< 2 Sarakuna 2 >

1 Da lokaci ya yi da Ubangiji zai ɗauki Iliya zuwa sama cikin guguwa, Iliya da Elisha kuwa suna kan hanyarsu daga Gilgal.
Hina Gode da Ilaidia foga ononosu amoga Hebenega oule heda: mu eso da doaga: lalu, Ilaidia amola Ilaisia da Giliga: le moilai fisili asi.
2 Sai Iliya ya ce wa Elisha, “Ka dakata a nan; Ubangiji ya aike ni Betel.” Amma Elisha ya amsa ya ce, “Muddin Ubangiji yana a raye, kai kuma kana a raye, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka gangara zuwa Betel.
Logoa ahoana, Ilaidia da Ilaisiama amane sia: i, “Waha gui leloma! Hina Gode da nama Bedele moilaiga masa: ne sia: i.” Be Ilaisia da bu adole i, “Na da Hina Gode da esala amola di da esala, amo dafawaneyale dawa: beba: le, na da dafawane ilegele sia: sa. Na da di hamedafa yolesimu.” Amaiba: le, ela da ahoana, Bedele moilaiga doaga: i.
3 Sai ƙungiyar annabawa a Betel suka fito zuwa wajen Elisha suka ce masa, “Ka san cewa Ubangiji zai ɗauki maigidanka daga wurinka yau?” Sai ya ce, “I, na sani, amma kada ku yi magana game da wannan.”
Bedelega esalebe balofede dunu gilisi, ilia da Ilaisiama misini, ema amane adole ba: i, “Hina Gode da dia hina wali eso dima fadegamu, amo di da hame dawa: bela: ?” Ilaisia da bu adole i, “Ma! Na dawa: ! Be amoga ninia da hame sia: mu.”
4 Sai Iliya ya ce masa, “Ka dakata a nan Elisha; Ubangiji ya aike ni Yeriko.” Sai ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, kai ma kana a raye, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka sai suka tafi Yeriko.
Amalalu, Ilaidia da Ilaisiama amane sia: i, “Waha gui leloma! Hina Gode da nama Yeligou moilai bai bagadega masa: ne sia: i.” Be Ilaisia da bu adole i, “Na da Hina Gode da esala amola di da esala, amo dafawaneya: le dawa: beba: le, na da dafawane ilegele sia: sa. Na da di hamedafa yolesimu.” Amaiba: le, ela da ahoana, Yeligou moilai bai bagadega doaga: i.
5 Ƙungiyar annabawa a Yeriko suka haura zuwa wajen Elisha suka ce, “Ko ka san Ubangiji zai ɗauki maigidanka daga gare ka yau?” Sai ya ce, “I, na sani, amma ku bar zancen nan tukuna.”
Yeligou moilai bai bagadega esalebe balofede dunu gilisi, ilia da Ilaisiama misini, ema amane adole ba: i, “Hina Gode da dia hina wali eso dima fadegamu, amo di da hame dawa: bela: ?” Ilaisia da bu adole i, “Ma! Na dawa: ! Be amoga ninia da hame sia: mu.”
6 Sai Iliya ya ce masa, “Ka dakata a nan, Ubangiji ya aike ni Urdun.” Sai Elisha ya ce masa, “Muddin Ubangiji yana a raye, kai kuma kana raye, ba zan rabu da kai ba.” Saboda haka suka ci gaba da tafiya tare.
Amalalu, Ilaidia da Ilaisiama amane sia: i, “Waha gui leloma! Hina Gode da nama Yodane Hanoga masa: ne sia: i.” Be Ilaisia da bu adole i, “Na da Hina Gode da esala amola di da esala, amo dafawaneya: le dawa: beba: le, na da dafawane ilegele sia: sa. Na da di hamedafa yolesimu.” Amaiba: le, ela da bu ahoanu.
7 Mutum hamsin na ƙungiyar annabawa suka je suka tsaya da nisa, suna fuskantar inda Iliya da Elisha suka tsaya a Urdun.
Balofede dunu 50 agoane da elama Yodane Hanoga boboge asi. Ilaidia amola Ilaisia da hano bega: doaga: le lelu, amola balofede dunu 50 agoane da ela gasigale lelefulu.
