< 2 Sarakuna 15 >

1 A shekara ta ashirin da bakwai ta mulkin Yerobowam sarkin Isra’ila, Azariya ɗan Amaziya, sarkin Yahuda ya fara mulki.
Amy taom-paha roapolo-fito’ ambi’ Iarovame mpanjaka’ Israeley, ty niorota’ i Azarià ana’ i Amatsià mpanjaka’ Iehodà nifehe.
2 Yana da shekara goma sha shida sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara hamsin da biyu. Sunan mahaifiyarsa Yekoliya daga Urushalima.
Ni-folo-taoñ’eneñ’ amby re te niorotse nifeleke, le nifehe limampolo taoñe ro’ amby e Ierosa­laime ao; Iekoliae nte-Ierosalaime, ty tahinan-drene’e.
3 Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji, yadda mahaifinsa Amaziya ya yi.
Nitolon-kavantañañe am-pivazohoa’ Iehovà re, hambañe amo hene fitoloñan-drae’e Amatsiào.
4 Amma bai kawar da masujadan kan tudu ba; mutane kuwa suka yi ta yin hadaya da ƙona turare a can.
Fe mboe tsy nafahañe o toets’ aboo; nitolom-panao soroñe naho nañoro tsotse amo toets-aboo avao ondatio.
5 Ubangiji ya sa wa sarki ciwon kuturta har mutuwarsa, ya kuma zauna a keɓe. Yotam ɗan sarki, shi ne ya gudanar da sha’anin fada, ya kuma shugabanci mutanen ƙasar.
Linama’ Iehovà haangamae i mpanja­kay ampara’ ty andro nihomaha’e vaho nimoneñe añ’ akiba navìke ao. Iotame, ana’ i mpanjakay, ty nifehe’ i anjombay, naho nizaka ondati’ i taneio.
6 Game da sauran ayyukan mulkin Azariya, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
Ty ila’ o fitoloña’ i Azariào, o nanoe’e iabio; tsy fa sinokitse amy bokem-pamolili­añe o mpanjaka’ Ieho­daoy hao?
7 Azariya ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi kusa da su a Birnin Dawuda. Yotam ɗansa, kuma ya gāje shi.
Nitrao-pirotse aman-droae’e t’i Azarià, le nalenteke aman-droae’e an-drova’ i Davide ao; le nandimbe aze nifehe t’Iotame ana’e.
8 A shekara ta talatin da takwas ta mulkin Azariya sarkin Yahuda, Zakariya ɗan Yerobowam ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuma yi mulki wata shida.
Amy taom-paha-telopolo-valo’ ambi’ i Azarià mpanjaka’ Iehoday, te nifeleke Israele t’i Zekarià ana’ Iarovame enem-bolañe e Somerone ao.
9 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji yadda mahaifinsa ya yi. Bai bar aikata zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila suka yi ba.
Nanao raty am-pivazohoa’ Iehovà re, manahak’ an-droae’e, tsy nisitaha’e o hakeo nampanaña’ Iarovame ana’ i Nebate tàhiñe Israeleo.
10 Sai Shallum ɗan Yabesh ya ƙulla wa Zakariya maƙarƙashiya. Ya tasam masa a gaban jama’a, ya kashe shi, ya kuma gāje shi.
Nikinia aze t’i Salome, ana’ Iabese le zinevo’e añatrefa’ ondatio, vaho vinono’e, le nandimbe aze nifeleke.
11 Game da sauran ayyukan mulkin Zakariya, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Aa ty ila’ o fitoloña’ i Zekariào, oniño t’ie sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy.
12 Ta haka maganar Ubangiji da ya yi wa Yehu ta cika, wadda ya ce, “Zuriyarka za tă zauna a kursiyin Isra’ila har tsara ta huɗu.”
Le niheneke ty nitsarae’ Iehovà am’ Ieho ami’ty hoe; O ana’o pak’ an-tariratse fah’ efatseo ty hiambesatse amy fiambesa’ Israeley, le izay ty ie.
13 Shallum ɗan Yabesh ya zama sarki a shekara ta talatin da tara ta mulkin Uzziya sarkin Yahuda, ya kuma yi mulki na wata ɗaya a Samariya.
Niorotse nifehe amy taom-paha-telo-polo-sive’ ambi’ i Ozià mpanjaka’ Iehodaiy t’i Salome ana’ Iabese le nifeleke volan-draike do’e e Somerone ao.
14 Sa’an nan Menahem ɗan Gadi ya gangara daga Tirza ya haura zuwa Samariya. Ya tasam wa Shallum ɗan Yabesh a Samariya, ya kashe shi, ya kuma gāje shi.
