< 2 Korintiyawa 9 >
1 Babu wata bukata in rubuta muku game da hidiman nan ga tsarkaka.
Ategelane ne huduma afwatane na bhoziwa shinza sana hwilini abhasimbile.
2 Gama na san aniyarku na yin taimako, ina kuma taƙama a kan wannan ga Makidoniyawa, ina faɗin musu cewa tun bara, ku da kuke a Akayya a shirye kuke ku bayar. Ƙoƙarinku kuwa ya zuga yawancinsu ga aiki.
Emenye husu eshauku yenyu ambaya nahwivuniye hwa bhantu abha hu Makedonia. Nabhabholele Akaya elitayali afume hu mwaha gwagushilile. Ehamu yenyu ebhapiye umwoyo abhiji abahale abhombe.
3 Amma ina aika’yan’uwan nan don kada taƙamar da muke yi da ku, a kan wannan al’amari ta zama a banza, sai dai domin yă zama kuna nan a shirye, kamar yadda na faɗa za ku kasance.
Eshi embasontezwezwe aholo ili eshi ahwilole hwetu ahusu amwa gagaje wene, na eli antele handa mwabhanga tayari, neshe shenayajile handu mwanga.
4 Gama in waɗansu mutanen Makidoniya sun zo tare da ni, suka tarar ba a shirye kuke ba, kunya ta ishe mu, balle fa ku, saboda amincewa da muke yi da ku.
Antele nkashile umuntu yayonti uwa hu Makedonia nkayenze pandwemo nane nabhaje semlitayari tenzaga alole esoni seyanga lyalyonti ahusu amwe afwanaje endi malidadi tee atoka ne mwane.
5 Saboda haka, na ga ya dace in roƙi’yan’uwan nan su ziyarce ku kafin lokacin, su kuma gama shirye-shirye saboda bayarwa ta yardar ran da kuka yi alkawari. Ta haka bayarwar za tă zama a shirye, ta yardar rai ba ta dole ba.
Esho nalolile yali mhimu abhalabha aholo ahwenze hwilimwe na alenganye amipango hani kwa jili yezawadi zwa mwalagenye urusayo. Nate tilineshe ahantu hahabholelwe.
6 Ku tuna fa, duk wanda ya yi shuki kaɗan zai girbe kaɗan, kuma duk wanda ya yi shuki da yawa, zai girbe a yalwace.
Esebho zwazwezi omntu yatota hasha wape aivuna hashe na yoyonti yatota hwilengo elya lusayo wape aivuna ulusayo.
7 Ya kamata kowa yă bayar bisa ga abin da ya yi shawara a zuciyarsa, ba tare da jin nauyi ko don dole ba, gama Allah yana son mai bayarwa da daɗin rai.
Basi kila muntu afumye shasebhele humwoyo gwakwe. Basi agajefumye eshakongobhale kongobhala wala agaje fumye alazimizwe afwataneje Ongolobhe ahusongwa ola yafumya no lusayo.
8 Allah kuwa yana da iko yă ba ku fiye da bukatarku, domin kullum ku wadata da kome ta kowace hanya, kuna ta bayarwa hannu sake, kowane irin kyakkyawan aiki.
Ongolobhe awezizwe humwonjezwe kila baraka kwajili eyahwilimwe, antale shila lisiku amambo gonti, muwezwe agaje gonti gamuhwanza antele yayibha aje muwezwe ahwonjezwe kila tendo ilinza.
9 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn )
Neshe shesimbwilwe: “Anankenye utakili wakwe na aufumye hwapena elyoli yakwe ekheye wilawila.” (aiōn )
10 To, shi da yake ba mai shuka iri, yake kuma ba da abinci a ci, shi ne zai ba ku irin shukawa, yă riɓanya shi, yă kuma albarkaci ayyukanku na alheri da yawa.
Wape afumizwe embeyu hwamuntu ni mbumunda kwajili yeshalwe nantele aifumya na hwonjezwe embeyu yenyu kwajili eyatote. Umwahale ayonjezwa amavuno agelyoli yenyu.
11 Za a wadatar da ku ta kowace hanya, domin ku riƙa bayarwa hannu sake a kowane lokaci. Ta wurinmu kuma bayarwarku hannu sake za tă zama sanadin godiya ga Allah.
Mwaitajilishiwa hwashashonti shila ili nantele muwezwe abhe bha nepyana enebhebhete abhe nesalifwo hwa Ngolobhe ashilile hwiliti.
12 Wannan hidimar da kuke yi, ba bukatun mutanen Allah kaɗai take biya ba, amma tana cike da hanyoyin nuna godiya masu yawa ga Allah.
Esha bhombe ehuduma ene sio aje ebhapalamazwa amahilaji gabhoziwa bhene. Antele ehwonjezwa amatendo aminji agahusalifwe Ongolobhe.
13 Aikin nan naku na alheri tabbatar bangaskiyarku ne, za a kuwa ɗaukaka Allah saboda kun bayyana yarda, cewa kun yi na’am da bisharar Kiristi, saboda kuma gudummawa da kuka yi musu da saura duka, hannu sake.
Antele apime hwenyu na aha kikiziwe kwa huduma ene antele mubha hutelele Ongolobhe humwogope na humueteshe hwenyu izu elya Kristi. Antele mubhahutelele Ongolobhe hupwana uhwe karama zwenyu hwava hale hwashila muntu.
14 A cikin addu’arsu dominku kuwa, zukatansu za su koma gare ku, saboda mafificin alherin da Allah ya ba ku.
Bhabhatamani, na bhabhalabha kwajili yenyu bhabhombo eshi kwa sababu eye neema engosi eya Ngolobhe yelipandwemo namwe.
15 Godiya ga Allah, saboda kyautarsa da ta wuce misali!
Esalifwo zubhe hwa Ngolobhe hu karama yakwe yaseyajiha!