai shugabana zai ga annabin da yake Samariya, da annabin zai warkar da shi daga kuturtarsa.”
og hun sagde til sin Frue: "Gid min Herre var hos Profeten i Samaria; han vilde sikkert skille ham af med hans Spedalskhed!"
4 Sai Na’aman ya je wurin maigidansa ya faɗa masa abin da yarinyan nan daga Isra’ila ta faɗa.
Så kom Na'aman og fortalte sin Herre, hvad Pigen fra Israels Land havde sagt.
5 Sarkin Aram ya ce, “Ko ta ƙaƙa, ka tafi, zan aika da wasiƙa ga sarkin Isra’ila.” Sai Na’aman ya tashi, ɗauke da talenti goma na azurfa, shekel dubu shida na zinariya, da tufafi kashi goma.
Da sagde Arams Konge: "Rejs derhen! Jeg skal sende etBrevmed til Israels Konge!" Så rejste han og tog ti Talenter Sølv, 6000 Sekel Guld og ti Sæt Festklæder med.
6 Wasiƙar da ya kai wa sarkin Isra’ila ta ce, “Da wannan wasiƙa ina aika Na’aman gare ka don ka warkar da kuturtarsa.”
Og han overbragte IsraelsKonge Brevet. Deri stod der: "Når dette Brev kommer dig i Hænde, skal du vide, at jeg sender min Tjener Na'aman til dig, for at du skal skille ham af med hans Spedalskhed!"
7 Da sarkin Isra’ila ya karanta wasiƙar, sai ya yayyage tufafinsa, ya ce, “Ni Allah ne? Zan iya ɗauke rai ko in mai da shi? Me ya sa wannan mutum ya turo mini wannan mutum in warkar da kuturtarsa? Dubi fa yadda yake nemana da faɗa!”
Da Israels Konge havde læst Brevet, sønderrev han sine klæder og sagde: "Er jeg Gud, så jeg råder over Liv og Død, siden han skriver til mig, at jeg skal skille en Mand afmed hans Spedalskhed Nej, I kan da se, at han søger Lejlighed til Strid med mig!"
8 Da Elisha mutumin Allah ya ji cewa sarkin Isra’ila ya yayyage tufafinsa, sai ya aika masa da wannan saƙo, “Don me za ka yayyage tufafinka? Ka sa mutumin yă zo wurina, zai kuwa san cewa akwai annabi a Isra’ila.”
Men da den Guds Mand Elisa hørte, at Israels Konge havde sønderrevet sine klæder, sendte han det Bud til Kongen: "Hvorfor sønderriver du dine Klæder? Lad ham komme til mig, så skal han kende, at der er en Profet i Israel!"
9 Saboda haka Na’aman ya tafi da dawakansa da keken yaƙinsa, ya tsaya a ƙofar gidan Elisha.
Da kom Na'aman med Heste og Vogne og holdt uden for Døren til Elisas Hus.
10 Sai Elisha ya aika’yan saƙo su ce masa, “Je, ka nutse sau bakwai a Urdun, fatar jikinka za tă koma daidai, ka kuma tsarkaka.”
Elisa sendte et Bud ud til ham og lod sige: "Gå hen og bad dig syv Gange i Jordan, så bliver dit Legeme atter friskt, og du bliver ren!"
11 Amma Na’aman ya tashi daga can da fushi yana cewa, “Na yi tsammani zai fito ne wurina yă tsaya, yă yi kira bisa ga sunan Ubangiji Allahnsa, yă kaɗa hannunsa inda kuturtar take, yă warkar da ni.
Men Na'aman blev vred og drog bort med de Ord: "Se, jeg havde tænkt, at han vilde komme ud til mig, stå og påkalde HERREN sin Guds Navn og svinge sin Hånd i Retning af Helligdommen og således gøre Ende på Spedalskheden!
