< 2 Sarakuna 18 >
1 A shekara ta uku ta mulkin Hosheya ɗan Ela sarkin Isra’ila, Hezekiya ɗan Ahaz sarkin Yahuda ya fara mulki.
Ie tan-taom-paha-telo’ i Hosea, ana’ i Elà mpanjaka’ Israele, le niorotse nifehe t’i Kezkià, ana’ i Ahkaze, mpanjaka’ Iehodà.
2 Yana da shekara ashirin da biyar da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara ashirin da tara a Urushalima. Sunan mahaifiyarsa Abiya’yar Zakariya.
Roapolo toañe lime amby re te niorotse nifehe; le nifeleke roapolo taoñe sive’ amby e Ierosalaime. I Abý, ana’ i Zakarià ty tahinan-drene’e.
3 Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji yadda kakansa Dawuda ya yi.
Nanao ty havantañañe am-pivazohoa’ Iehovà re, manahake ze hene satan-drae’e Davide.
4 Ya kawar da masujadan kan tudu, ya farfasa keɓaɓɓun duwatsu, ya sassare ginshiƙan Ashera. Ya fashe macijin tagullan da Musa ya yi, gama har zuwa lokacin nan Isra’ilawa suna ƙona turare gare shi. (An ba shi suna Nehushtan.)
Nafaha’e o toets’ aboo naho dinemo’e o hazomangao, naho finira’e o Aserào, vaho finorefore’e i mereñe torisike niranjie’ i Mosèy; amy te nañembok’ ama’e o ana’ Israeleo ampara’ i andro zay, le nitokaveñe ty hoe Nekostane.
5 Hezekiya ya dogara ga Ubangiji, Allah na Isra’ila. Ba a yi wani kamar sa ba cikin dukan sarakunan Yahuda; ko kafin shi, ko kuma bayansa.
Niatoa’e t’Iehovà Andrianañahare’ Israele; kanao tsy amo hene’ mpanjaka’ Iehodao naho amo taolo’eo ty nanahak’ aze.
6 Ya manne wa Ubangiji, bai fasa binsa ba; ya yi biyayya da dokokin da Ubangiji ya ba wa Musa.
Nitambozore’e t’Iehovà, le tsy nenga’e ty fañorihañe aze, fa nambena’e o lili’e linili’ Iehovà i Mosèo.
7 Ubangiji kuma ya kasance tare da shi, ya yi nasara a duk abin da ya sa hannu. Ya yi tawaye ga sarkin Assuriya, ya ƙi yă bauta masa.
Nindre ama’e t’Iehovà, le niraorao re ndra aia’ aia ty nomba’e; niolà’e ty mpanjaka’ i Asore le tsy nitoroñe’e.
8 Daga hasumiya zuwa birni mai katanga, ya ci Filistiyawa da yaƙi, har zuwa Gaza da kewaye.
Zinevo’e o nte-Pelistio pak’ Azà naho o mañohok’ azeo; boak’ am-pitalakesañ’ abo pak’ an-drova mikijoly.
9 A shekara ta huɗu ta Hezekiya, wato, shekara ta bakwai ke nan ta mulkin Hosheya ɗan Ela sarkin Isra’ila; Shalmaneser Sarkin Assuriya ya tasam ma Samariya da yaƙi; ya kewaye ta.
Ie amy taom-paha-efa’ i Kezkià mpanjakay, naho ty taom-paha’ fito i Hosea, ana’ i Elà mpanjaka’ Israele te nionjomb’e Somerone t’i Salmanesere mpanjaka’ i Asore, nañarikatok’ aze.
10 A ƙarshen shekara ta uku, Assuriyawa suka ci Samariya da yaƙi. An ci Samariya da yaƙi a shekara ta shida ta mulki Hezekiya, wanda ya zo daidai da shekara ta tara ta mulkin Hosheya sarkin Isra’ila.
Nahamodo telo taoñe iereo vaho naharambe aze; amy taom-paha’ ene’ i Kezkia naho ty taom-paha sive’ i Hosea mpanjaka’ Israele, ty nitavaneñe i Somerone.
11 Sarkin Assuriya ya kwashe Isra’ila zuwa Assuriya ya zaunar da su a Hala, da Gozan a kogin Habor da kuma garuruwan Medes.
