< 2 Korintiyawa 7 >
1 Da yake muna da waɗannan alkawura, ya ku ƙaunatattu, sai mu tsarkake kanmu daga kowane abu da yake ƙazantar da jiki, da ruhu, mu zama da cikakken tsarki, saboda bangirma ga Allah.
lino, vaghanike vango, uNguluve afingile kukutupeela isio sooni sino alaghile, tuvalasyaghe mu sooni sino sikutupelela kuuva valamafu amavili na moojo ghiitu. tuvisaghe vimiike mulwa kumwoghopa uNguluve.
2 Ku saki zuciya da mu. Ba mu yi wa kowa laifi ba, ba mu ɓata kowa ba, ba mu cuci kowa ba.
mutwupile mu moojo ghiinu, ulwakuva nakwale juno tumuhokile, nakwale juno tumulemisie. natunyanyile nambe jumonga.
3 Ba na faɗin wannan don in sa muku laifi. Na riga na gaya muku yadda muke ƙaunarku ƙwarai cikin zukatanmu, har babu abin da zai iya raba ku da ƙaunarmu, ko a mutuwa ko a rayuwa.
nanijova ulu mulwa kuvapiika. ulwakuva ndavule nikajovile ulutasi kuut, umue muli n'kate mu moojo ghiitu, tulipalikimo mu vwumi uvu, nambe kuuve kwe kufua.
4 Na amince da ku gaya, ina kuma taƙama da ku ƙwarai. Na ƙarfafa sosai. Duk da wahalce wahalcenmu dai ina farin ciki ƙwarai da gaske.
nilin'sila vwoghofi, kange nikughinia vwimila umue, mung'hangisie fiijo, na pano kupumuka mu nyinga, mumbikile niive nu lukeelo ulukome.
5 Gama sa’ad da muka zo Makidoniya, jikin nan namu bai sami hutu ba, sai ma aka matsa mana a ta kowane gefe, a waje ga rikici, a zukatanmu kuma ga tsoro.
ye tufikile ku Makedonia, tukakunilue ulwakuva tukale ni mhumhuko imbale sooni; kunji kukale nu vulugu mun'kate mu moojo ghiitu mukale nu ludwesi.
6 Amma Allah, wanda yakan yi wa masu ɓacin rai ta’aziyya ya yi mana ta’aziyya da zuwan Titus,
neke uNguluve unya kuvakangasia vano vali mu vukaming'hanilua mu moojo ghaav, akatukangasia mulwa kwisa uTiito.
7 ba ma don zuwansa kaɗai ba, har ma a game da ƙarfafa zuciyan nan da ya samu a wurinku. Ya gaya mana yadda kuke so ku gan ni sosai, da kuma yadda kuka yi baƙin ciki game da abin da ya faru, da niyyar da kuka yi na goyon bayana. Wannan ne ya sa na ji daɗi ƙwarai.
nakwekuti uNguluve akatukangissie mulwa kwisa uTiito lwene, looli na vule mukan'kangisie umwene. akatwoliike vule munsyukilue une, na vule musukunala na kukun'hangajikila une. isio simheliile kuhovoka kyongo.
8 Ko da na ɓata muku rai ta wurin wasiƙata, ba na baƙin ciki da haka. Ko da yake dā kam na yi baƙin ciki, don na lura wasiƙata ta ɓata muku rai, amma na ɗan lokaci ne kawai.
palikimo na kuva, ikalata jino nikavalembile jika vapeliile ulusukunalo nanikupiika. looli nikupiika vwimila ikalata ijio ye nivwene jikavapeliile umue muuve nu lusukunalo. poope mukale nu lusukunalo mu n'siki n'debe vuvule.