12 Ashe, Amana da Farfa, kogunan da suke Damaskus, ba su fi dukan ruwan da suke Isra’ila ba? Me zai sa ba zan nutse cikinsu in tsarkaka ba?” Sai ya juya ya yi tafiyarsa da fushi.
Er ikke Damaskus's Floder Abana og Parpar fuldt så gode som alle Israels Vande? Kunde jeg ikke blive ren ved at bade mig i dem?" Og han vendte sig og drog bort i Vrede.
13 Sai bayin Na’aman suka je kusa da shi suka ce, “Baba, da a ce annabin ya ce ka yi wani abu mai wuya, da ba za ka yi ba? Balle fa cewa kawai ya yi, ‘Ka yi wanka ka kuma tsarkaka’!”
Men hans Trælle kom og sagde til ham: "Dersom Profeten havde pålagt dig noget, som var vanskeligt vilde du så ikke have gjort det? Hvor meget mere da nu, da han sagde til dig: Bad dig, så bliver du ren!"
14 Saboda haka Na’aman ya je ya nutse sau bakwai a Urdun, yadda mutumin Allah ya ce masa, sai fatarsa ta koma kamar ta ɗan yaro.
Så drog han ned og dykkede sig syv Gange i Jordan efter den Guds Mands Ord; og hans Legeme blev atter friskt som et Barns, og han blev ren.
15 Sai Na’aman da dukan masu hidimarsa suka koma wurin mutumin Allah. Na’aman ya tsaya a gaban mutumin Allah ya ce, “Yanzu na san cewa babu wani Allah a duk duniya sai a Isra’ila. Ina roƙonka ka karɓi kyauta daga hannun bawanka.”
Så vendte han med hele sit Følge tilbage til den Guds Mand, og da han var kommet derhen, trådtehan frem forham og sagde: "Nu ved jeg, at der ingensteds på Jorden er nogen Gud uden i Israel! Så modtag nu en Takkegave af din Træl!"
16 Annabin ya amsa ya ce, “Muddin Ubangiji wanda nake bauta masa yana a raye, ba zan karɓi kome ba.” Ko da yake Na’aman ya yi ta roƙonsa, amma ya ƙi.
Men han svarede: "Så sandt HERREN lever, for hvis Åsyn jeg står, jeg modtager ikke noget!" Og skønt han nødte ham, vægrede han sig ved at modtage noget.
17 Sai Na’aman ya ce, “In ba za ka karɓa ba, ina roƙonka, bari a ba wa bawanka ƙasa gwargwadon abin da jakuna biyu za su iya ɗauka, gama bawanka ba zai sāke yin hadaya ta ƙonawa, ko wata hadaya ga wani allah ba, sai ga Ubangiji.
Da sagde Na'aman: "Så lad da være! Men lad din Træl få så megel Jord, som et Par Muldyr kan bære, thi din Træl vil aldrig mere ofre Brændoffer eller Slagtoffer til nogen anden Gud end HERREN!
18 Amma ina fata Ubangiji zai gafarta wa bawanka saboda abu guda. Bari yă gafarta mini sa’ad da na raka sarkina zuwa haikalin Rimmon domin yă yi sujada, bari Ubangiji yă yi wa bawanka gafara saboda wannan.”
Men i een Ting vil HERREN nok bære over med din Træl: Når min Herre går ind i Rimmons Hus for at tilbede og støtfer sig til min Arm og jeg så sammen med ham kaster mig til Jorden i Rimmons Hus, da vil HERREN nok bære over ed din Træl i den Ting!"
