< 2 Korintiyawa 9 >
1 Babu wata bukata in rubuta muku game da hidiman nan ga tsarkaka.
Hlangcim taengkah bitat dongah nangmih ham kan daek he kai ham taha puehdaih la om.
2 Gama na san aniyarku na yin taimako, ina kuma taƙama a kan wannan ga Makidoniyawa, ina faɗin musu cewa tun bara, ku da kuke a Akayya a shirye kuke ku bayar. Ƙoƙarinku kuwa ya zuga yawancinsu ga aiki.
Nangmih kah khalanah te ka ming dongah Akhaia loh kumbuet lamkah a tawn uh te nangmih yueng la Makedonia rhoek taengah ka pomsang puei. Te vaengah nangmih kah kohlopnah loh muep a cahawh coeng.
3 Amma ina aika’yan’uwan nan don kada taƙamar da muke yi da ku, a kan wannan al’amari ta zama a banza, sai dai domin yă zama kuna nan a shirye, kamar yadda na faɗa za ku kasance.
Manuca rhoek te kan tueih coeng. Te daengah ni kaimih kah thangpomnah tah nangmih yueng la a cungvang nen khaw a tlongtlai pawt eh. Te dongah ka thui bangla aka tawn uh la om uh.
4 Gama in waɗansu mutanen Makidoniya sun zo tare da ni, suka tarar ba a shirye kuke ba, kunya ta ishe mu, balle fa ku, saboda amincewa da muke yi da ku.
Makedonia rhoek tah kai taengah ha pawk uh mai khaming. Te vaengah nangmih te buengrhuet m'hmuh uh vetih mamih loh yah m'pok uh pawt nim. Te dongah ni he ngaikhueknah neh nangmih kam voek uh pawh.
5 Saboda haka, na ga ya dace in roƙi’yan’uwan nan su ziyarce ku kafin lokacin, su kuma gama shirye-shirye saboda bayarwa ta yardar ran da kuka yi alkawari. Ta haka bayarwar za tă zama a shirye, ta yardar rai ba ta dole ba.
Te dongah manuca rhoek te hloep ham ka poek tangkik. Nangmih taengla ha lamhma uh vetih nangmih kah yoethennah olkhueh te a soepsoei uh mako. Te te halhkanah lam pawt tih yoethennah te sikim la om tangloeng saeh.
6 Ku tuna fa, duk wanda ya yi shuki kaɗan zai girbe kaɗan, kuma duk wanda ya yi shuki da yawa, zai girbe a yalwace.
Te dongah seih seih aka tuh loh seih seih a ah van vetih, yoethennah dongah aka tuh loh yoethennah te a ah van ni.
7 Ya kamata kowa yă bayar bisa ga abin da ya yi shawara a zuciyarsa, ba tare da jin nauyi ko don dole ba, gama Allah yana son mai bayarwa da daɗin rai.
Hlang boeih loh a thinko ah a hmoel bangla pae saeh. Kothaenah neh kueknah lam moenih. Omngaih cangtloeng la aka pae-hlang ni Pathen loh a lungnah.
8 Allah kuwa yana da iko yă ba ku fiye da bukatarku, domin kullum ku wadata da kome ta kowace hanya, kuna ta bayarwa hannu sake, kowane irin kyakkyawan aiki.
Pathen loh nangmih ham lungvatnah cungkuem tea baecoih sak thai. Te daengah ni rhoepsaep dongah rhaemhalnah aka khueh boeih loh bibi then neha cungkuem la na baetawt uh eh.
9 Kamar yadda yake a rubuce cewa, “Ya ba gajiyayyu hannu sake, ayyukansa na alheri madawwama ne.” (aiōn )
A daek bangla, a thaek te daengtloel taengla a paek tih a duengnah loh kumhal duela naeh van. (aiōn )
10 To, shi da yake ba mai shuka iri, yake kuma ba da abinci a ci, shi ne zai ba ku irin shukawa, yă riɓanya shi, yă kuma albarkaci ayyukanku na alheri da yawa.
Aka tuh ham cangtii aka thap pah loh caak ham buh khaw a koei pah ni. Te vaengah nangmih kah cangtii te ping vetih na duengnah thaihtae khaw rhoeng ni.
11 Za a wadatar da ku ta kowace hanya, domin ku riƙa bayarwa hannu sake a kowane lokaci. Ta wurinmu kuma bayarwarku hannu sake za tă zama sanadin godiya ga Allah.
Moeihoeihnah cungkuem ham tah rhoepsaep dongah boei coeng. Te long te mamih ah Pathen taengkah uemonah a thoeng sak.
12 Wannan hidimar da kuke yi, ba bukatun mutanen Allah kaɗai take biya ba, amma tana cike da hanyoyin nuna godiya masu yawa ga Allah.
A thothueng dongkah bitat tah hlangcim rhoek kah vawtthoeknah te aka doo pah bueng laa om moenih. Tedae Pathen taengkah uemonah lamloh muep a baetawt sak van.
13 Aikin nan naku na alheri tabbatar bangaskiyarku ne, za a kuwa ɗaukaka Allah saboda kun bayyana yarda, cewa kun yi na’am da bisharar Kiristi, saboda kuma gudummawa da kuka yi musu da saura duka, hannu sake.
Tahae kah bitat dongkah khinngainah lamloh Khrih olthangthen dongah na olphoei dongkah boengainah neh, amih ham neh hlang boeih ham moeihoeihnah neh doedannah soah Pathen te a thangpom coeng.
14 A cikin addu’arsu dominku kuwa, zukatansu za su koma gare ku, saboda mafificin alherin da Allah ya ba ku.
Nangmih soah Pathen kah lungvatnah a baetawt dongah nangmih yueng la amamih kah rhenbihnah dongah nangmih n'thoel uh.
15 Godiya ga Allah, saboda kyautarsa da ta wuce misali!
A kutdoe thuilek thuina pawt dongah Pathen te lungvatnah saeh.