< 2 Korintiyawa 1 >
1 Bulus, manzon Kiristi Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu, Zuwa ga ikkilisiyar Allah da take a Korint, tare da dukan tsarkaka a ko’ina a Akayya.
une ne Paulo ne n'sung'hua ghwa Kilisite mu lughano lwa Nguluve, nu Timoteo u nyalukolo ghwitu, ku tembile ja Nguluve jino jili ku Kolinto, na vitiki vooni vano vali mukighavo kyoni ikya Akaya.
2 Alheri da salama daga Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Kiristi, su kasance tare da ku.
uvumosi vuuve numue nu lutengano kuhuma kwa Nguluve Nhaata ghwitu nu Mutwa Yeesu Kilisite.
3 Yabo ya tabbata ga Allah, da Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, Uba mai tausayi, da kuma Allah na dukan ta’aziyya,
Aalumbwaghe uNguluve nu Nhaata ghwa Mutwa Yesu Kilisite, umwene ghwe Nhaata ghwa lusaghilo nu Nguluve ghwa luhuvisio lwoni.
4 wanda yakan yi mana ta’aziyya a cikin dukan wahalolinmu, domin mu kuma mu iya ta’azantar da waɗanda suke cikin kowace irin wahala, da ta’aziyyar da mu kanmu muka samu daga Allah.
uNguluve ikutuhuvisia usue mu mhumhuko siitu sooni, neke kuuti tuwesie kuvahuvisia vala vano vali mu mhumhuko. tukuvahuvisia avange mu luhuviilo lula lula luno uNguluve alyatumiile kukutuhuvisia usue.
5 Gama kamar yadda wahalar Kiristi ta cika har tana zuba a cikin rayuwarmu, haka nan kuma ta wurin Kiristi ta’aziyyarmu ta cika har tana zuba.
ulwakuva ndavule ulupumhuko lwa Kilisite lukwongelela vwimila jiitu, vule vule ulukeelo lwitu lukwongelela kukilila uKilisite.
6 In muna shan wahala, ai, muna shanta domin ta’aziyyarku, da cetonku ne, in mun sami ta’aziyya, ai, mun same ta domin ta’aziyyarku ce, wadda take sa ku jure wa irin wahalan nan, da muke sha.
neke ndeve mhupumusuvua vwe vwimila ulukeelo lwinu nu vuvangi vwinu. kange nave tuhuvisivua, vwe vwimila vwa luhuvilo lwinu luvomba imbombo kinyilifu pano muva mu mhumhuko ku lugudo ndavule usue pano tulyapumwike.
7 Begen da muke da shi dominku kuwa, tabbatacce ne, domin mun san cewa kamar yadda kuke tarayya da mu a cikin wahalolinmu, haka kuma kuke tarayya da mu a cikin ta’aziyyarmu.
nu lukangasio lwitu mu lyumue vwe vukangafu. tukagula kuuti ndeve vule fino mukilila imhumhuko, vule vule mukilila uluhuvilo.
8 ’Yan’uwa, ba ma so ku zama da rashin sani, a kan wahalolin da muka sha a lardin Asiya. Mun sha wahaloli sosai, har abin ya fi ƙarfinmu, ya sa muka fid da tsammanin rayuwa.
ulwakuva natulonda umue muve vajaasu, vanyalukolu, imhumhuko sino tulyale naso ukuo ku Asia, tulyavonelilue kukila vule tuwesia kupinda, kuuti natulyale nambe nu luhuvisio lwa kukukala kange.
9 Ba shakka, a zuciyarmu mun ji kamar hukuncin kisa ne aka yi mana. Wannan kuwa ya faru ne domin kada mu dogara da kanmu, sai dai ga Allah, wanda yake tā da matattu.
kyang'haani tulyahighilue kufua. neke uluo lulyale kukutuviika usue tuleke kuva nu luhuvisio lwitu twevene, pepano tuvike uluhuvisio lwitu kwa Nguluve, juno isyulula avafue.
10 Shi ya cece mu daga irin wannan hatsari na mutuwa, zai kuwa cece mu. A kansa muka kafa bege cewa zai ci gaba da cetonmu,
alyatupokile usue kuhuma muvufue, ilikutupoka kange. tuvikile ulukangasio lwitu mwa mwene kuuti ilikutupoka kange.
11 yayinda kuke taimakonmu ta wurin addu’o’inku. Mutane da yawa kuwa za su yi godiya ta dalilinmu, saboda albarkar da aka yi mana, ta amsa addu’o’i masu yawa.
akavombile ndiki ndavule umue pano mukututanga mu nyifunyo siinu. pe pani vinga vilikuvahongesia kukilila usue vwimila ulughano ulukome vwa vumosi vuno tupelilue usue kukilila inyifunyo sa vinga,
12 Wannan shi ne taƙamarmu. Lamirinmu yana ba da shaida cewa mun yi zamanmu a duniya, musamman a dangantakarmu da ku cikin tsarki, tsakani da Allah. Mun yi haka ta wurin bishewar alherin Allah, ba bisa ga hikimar duniya ba.
tukughinia mu ili: amasio gha masaghe ghiitu. ulwakuva vwe vufumbue uvunono nu vuvalafu vwa Nguluve kuuti tulyalutiile jusue mu sa iisi. tuvombile ndiki kyongo numue, nakwekuti mu vukoola vwa iisi, neke pepano mu vumosi vwa Nguluve.