Nasese’ ty mpanjaka’ i Asore mb’e Asore mb’eo t’Israele, vaho napò’e e Kalà añe naho añ’ olo’ i Kabore, saka’ i Gozane, vaho amo rova nte Medaio;
12 Wannan ya faru ne domin ba su yi biyayya ga Ubangiji Allahnsu ba, amma suka karya alkawarinsu; da dukan abin da Musa bawan Ubangiji ya umarta. Ba su saurari umarnin ba, balle su kiyaye su.
amy t’ie tsy nañaoñe ty fiarañanaña’ Iehovà Andrianañahare’ iareo, te mone nivalik’ amy fañina’ey naho ze he’e nandilia’ i Mosè mpitoro’ Iehovà; tsy jinanji’ iareo tsy nanoe’ iereo.
13 A shekara ta goma sha huɗu ta mulkin sarkin Hezekiya, sai sarki Sennakerib sarkin Assuriya ya kai farmaki wa biranen Yahuda masu katanga ya kuma kama su.
Amy taom-paha folo-efats’ambi’ i Kezkiày, le nionjomb’ amo rova-fatrats’ Iehodao t’i Sankeribe mpanjaka’ i Asore vaho rinambe’e.
14 Sai Hezekiya sarkin Yahuda ya aika saƙo ga sarkin Assuriya a Lakish cewa, “Na yi laifi, ka janye daga gare ni, zan kuma biya ka duk abin da ake bukata daga gare ni.” Sarkin Assuriya ya karɓi talenti ɗari uku na azurfa, da talenti talatin na zinariya daga hannun Hezekiya sarkin Yahuda.
Le nampihitrik’ amy mpanjaka’ i Asore e Lakisey t’i Kezkia mpanjaka’ Iehoda nanao ty hoe: Nandilatse iraho, miengà ahy, le ho vaveko ze hapò’o amako. Le sinaze’ i mpanjaka’ i Asorey volafoty telon-jato talenta naho volamena telopolo talenta t’i Kezkià mpanjaka’ Iehodà.
15 Ya zama kuwa cewa, Hezekiya ya bayar da dukan azurfan da suke a haikalin Ubangiji da kuma a ma’ajin fadan sarki.
Fonga natolo’ i Kezkià aze ze volafoty nizoeñe añ’ anjomba’ Iehovà naho am-pañajàm-bara añ’anjombam-panjaka ao.
16 A wannan lokaci ne Hezekiya sarkin Yahuda ya ɓaɓɓalle zinariyan da aka dalaye ƙofofi da madogaran ƙofofin haikalin Ubangiji, ya ba sarkin Assuriya.
Tinampa’ i Kezkia amy zao ty volamena an-dalambein’ anjomba’ Iehovà naho boak’ amo tokonañe nipakore’ i Kezkia mpanjakao; vaho natolo’e amy mpanjaka’ i Asorey.
17 Sai sarkin Assuriya ya aika da babban shugaban sojojinsa, da shugaban dattawansa, da wakilinsa daga birnin Lakish tare da ƙungiyar sojoji masu yawa zuwa Urushalima domin su yaƙi Sarki Hezekiya. Da suka haura sai suka tsaya a wurin lambatun da yake kawo ruwa daga Tafkin Tudu, kusa da hanyar Filin Mai Wanki.
Nirahe’ i mpanjaka’ i Asorey boak’e Lakise mb’amy Kezkia mpanjaka e Ierosalaime mb’eo t’i Tartane naho i Rabsarise, vaho i Rabsakè, reketse lahin-defo tsifotofoto. Nionjomb’ eo iereo naho nivotrake e Ierosalaime, ie pok’eo le nimb’an-talahan’ antara ambone an-dala’ i tondam-panasay mb’eo vaho nijohañe ey.
18 Suka kira sarki, sai Eliyakim ɗan Hilkiya sarkin fada, da Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf marubuci suka je wurinsu.
Ie kinanji’ iareo i mpanjakay le niakatse mb’ am’ iereo mb’eo t’i Eliakime ana’ i Kilkià, mpifehe o añ’ anjombao naho i Sebnà mpanokitse vaho Ioà ana’ i Asafe mpamolily.
19 Jagoran dogarawan sarkin Assuriya ya ce musu, “Ku ce wa Hezekiya, “‘Ga abin da babban sarkin Assuriya ya ce, da wa kake taƙama?