Nionjoñe boak’e Tirtsà t’i Menakeme ana’ i Gadý, le nivotrake e Somerone eo, naho zinevo’e t’i Salome, ana’ Iabese, e Somerone ao naho vinono’e vaho nandimbe aze nifeleke.
15 Game da sauran ayyukan mulkin Shallum, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Aa naho o fitoloña’ i Salome ila’eo, i kilily nanoe’ey, oniño t’ie sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy.
16 A lokacin nan sai Menahem ya taso daga Tirza, ya kai wa Tifsa hari da kowa wanda yake a birnin da kewayenta, don sun ƙi su buɗe ƙofofinsu. Ya kori Tifsa daga aiki, ya kuma tsattsaga cikin dukan mata masu juna biyu.
Zinevo’ i Menakeme amy zao ty Tifsà, ze tama’e ao iaby naho o mañohok’ azeo pake Tirtsà; amy t’ie tsy nisokafe’ iereo; aa le linafa’e vaho niriate’e iaby ze rakemba nivesatse ao.
17 A shekara ta talatin da takwas ta mulkin Azariya sarkin Yahuda, Menahem ɗan Gadi ya zama sarkin Isra’ila, ya yi mulki a Samariya shekara goma.
Amy taom-paha-telopolo-sive’ ambi’ i Azarià mpanjaka’ Iehodày ty niorota’ i Menakeme ana’ i Gadý nifeleke Israele, le nifehe folo taoñe e Somerone ao.
18 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji. A duk tsawon mulkinsa, bai rabu da zunuban da Yerobowam ɗan Nebat ya sa Isra’ila suka aikata ba.
Nanao raty am-pivazohoa’ Iehovà re, le tsy napo’e amo hene andro’eo o hakeo nampanaña’ Iarovame ana’ i Nebate tahiñe Israeleo.
19 Sai Ful sarkin Assuriya ya kai wa ƙasar hari, Menahem kuwa ya ba shi talenti dubu na azurfa don yă sami goyon bayansa, yă kuma ƙarfafa kahuwa mulkin.
Naname i taney t’i Pole mpanjaka’ i Asore, le natolo’ i Menakeme amy Pole ty talenta volafoty arivo soa te ho ama’e ty fità’e hamentea’e i fifeheañey.
20 Menahem ya tara kuɗin ne ta hanyar haraji a Isra’ila inda ya sa kowane attajiri ya ba da shekel hamsin don a ba sarkin Assuriya. Sa’an nan sarkin Assuriya ya janye, bai ƙara kasance a ƙasar ba.
Sinaze’ i Menakeme drala t’Israele, boak’ amo fanalolahy mpañalealeo, songa hakare’ ondatio ty sekele limampolo hatolotse amy mpanjaka’ i Asorey, vaho nibalik’ añe i mpanjaka’ i Asorey le tsy nitambatse amy taney.
21 Game da sauran ayyukan mulkin Menahem, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Aa naho o fitoloña’ i Menakeme ila’eo, ze hene nanoe’e, tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
22 Menahem ya huta tare da kakanninsa. Fekahiya ɗansa kuma ya gāje shi.
Nitrao-piròtse aman-droae’e ao t’i Menakeme, le nandimbe aze nifehe t’i Pekaià, ana’e.
23 A shekara ta hamsin ta mulkin Azariya sarkin Yahuda, Fekahiya ɗan Menahem ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuma yi mulki shekara biyu.
Amy taom-paha-limampolo’ i Azarià mpanjaka’ Iehoday, te niorotse nifehe Israele e Somerone ao t’i Pekaià ana’ i Menaheme; le nifeleke roe taoñe.
24 Fekahiya ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, bai rabu da zunuban Yerobowam ɗan Nebat wanda ya sa Isra’ila ya aikata ba.
Nanao ze raty am-pivazohoa’ Iehovà re; tsy nisi­taha’e o tahi’ Iarovame ana’ i Nebate nam­panaña’e hakeo Isra­eleo.
25 Ɗaya daga cikin manyan fadawansa, Feka ɗan Remaliya, ya ƙulla masa maƙarƙashiya. Ɗauke da mutanen Gileyad hamsin, ya kashe Fekahiya tare da Argob da kuma Ariye a fadan sarki a Samariya. Ta haka Feka ya kashe Fekahiya ya kuma gāje shi.
Nikinia aze amy zao t’i Pekà ana’ i Remalià, sorotà’e, le nanjevoñ’ aze e Somerone, amy fitalakesañ’ abo’ i anjomba’ i mpanjakaiy ao, rekets’ i Argobe naho i Ariè vaho ondaty limampolo nte-Gilade nindre ama’eo; vinono’e, vaho nandimbe aze nifehe.