8 Sai Iliya ya tuɓe rigarsa, ya nannaɗe ya bugi ruwan Urdun da shi. Sai ruwan ya dāre gida biyu, suka haye a busasshiyar ƙasa.
Amalalu, Ilaidia da hina: abula gisa: le, biobione, amoga hano da: iya fai. Hano da dogoa mogili ahoabeba: le, ela da amo hafoga: i osobo da: iba: le la: idi ganodini asi.
9 Da suka haye, sai Iliya ya ce wa Elisha, “Faɗi mini, abin da kake so in yi maka kafin a ɗauke ni daga gare ka!” Elisha ya amsa ya ce, “Bari in gāji ninki biyu na ruhunka.”
Amoga, Ilaidia da Ilaisiama amane sia: i, “Na da masunusa: gala. Be hidadea, dia hanai amo na da dima hamoma: ne dawa: i, amo nama adoma!” Ilaisia da bu adole i, “Na da di bagia balofededafa esaloma: ne, dia a: silibu gasa bagade hou baligiliwane nama ima.”
10 Iliya ya ce, “Ka nemi abu mai wuya, amma in ka ga lokacin da aka ɗauke ni daga gare ka, zai zama naka, in ba haka ba, ba za ka samu ba ke nan.”
Ilaidia da bu adole i, “Dia adole ba: i amo imunu da gasa bagade gala. Be na da dima lale fasimu hou amo ba: sea, di da dia adole ba: i amo lamu. Be amo di da hame ba: sea, hame lamu.”
11 Yayinda suke tafiya suna magana, sai kwatsam, keken yaƙin wuta da dawakan wuta suka ratse tsakaninsu, sai Iliya ya tafi sama a cikin guguwa.
Ela da ahoana amo sia: dada asi. Amalalu, hedololewane, lalu agoane ‘sa: liode’, laluga hamoi hosiga hiougi, ela dibiga misini, ela afafalalu, amola Ilaidia da foga ononosu ganodini, Hebene sogega oule heda: lebe ba: i.
12 Da Elisha ya ga haka sai ya yi ihu yana cewa, “Babana! Babana! Kekunan yaƙin da mahayan dawakan Isra’ila!” Elisha kuwa bai sāke ganinsa ba. Sai ya kama tufafinsa ya yayyage.
Ilaisia da amo hou ba: beba: le, Ilaidiama amane wele sia: i, “Na ada! Na ada! Isala: ili fi dunu ilia gasa bagade gaga: su dunu! Di da asi dagoi!” Amola e da Ilaidia bu hame ba: i. Ilaisia da fofagiba: le, ea abula gisa: le, dogoa gadelai.
13 Sai ya ɗauki rigar da ta fāɗo daga Iliya ya koma ya tsaya a gaɓar Kogin Urdun.
Amalalu, e da Ilaidia abula (amo da Ilaidia da gisa: le sanasi) amo lale, bu gaguli asili, Yodane Hano bega: aligi.
14 Sa’an nan Elisha ya ɗauki rigar da ta fāɗo daga Iliya ya bugi ruwan da shi. Ya ce, “Yanzu ina Ubangiji Allah na Iliya?” Da ya bugi ruwan sai ruwan ya dāre gida biyu, sai ya haye.
E da Ilaidia ea abula amoga hano da: iya fane, amane sia: i, “Ilaidia ea Hina Gode da habila: ?” Amalu, e da hano da: iya eno fabeba: le, hano da dogoa mogilasi. Amaiba: le, e da amo hafoga: i osobo da: iba: le, la: idi ganodini asi.
15 Ƙungiyar annabawa daga Yeriko, waɗanda suke kallo, suka ce, “Ruhun Iliya yana a kan Elisha.” Sai suka je su tarye shi, suka rusuna har ƙasa a gabansa.