Le hoe t’i Rabsakè am’ iereo: Ano ty hoe t’i Kezkià: Hoe i mpanjaka ra’elahy mpifehe’ i Asorey: Ino ze o fiatoañe iatoa’o zao?
20 Ka ce kana da dabara da ƙarfin soji, amma bagu kawai kake yi. Da wa ka dogara har da za ka yi mini tawaye?
Atao’o te fanoroañe naho haozarañe ente-mialy hao ty fivolan-tsoñy? Ia arè ty iatoa’o, te ihe niola amako?
21 Na sani kana dogara da Masar, wadda take kamar karar masara, wadda in ka jingina a kai, za tă karye tă soki hannunka. Haka Fir’auna sarkin Masar yake ga dukan wanda ya dogara da shi.
Inao hey, te niatoa’o i fitoñom-bararata dinemokey, i Mitsraime; ie iatoa’ ondaty le ho voa ty taña’e, toe hitomboha’e; izay t’i Parò mpanjaka’ i Mitsraime amy ze hene miato ama’e.
22 Sai ya ci gaba da cewa, in kuma ka ce mini “Muna dogara ga Ubangiji Allahnmu ne,” ba masujadansa da bagadansa ne Hezekiya ya ciccire, yana ce wa Urushalima da Yahuda, “Dole ku yi sujada a gaban wannan bagade a Urushalima”?
Fe naho anoa’areo ty hoe: Iatoa’ay t’Iehovà Andrianañahare’ay; Tsy Ie hao ty nañafaha’ i Kezkia o toets-abo’eo naho o kitreli’eo, vaho nanao ty hoe am’ Iehodà naho am’ Ierosalaime: Mitalahoa añatrefa’ ty kitrely e Ierosalaime toy?
23 “‘Yanzu, ka zo ku shirya da shugabana, sarkin Assuriya. Zan ba ka dawakai dubu biyu, in za ka sami mahayansu!
Aa ehe, ano parè amy talèko mpanjaka’ i Asorey; fa hatoloko azo ty soavala ro’ arivo naho mahatongoa mpiningitse ama’e irehe.
24 Yaya za ka yi tsayayya da mafi ƙanƙantan hafsan shugabana, ko da kana dogara da Masar don kekunan yaƙi da mahaya dawakai?
Aa vaho akore ty hampitoliha’o ty laharam-pifehe’ i faragidrom-pitoron-talèkoy? vaho iatoa’o t’i Mitsraime hahazoa’o sarete naho mpiningitse!
25 Ban da haka ma, kana gani cewa na zo in hallaka wannan wuri ne ba tare da na ji daga Ubangiji ba? Ubangiji da kansa ne ya ce da ni in kawo wa wannan ƙasa hari in hallaka ta.’”
Atao’o te tsy amako hao t’Iehovà, izaho nionjom-b’an-toetse toy handrotsake aze? Nanao ty hoe amako t’Iehovà: Tameo i taney vaho rotsaho.
26 Sai Eliyakim ɗan Hilkiya, da Shebna, da Yowa suka ce wa jagoran dakarun, “Muna roƙonka ka yi wa bayinka magana da harshen Arameyik da yake muna ji. Kada ka yi mana magana da Yahudanci domin kada mutanen da suke bisa katanga su ji!”
Aa le hoe t’i Eliakime ana’ i Kilkià naho i Sebnà vaho Ioà amy Rab’ sakè: Ehe, misaontsia amo mpitoro’oo an-tsaontsi’ i Arame fa fohi’ay, le ko misaontsy an-tsaontsi’ o nte-Iehodao an-dravembia’ ondaty ambone’ o kijolio eio.
27 Amma shugaban sojojin ya ce, “Ai, ba gare ku da sarkinku kaɗai ne shugabana ya aike ni ba. Amma har ga mutanen da suke zaune a kan katangar birnin, waɗanda za su ci kashinsu, su sha fitsarinsu!”
Fe hoe ty nanoa’ Rab’sakè, Nañirak’ ahy homb’ amy talè’oy naho ama’ areo hivolañako o entañe zao, fa tsy amo mitobok’ amo kijolioo ka? hahafitraofa’ iareo filintseñe ty fiamonto’e naho finoñe ty arirano’e?
28 Sai shugaban sojojin ya yi kira da Yahudanci ya ce, “Ku ji muryar babban sarki, sarkin Assuriya!
Niongak’ amy zao t’i Rab’sakè, nipazake ty hoe an-tsaontsi’ Iehoda: Janjiño ty enta’ i mpanjaka ra’elahy, mpifehe’ i Asorey.