26 Game da sauran ayyukan mulkin Fekahiya, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Aa naho o fitoloña’ i Pekaià ila’eo, o hene nanoe’eo, tsy fa sinokitse amy bokem-pamoli­liañe o mpanjaka’ Israeleoy hao?
27 A shekara ta hamsin da biyu ta mulkin Azariya sarkin Yahuda, Feka ɗan Remaliya ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya yi mulki shekara ashirin.
Amy taom-paha-limampolo-ro’ ambi’ i Azarià, mpanjaka’ Iehodày, le niorotse nifehe e Israele e Some­ro­ne ao t’i Pekà ana’ i Remalià vaho nifeleke roapolo taoñe.
28 Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji. Bai kauce wa zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta yi ba.
Nanao haratiañe am-pivazohoa’ Iehovà, tsy nisitaha’e o tahi’ Iarovame ana’ i Nebate, nampanaña’e hakeo Israeleo.
29 A zamanin Feka sarkin Isra’ila, Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya zo ya kama Iyon, Abel-Bet-Ma’aka, Yanowa da Kedesh da kuma Hazor. Ya kame Gileyad da Galili, haɗe da dukan ƙasar Naftali, ya kuma kwashi mutanen zuwa Assuriya.
Tañ’ andro’ i Pekà mpanjaka’ Israele, ty nanamea’ i Tiglate-pilèsere mpanjaka’ i Asore, le tinava’e t’Iione, i Abel-bete-maakà, Ianoà, i Kedese, i Kazore, i Gilade naho ze hene tane Naftalý vaho nendese’e an-drohy mb’e Asore añe.
30 Sa’an nan Hosheya ɗan Ela ya ƙulla wa Feka ɗan Remaliya maƙarƙashiya. Ya fāɗa masa ya kuma kashe shi, sa’an nan ya gāje shi a matsayin sarki a shekara ta shirin ta mulkin Yotam ɗan Uzziya.
Kinilili’ i Hoseà, ana’ i Elà t’i Pekà, ana’ i Remalià, le linafa’e naho vinono’e vaho nandimbe aze nifehe amy taom-paha-roapolo’ Iotame ana’ i Oziày.
31 Game da sauran ayyukan mulkin Feka da duk abin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
Aa naho o fitoloña’ i Pekà ila’eo, o nanoe’eo, oniño t’ie misokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Israeleoy.
32 A shekara ta biyu ta mulkin Feka ɗan Remaliya sarkin Isra’ila, Yotam ɗan Uzziya sarkin Yahuda ya fara mulki.
Amy tom-paharoe’ i Pekà, ana’ i Remalià, mpanjaka’ Israeley, te niorotse nifehe e Iehodà t’Iotame ana’ i Ozià.
33 Ya zama sarki yana da shekara ashirin da biyar, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara goma sha shida. Sunan mahaifiyarsa Yerusha,’yar Zadok.
Roapolo taoñe lime amby re te niorotse nifeleke, le nifehe folo taoñe eneñ’ amby e Ierosalaime ao, Ierosoae ana’ i Tsadoke, ty tahinan-drene’e.
34 Ya aikata abin da yake daidai a gaban Ubangiji yadda mahaifinsa Uzziya ya yi.
Nanao ty havantañañe am-pihaino’ Iehovà re, hene norihe’e ty satan-drae’e Ozià.
35 Duk da haka, bai kawar da masujadan kan tudu ba; mutane suka ci gaba da yin hadaya da ƙona turare a can. Yotam ya sāke gina Ƙofar Bisa ta haikalin Ubangiji.
Fe tsy nafahañe añe o toets’ aboo; mbe nanao soroñe naho nañenga ey ondatio. Namboare’e ty lalambei’ ambone’ i anjomba’ Iehovày.
36 Game da sauran ayyukan mulkin Yotam da aikin da ya yi, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Yahuda.
Aa naho o fitoloña’ Iotame ila’eo, ze hene nanoe’e, tsy fa sinokitse amy bokem-pamoliliañe o mpanjaka’ Iehodàoy hao?
37 (A kwanakin nan Ubangiji ya fara aikan Rezin sarkin Aram da Feka ɗan Remaliya, su yi gāba da Yahuda.)
Namototse nañirake i Re­tsine mpanjaka’ i Arame naho i Pekà ana’ i Remalià, haname Iehodà t’Iehovà henane zay.
38 Yotam ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi tare da su a Birnin Dawuda, birnin mahaifinsa. Ahaz ɗansa kuma ya gāje shi.
Nitrao-piròtse aman-droae’e t’Iotame le nalentek’ aman-droae’e an-drova’ i Davide ao; vaho nandimbe aze nifehe t’i Ahkaze ana’e.

< 2 Sarakuna 15 >