9 Duk da haka, yanzu ina farin ciki, ba don na sa ku baƙin ciki ba, sai dai domin baƙin cikinku ya kai ku ga tuba. Gama kun yi baƙin ciki kamar yadda Allah ya so, saboda haka, ba ku yi hasarar kome a sanadinmu ba.
lino nili nu lukeelo, nakwekuti nili nu lukeelo ulwakuva mukaale nu lusukunalo, jeeje. ulwene nili ulwakuva ulusukunalo lwinu lukavapeliile mulate uvuhosi vwinu, ulusukunalo lwinu lukaale mu vughane vwa Nguluve, mu uluo na tukavalemisie vwimila sino tukavalembile.
10 Baƙin ciki irin na tsoron Allah yana kai ga tuban da yake kawo ceto, ba ya kuma kawo baƙin ciki, amma baƙin ciki irin na duniya yakan kawo mutuwa.
ulwakuva ulusukunalo luno lukwisa vwimila, uvughane vwa Nguluve lupelela ululaata luno lupelela uvupoki kisila kuuva nu lupiiko, looli ulusukunalo luno lukwisa vwimila imbombo sa mu iisi, luleta uvufue.
11 Ku dubi abin da wannan baƙin ciki irin na tsoron Allah ya kawo muku mana, ya sa ku marmarin aikatawa, da nuna cewa kun yi kuskure, ya sa kuka yi fushi, kuka kuma ji tsoro, ya sa kuka sa zuciya, kuka kuma sa aniya, ya sa kuna a shirye ku ga an yi horon da ya dace. Game da wannan sha’ani kam, lalle ta kowace hanya kun nuna cewa ba ku da laifi.
lolagha! ulusukunalo luno lukwisa muvughane vwa Nguluve, luvapeliile kuuva ni kivavilisi ikya kuvomba sino sinoghiile, luvapeliile kukujoleka kuuti sino muvomba sa kyang'haani kukalalila uvuhosi, kukumwoghipa uNguluve, kusyukua kkum'bona, na kuvona kuti juno ahokile upiile uluhombo lwake. mu isio sooni muhufisie kuuti muli vasila n'kole.
12 To, ko da yake na rubuta muku, ba musamman a kan wanda ya yi laifin ba ne, ba kuwa a kan wanda aka cutar ba, sai dai domin a bayyana muku a gaban Allah tsananin kula da kuke yi mana.
lino, nambe nikavalembiile umue, nanika valembiile vwimila mwa muunhu juno amhokile ujunge, nambe juno uvuhosi vumpumwisie. looli nalondagha kuuti mukagule jumue pa maaso gha Nguluve vule mukaghimbile kukutavula vwimila usue.
13 Ta wurin wannan duka, muka sami ƙarfafawa. Ban da ƙarfafawar da muka samu, mun ji daɗi ƙwarai saboda yadda muka ga farin cikin Titus, domin ruhunsa ya sami wartsakewa daga gare ku duka.
mu uluo mutukangisie. palikimo nuluo tuhovoka kange tuli nulukeelo vwimila, ulukeelo lwa Tiito vule mweni mukamhovwisie mu mwojo.
14 Na yi taƙama da ku a wurinsa, ba ku kuwa ba ni kunya ba. Kamar dai yadda dukan abin da muka gaya muku gaskiya ne, haka ma taƙamarmu a kanku a gaban Titus ya zama gaskiya.
ulwakuva nanikale ni soni, ndave nikighinisie kwa mwene vwimila umue. sooni sino twavavulagha sikaale sa kyang'haani. enendiki na sino tukavaghinisie umue kwa Tiito, soope sivonike kuuti sa kyang'haani.
15 Ƙaunar da yake yi muku ya ƙaru ƙwarai, duk sa’ad da yake tunawa da biyayyarku duka, da kuma irin yawan bangirman da kuka nuna masa lokacin da kuka karɓe shi.
ulughano lwake kulyumue luvaha kyongo, na pano ikumbuka uvukundi vwinu mweni na vule mukamwupiile vunono, kange nu vwoghofi.
16 Ina farin ciki ne don na amince da ku ƙwarai da gaske.
nihovwike ulwakuva lino ninoghiile kukuvahuviila lwoni.