< 2 Korintiyawa 5 >

1 Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
tukagwile kuuti amavili ghiitu kye kyeve kya n'siki n'debe mu iisi muno. neke kyang'hanangike, uNguluve ilikutupeela uvukalo kukyanya uvwa kusila na kusila vuno navuli ndavule ilikaaja lino lijengilue na mavoko gha vaanhu. (aiōnios g166)
2 Kafin nan muna nishi, da marmari a yi mana sutura da gidanmu na sama,
ulwakuva mu iisi muno amoojo ghitu ghipumuka mu uluo tuli nu vusyukue uvukome uvwa kuluta kuvukalo vwitu uvwa kukyanya, ukuo uNguluve ilikutufywika amavili amapia.
3 don sa’ad da aka yi mana sutura, ba za a same mu tsirara ba.
tusyukilue mu ulu, kuuti mulwa kufwikua, apuo natuuva vufuula.
4 Sa’ad da muke zaune a cikin jikin nan na duniya, nishi muke domin matsuwar da muke sha, ba domin muna so mu rabu da jikinmu na wannan duniya ba ne, sai dai don so muke yi a suturta mu da na Sama, domin mai rai ya shafe mai mutuwa.
pano yu jiighe mu ma vuli agha ghano gha kyeve kya n'siki n'debe tupumuka mu mojo ghiitu mu lwa kufua mu nyinga. na kwe kuuti tulonda kufuula um'bili ughu ghuno ghufua, ulwene tulonda kufwikua um'bili ghuno naghufua, kuuti um'bili ughu ghuno ghufua ghugulubikue na ghuno naghufua.
5 Allah ne ya yi mu domin wannan, ya kuma ba mu Ruhu a matsayin abin ajiya, yana kuma tabbatar da abin da zai zo nan gaba.
uNguluve ghe juno atuling'hanisie uluo, utupeliile uMhepo ghwake neke tukagule kuuti kyang'haani fye tiliiva.
6 Saboda haka, kullum muna da tabbaci mun kuma san cewa, muddin muna a duniya cikin jikin nan, ana raba mu da Ubangiji.
jaatu tuli nu luhuviilo nambe tukagwile kuuti, pano tulu mu m'bili ughu tulipatali nu Mutwa.
7 Rayuwa bangaskiya muke, ba ta ganin ido ba.
tukukala vwimila ulwitiko, na kwe kuuti vwimila fino fivoneka mu uluo mwe tukangalika.
8 Ina cewa muna da tabbaci, za mu fi so mu rabu da jikin nan, mu kuma kasance a sama tare da Ubangiji.
kange tuvona ye kuba twale tughuleke um'bili ughu na kuluta kukukala nu Mutwa.
9 Saboda haka, niyyarmu ita ce, mu gamshe shi, ko muna a duniya cikin jikin nan, ko ba mu nan.
lino tuve muvukalo uvu, nambe natuuve muvukalo uvu, uvufumbue vwitu kukumuhovosia uMutwa.
10 Gama dole dukanmu mu bayyana a gaban kujerar shari’ar Kiristi, domin kowannenmu yă karɓi ladan aikin da ya yi a wannan jiki, ko mai kyau ne ko marar kyau.
ulwakuva usue tweni tulikwima pamaaso gha Kilisite nakuhighua nu mwene, neke nujunge ilikwupila uluhombo vwimila sino avomba mu iisi muno, siive nnofu nambe siive mbiivi.
11 To, da yake mun san ko mene tsoron Ubangiji yake, muna ƙoƙari mu rinjaye mutane. Yadda muke kuwa, yana sane a sarari ga Allah, ina kuma fata yana nan a sarari a lamirinku.
lino, ulwakuva tukaghwile kuuti lunoghiile kukumwoghopa uMutwa, tughimba kukuvavula avaanhu kuuti vamwitikaghe. uNguluve atukagwile vunono vuno tulivuo, najune nihuviila kuuti na jumue mutukagwile vunono.