13 Gama ba mu rubuta muku abin da ba za ku iya karatu ko ku kāsa fahimta ba. Ina kuma fata cewa,
natukuvalembela kyokyoni kino namuwesia kukwimba na kukwelevua. nili nu vukangasio.
14 kamar yadda kuka ɗan fahimce mu, za ku kai ga cikakkiyar fahimta cewa za ku iya yin taƙama da mu, kamar yadda mu ma za mu yi taƙama da ku a ranar da Ubangiji Yesu zai dawo.
kuuti lubale mutwelevilue. nili nu lukangasio kuuti ikighono kya Mutwa Yeesu tuliva vwimila mu kidada kiinu, ndavule fino muliiva kulyusue.
15 Saboda na amince da haka, shi ya sa na so zuwa wurinku da fari, domin ku sami albarka riɓi biyu.
ulwakuva nilyale nu vukangafu mu ili, nikanoghilue kukwisa kulyumue taasi, neke kuuti muwesie kukwupila uluvumbulilo ulwa kughendelua kavili.
16 Na yi shiri in ziyarce ku a kan hanyata zuwa Makidoniya, in kuma sāke dawo wurinku a kan hanyata daga Makidoniya, sa’an nan ku yi mini rakiya a hanyata zuwa Yahudiya.
nikale nipanga kukuvaghendela un'siki ghuno niluta kuMakedonia, kange un'siki ghuno nigomoka kuhuma kuMakedonia, munue kukun'sugha un'siki ghuno niluta kuvuYahudi.
17 Kuna gani na yi wannan shirin ba da sanin abin da nake yi ba ne? Ko kuwa, kuna gani na yi shirin nan da halin mutuntaka ne, don in ce, “I” in koma in ce, “A’a”?
pano nilyale nisagha mu ili, pe nikale nikana kana? pe nipanga imbombo kuling'hana nu vukome vwa vumuunhu, neke kuuti niti “Eyo, ndali” ni “Ndali, “Ndali” mu n'siki ghumo?
18 Kamar dai yadda ba shakka Allah yake mai aminci, haka ma maganar da muka yi muku, ba “I” da kuma “A’a” ba ce.
neke hwene vule uNguluve nywilifu, natujova fyoni kuuti “Eyo” ni “Ndali”
19 Gama Ɗan Allah, Yesu Kiristi, wanda ni da Sila da Timoti muka yi muku wa’azinsa, ai, ba “I” da “A’a” ba ne, amma a cikin Kiristi, “I” ne kullum.
ulwakuva umwana ghwa Nguluve, uYesu Kiisite juno uSilvano, uTimoteo nune tulyapulisie kulyumue, nakwekuti “eyo” na kuti “ndali” umwene ghwe “Eyo” un'siki ghwoni.
20 Domin dukan alkawaran Allah cikarsu a gare shi suke, ta wurinsa ne kuma muke faɗar “Amin”, domin a ɗaukaka Allah.
ulwakuva ulufingo lwoni lwa Nguluve lwe Eyo. nwkw lino kukilila umwene tuuti Ameni ku vwimike vwa nguluve.
21 Allah ne fa yake sa mu da ku mu tsaya daram cikin Kiristi. Shi ne ya shafe mu,
lino ghwe Nguluve juno ikutwimisia usue palikimo numue mwa Kilisite, kange alyatusung'hile usue.
22 ya buga mana hatiminsa a kan mu nasa ne, ya kuma sa mana Ruhunsa a cikin zukatanmu, domin yă tabbatar da abin da yake zuwa nan gaba.
alyavikile ikivalilua pakyanya jiitu kange akatupeela uMhepo mu numbula siitu ndavule uvuvaha vwa kila kino ale ikutupeela uviise.
23 Labudda, Allah shi ne shaidata cewa don kada in ƙara muku wahala ne ya sa ban koma Korint ba.
pe pano nikun'suuma uNguluve, am'bule une lweluki lunolunivombile une kuleka kukwisa ku Kolitho kuuti nilava n'sigho kulyumue.
24 Ba nuna muku iko a kan bangaskiyarku muke yi ba, sai dai muna aiki tare da ku ne saboda farin cikinku, domin bisa ga bangaskiya ce kuke tsaye da ƙarfi.
ulu nakwekuti tughesia kusigha ndavule ulwitiko lwinu vuno lunoghiile kuuva. pepano tuvomba palikimo numue vwimila mu lukeelo lwinu, ndavule pano mukwima mu lwitiko lwinu.