29 Ga abin da sarki ya faɗa; kada ku bar Hezekiya yă ruɗe ku. Ba zai iya cetonku daga hannuna ba.
Hoe i mpanjakay: Ko enga’ areo hamañahy anahareo t’i Kezkia. Fa tsy ho lefe’e ty hamotsotse anahareo am-pità’e.
30 Kada ku yarda Hezekiya yă rinjaye ku cewa ku dogara ga Allah, sa’ad da ya ce da ku, ‘Ba shakka Ubangiji zai cece mu; yana ce da ku birnin nan ba zai faɗa a hannun sarkin Assuriya ba.’
Le ko enga’ areo t’i Kezkia hampiato anahareo am’ Iehovà, ami’ty hoe: Toe handrombak’ antika t’Iehovà, vaho tsy hatolotse am-pitàm-panjaka’ i Asore ty rova toy.
31 “Kada ku saurari Hezekiya. Ga abin da sarkin Assuriya ya ce, ku shirya zaman lafiya da ni, ku fito zuwa wurina. Kowane ɗayanku kuwa zai ci’ya’yan inabinsa da’ya’yan ɓaurensa, yă kuma sha ruwa daga randarsa,
Ko janjiñeñe t’i Kezkia; fa hoe ty mpanjaka’ i Asore: Mifampilongoa amako, le miavota mb’amako; le songa hikama amy vahe’ey, naho amy sakoa’ey vaho sindre hitohoke an-dranon-kadaha’e;
32 har lokacin da zan zo in kwashe ku, in kai ku wata ƙasa mai kama da taku, ƙasa mai yalwar hatsi, da ruwan inabi, da abinci, da gonakin inabi, da itatuwan zaitun, da zuma, don ku rayu, kada ku mutu! “Kada ku saurari Hezekiya, don karya yake muku, sa’ad da ya ce, ‘Ubangiji zai cece mu.’
ampara’ te homb’eo iraho hanese anahareo mb’an-tane manahake ty anahareo, tanen-tsako naho divay, tane ama’ mofo naho tanem-bahe, tanen-katae olive naho tantele, soa t’ie ho veloñe fa tsy hihomake; le ko haoñe’ areo t’i Kezkià, ie sigihe’e ami’ty hoe: Ho hahà’ Iehovà tika.
33 Akwai allahn wata al’ummar da ya taɓa ceton ƙasarsa daga hannun sarkin Assuriya?
Aa vaho eo hao ty ‘ndraharen-kilakila’ ndatio nahavotsotse ty tane’e am-pitàm-panjaka’ i Asore?
34 Ina allolin Hamat da na Arfad? Ina allolin Sefarfayim, da na Hena, da na Iffa? Sun cece Samariya daga hannuna?
Aia o ‘ndrahare’ i Kamate naho i Arpadeo? aia o ‘ndrahare’ i Sefarvaime naho i Henà vaho Ivào? Nahahaha’ iereo an-tañako hao ty Somerone?
35 Wanne a cikin dukan allolin ƙasashen nan ya iya ceton ƙasarsa da gare ni? Shugaban sojojin ya kuma ci gaba da cewa, ta yaya Ubangiji zai ceci Urushalima daga hannuna?”
Ia amo fonga ‘ndrahare’ o fifelehañeo ty nahavotsotse i borizà’ey an-tañako? te hahafañaha’ Iehovà an-tañako t’Ierosalaime?
36 Amma mutane suka yi shiru ba su amsa masa ba, domin sarki ya umarta cewa, “Kada ku amsa masa.”
Fe nianjiñe avao ondatio, leo volañe raike tsy natoi’ iareo ami’ty nandilia’ i mpanjakay ty hoe: Ko manoiñe aze.
37 Sai Eliyakim ɗan Hilkiya, sarkin fada, da Shebna magatakarda, da Yowa ɗan Asaf, marubuci, suka je wurin Hezekiya da tufafinsu a kece, suka faɗa masa abin da shugaban sojojin ya faɗa.
Nimb’ amy Kezkià mb’eo an-tsiky riniatse t’i Eliakime, ana’ i Kilkià, mpifehe’ i anjombay naho i Sebna mpanokitsey vaho Ioà mpamoliliy nitalily i enta’ i Rab’sakèy.