19 Sai Elisha ya ce, “Ka sauka lafiya.” Bayan Na’aman ya yi ɗan nisa,
Han svarede: "Far i Fred!" Men da han var kommet et Stykke hen ad Vejen,
20 sai Gehazi, bawan Elisha mutumin Allah, ya yi tunani a ransa ya ce, “Maigidana ya yi wa Na’aman mutumin Aram nan ƙaramci da bai karɓi duk abin da ya kawo ba. Muddin Ubangiji yana a raye, zan bi shi a guje in karɓi wani abu daga gare shi.”
sagde Gehazi, den Guds Mand Elisas Tjener, ved sig selv: "Der har min Herre ladet denne Aramæer Na'aman slippe og ikke modtaget af ham, hvad han havde med; så sandt HERREN lever, jeg vil løbe efter ham for at få noget af ham!"
21 Saboda haka Gehazi ya bi Na’aman a guje. Da Na’aman ya hango shi yana zuwa a guje, sai ya sauka daga keken yaƙinsa ya tarye shi ya ce, “Lafiya?”
Så satte Gehazi efter Na'aman. og da Na'aman så ham komme løbende efter sig, sprang han af Vognen, gik ham i Møde og spurgte: "Står det godt til?"
22 Gehazi ya amsa ya ce, “Lafiya ƙalau. Maigidana ne ya aiko ni cewa, ‘Samari biyu daga ƙungiyar annabawa sun ziyarce ni daga ƙasa mai duwatsu na yankin Efraim. Ina roƙonka ka ba su talenti na azurfa da tufafi kashi biyu.’”
Han svarede: "Ja, det står godt til! Min Herre sender mig med det Bud: Der kom lige nu to unge Mænd, som hører til Profetsønnerne, til mig fra Efraims Bjerge: giv dem en Talent Sølv og to Sæt Festklæder!"
23 Na’aman ya ce, “Ba damuwa, karɓi talenti biyu.” Ya roƙi Gehazi yă karɓa, sa’an nan ya ƙunsa masa talentin biyu na azurfa ya sa masa a kan jakankuna biyu, ya haɗa da tufafi kashi biyu, ya ba bayinsa biyu suka ɗauka, ya ce su sha gaban Gehazi.
Da sagde Na'aman: "Tag dog mod to Talenter Sølv!" Og han nødte ham. Så bandt han to Talenter ind i to Punge og tog to Sæt Festklæder og gav to af sine Trælle dem, for at de skulde bære dem foran ham.
24 Da Gehazi ya isa wani tudu, sai ya karɓi kayan daga wurin bayin ya shiga da su a ɓoye a cikin gida. Sa’an nan ya sallami mutanen suka tafi.
Men da de kom til Højen, tog han Pengene fra dem, gemte dem i Huset og lod Mændene gå.
25 Sa’an nan ya shiga ya tsaya a gaban maigidansa Elisha. Sai Elisha ya tambaye shi ya ce, “Ina ka je, Gehazi?” Sai Gehazi ya amsa ya ce, “Bawanka bai je ko’ina ba.”
Så gik han ind til sin Herre og trådte hen til ham. Da spurgte Elisa: "Hvor har du været, Gehazi?" Han svarede: "Din Træl har ingen Steder været!"
26 Amma Elisha ya ce masa, “Ashe, ba ina tare da kai a ruhu ba sa’ad da mutumin ya sauko daga keken yaƙinsa ya tarye ka. Kana gani wannan lokaci ne da za a karɓi kuɗi, da riguna, da gonar inabi, da tumaki, da bijimai, da bayi maza da mata?
Så sagde han til ham: "Gik jeg ikke i Ånden hos dig, da en stod af sin Vogn og gik tilbage for at møde dig? Nu har du fået Penge, og du kan få Klæder, Olivenlunde og Vingårde, Småkvæg og Hornkvæg, Trælle og Trælkvinder,
27 Kuturtar Na’aman zai manne maka da zuriyarka har abada.” Sai Gehazi ya fita daga gaban Elisha a kuturce, fari fat kamar dusar ƙanƙara.
men Na'amans Spedalskhed skal hænge ved dig og dit Afkom til evig Tid!" Og Gehazi gik fra ham, hvid som Sne af Spedalskhed.

< 2 Sarakuna 5 >