12 Ba ƙoƙari muke mu yabe kanmu a gare ku ba ne, sai dai muna ba ku damar yin taƙama da mu ne, don ku sami amsar da za ku ba wa waɗanda suke taƙama da abin da ake gani ne, a maimakon abin da yake cikin zuciya.
natulonda pikughinia kange kulyumue, looli tulonda kukuvavuula kino kinoghiile kukughinia vwimila usue, kuuti muve na masio agha kuvamula vano vikughinia vwimila sino sivoneka pa maaso, vikusileka isa mu mwojo.
13 In hankalinmu a taɓe yake, ai, saboda Allah ne, in kuwa cikin hankalinmu muke, ai, saboda ku ne.
ulwakuva, nave tuvoneka tulivanyalukwale, tuli enendiiki vwimila mwa Nguluve, kange nave tuvoneka tuli nu luhala vwe vwimila umue.
14 Ƙaunar Kiristi a gare mu, ita take mallakarmu, saboda haka mun tabbata, da yake wani ya mutu saboda dukan mutane, ashe kuwa, mutuwarsu ce dukansu.
ulughano lwa Kilisite lukutulongosia usue, ulwakuva tukagwile kuuti umuunhu jumo alwafwile vwimila avaanhu vooni, mu uluo avaanhu vooni valyafwile.
15 Ya kuwa mutu ne saboda dukan mutane, domin kada waɗanda suke rayuwa kada su yi zaman ganin dama a nan gaba, sai dai su yi zaman wannan da ya mutu saboda su, aka kuma tashe shi saboda su.
UKilisite alyafwile vwimila avaanhuu vooni kuuti, avaanhu valekaghe kukukala mu vughane vwake, looli mu vughane vwa juno alyafwile na kusyuka vwimila aveene.
16 Saboda haka, daga yanzu zuwa nan gaba, ba mu ƙara ɗaukan wani mutum bisa ga ganin duniya ba. Ko da yake a dā, mun ɗauki Kiristi haka, amma yanzu mun daina yin haka.
lino kuhuma un'siki ughu, natukun'kagula umuunhu mulwa m'bili. na pano un'siki ghumonga tukan'kagwile uKilisite mulwa m'bili, neke liino natukun'kagula mu uluo.
17 Saboda haka, duk wanda yake cikin Kiristi, sabuwar halitta ce, tsohon al’amari ya shuɗe, sabon ya zo!
umuunhu ghweni juno alimwa Kilisite, ujuo avumbiike vupia, isa muvukuulu sikilile, lino uvumuunhu vwake vupia.
18 Duk wannan kuwa daga Allah ne, wanda ya sulhunta mu da kansa ta wurin Kiristi, ya kuma ba mu hidimar sulhu,
neke isi sooni sihuma kwa Nguluve juno alyansung'hile uKilisite atusambanie usue nu mwene, kange atupeliile imbombo ija kupulisia imhola ijio ija kusambana nu mwene.
19 wato, Allah ya sulhunta duniya zuwa kansa ta wurin Kiristi, ba ya lissafta zunuban mutane a kansu. Ya kuma danƙa mana saƙon sulhu.
kwekuuti kukilila uKilisite, uNguluve ikuvasambania avaanhu nu mwene, kisila kuvalilila uvuhosi vwaave. kange atupeliile imbombo ija kuvavuula avaanhu imhola ija lusambanio.
20 Saboda haka, mu jakadu ne na Kiristi, sai ka ce Allah kansa yake magana ta wurinmu. Muna roƙonku a madadin Kiristi. Ku sulhuntu da Allah.
lino, uKilisite atusung'hile kuvomba imbombo jaake, neke kukilila usue uNguluve ikuvasimilisia kusambana nu mwene. fwe nambe tukuvasuuma vwimila uKilisite kuuti: “musambane nu Nguluve!
21 Shi da bai san zunubi ba, Allah ya mai da shi kamar hadayar zunubi saboda mu, domin mu sami adalcin Allah ta wurinsa.
UNguluve alyam'bikile uKilisite unsila vuhosi, kuuva mhosi vwimila usue, kuuti pano tuuva vaanhu va Kilisite ujuo, tuvisaghe vagholofu pa maaso gha Nguluve.

< 2 Korintiyawa 5 >