Balofede gilisi 50 agoane esalu da ea hou ba: beba: le, amane sia: i, “Ilaidia ea gasa da Ilaisiama madelai dagoi!” Ilia da e yosia: musa: asili, ea midadi beguduli,
16 Suka ce, “Duba, mu bayinka muna da masu ji da ƙarfi hamsin. Bari su je su nemi maigidanka. Wataƙila, Ruhun Ubangiji ya ɗauke shi ya ajiye bisa wani dutse, ko wani kwari.” Elisha ya ce, “A’a, kada ku aike su.”
amane sia: i, “Ninia da gasa bagade dunu 50 agoane gui lela. Ninia da dia hina hogola ahoa: di! Amabela: ? Hina Gode Ea A: silibu da e gaguli asili, goumi afae da: iya o fago ganodini ligisibala: ?” Ilaisia da ilima amane sia: i, “Hame mabu! Dilia mae masa!”
17 Amma suka matsa masa har ya ji ba ya iya hana su. Saboda haka ya ce, “Ku aike su.” Sai suka aiki mutane hamsin, suka yi ta nema har kwana uku amma ba su same Iliya ba.
Be ilia da gebewane ema adoleboba: lobawane, fa: no e da ili masa: ne sia: i. Amo balofede dunu da asili, soge huluane hohogola lafia: lobawane, eso udiana baligi. Be Ilaidia hame ba: i.
18 Da suka dawo wurin Elisha, wanda yake a Yeriko, sai ya ce musu, “Ban ce muku kada ku tafi ba?”
Amalalu, ilia da Ilaisia, Yeligou moilai bai bagadega ouesala, ema buhagini misi. E da ilima amane sia: i, “Na da dilima mae masa: ne hame adoi galula: ?”
19 Mutane garin suka ce wa Elisha, “Ranka yă daɗe, duba, garin yana da kyan gani, amma ruwan ba shi da kyau, ƙasar kuma ba ta ba da amfani.”
Yeligou moilai bai bagade fi dunu oda ilia da Ilaisiama asili, ema amane sia: i, “Hina! Di dawa: ! Ninia moilai da noga: idafa. Be hano da wadela: iba: le, dunu da olole bogosa amola uda da mano baladigisa.
20 Sai ya ce, “Ku kawo mini sabuwar ƙwarya, ku kuma sa gishiri a ciki.” Sai suka kawo masa.
Ilaisia da amane hamoma: ne sia: i, “Osoboga hamoi ofodo gaheabolo amo ganodini, deme salima. Amalalu, amo nama gaguli misa.” Ilia da ea sia: i defele hamoi.
21 Sai ya tafi maɓulɓular ruwan yana watsa gishirin a ciki, yana cewa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Na warkar da ruwan nan. Ba zai ƙara jawo mutuwa, ko yă hana ƙasar ba da amfani ba.’”
Ilaisia da ofodo lale, hano bubuga: su amoga asili, deme amo hanoga sanasili, amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Na da waha amo hano noga: sa! Fa: no amoga bogosu o baladigisu bu hame ba: mu.’”
22 Ruwan ya tsabtacce har yă zuwa yau, bisa ga faɗin Elisha.
Amalu, Ilaisia ea sia: i defele, amo hano da amo esoha fa: no, noga: idafa ba: i.
23 Daga nan sai Elisha ya tafi Betel. Yayinda yake tafiya a hanya, sai waɗansu matasa suka fito daga cikin gari, suka yi masa dariya suna cewa, “Ka haura, ya kai mai kai marar gashi! Ka haura, kai mai kai marar gashi!”
Ilaisia da Bedele moilaiga masa: ne Yeligou moilai bai bagade fisili, logoa ahoanoba, goi oda ilia da moilai afae amoga misini, ema oufesega: le amane wele sia: i, “Di! Busagi gianai dunu! Gado heda: ma! Gado heda: ma!”
24 Sai ya juya ya dube su, ya la’anta su da sunan Ubangiji. Sai beyar guda biyu suka fito daga jeji suka hallaka matasa arba’in da biyu daga cikinsu.
Ilaisia da sinidigili, ilima beba: le ougili sosodole, amola ilima Hina Gode Ea Dioba: le gagabusu aligima: ne, ilegele sia: i. Amalalu, gasa bagade bea aseme aduna da iwilaganini misini, amo goi42agoane mini amola ifiga adodogone a: le dodosa: ne fasi.
25 Sai ya ci gaba zuwa Dutsen Karmel, daga can kuma ya koma Samariya.
Ilaisia da bu asili, Gamele Goumiga doaga: i. Amalu, fa: no e da Samelia sogega buhagi.

< 2 Sarakuna 2 >