< 2 Korintiyawa 5 >

1 Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios g166)
Pabha tumumanyi kuti iilu yetu ya pashilambolyo ino malinga liema, liangabhanywaga jipali nyumba jina jikopoka kwa a Nnungu jangashengwa na makono gaka mundu, shijibhe ja pitipiti. (aiōnios g166)
2 Kafin nan muna nishi, da marmari a yi mana sutura da gidanmu na sama,
Pabha mwiilu muno tunabhubhula, tulilokolila kupegwa iilu yetu ya ambi ili kunnungu.
3 don sa’ad da aka yi mana sutura, ba za a same mu tsirara ba.
Pabha tuwashwaga iilu ya kunnungu, tukabhoneka mbuti mbumu gwangali shiilu.
4 Sa’ad da muke zaune a cikin jikin nan na duniya, nishi muke domin matsuwar da muke sha, ba domin muna so mu rabu da jikinmu na wannan duniya ba ne, sai dai don so muke yi a suturta mu da na Sama, domin mai rai ya shafe mai mutuwa.
Tuli nshiilu sha pashilambolyo shino, tunabhubhula kwa topelwa, nngabha kuti tunapinga kuleka shiilu shawa shino, ikabheje tupegwe shiilu shikawa, nkupinga gumi gwa pitipiti utindiganye shiilu shetu shawa shila.
5 Allah ne ya yi mu domin wannan, ya kuma ba mu Ruhu a matsayin abin ajiya, yana kuma tabbatar da abin da zai zo nan gaba.
A Nnungu bhayene bhashikututendela yene mbindikuloi, gubhatupele Mbumu jwabho abhe ngamulo ja indu yowe ibhatubhishile.
6 Saboda haka, kullum muna da tabbaci mun kuma san cewa, muddin muna a duniya cikin jikin nan, ana raba mu da Ubangiji.
Bhai, mobha gowe tunakulupalila, numbe tumumanyi kuti tutamaga na yene iilu ino mobha gowe, tunatalikangana na Bhakulungwa.
7 Rayuwa bangaskiya muke, ba ta ganin ido ba.
Pabha tunatama kwa ngulupai na nngabha kwa lola.
8 Ina cewa muna da tabbaci, za mu fi so mu rabu da jikin nan, mu kuma kasance a sama tare da Ubangiji.
Elo, uwe twiishimilishe numbe tunabhona mbaya kushileka shiilu shino, nitama na Bhakulungwa.
9 Saboda haka, niyyarmu ita ce, mu gamshe shi, ko muna a duniya cikin jikin nan, ko ba mu nan.
Kwa nneyo shindu sha mmbone kupunda yowe, ni kutenda ibhapinga a Nnungu, tubhaga nshiilu sha pa shilambolyo, eu tubhaga nshiilu sha kweneko.
10 Gama dole dukanmu mu bayyana a gaban kujerar shari’ar Kiristi, domin kowannenmu yă karɓi ladan aikin da ya yi a wannan jiki, ko mai kyau ne ko marar kyau.
Tubhowe tunapinjikwa kujima pa shitengu sha ukumu sha a Kilishitu, nkupinga kila mundu aposhele malinga shatendaga mobha ga gumi gwakwe, gabhe ga uguja eu gangali ga mmbone.
11 To, da yake mun san ko mene tsoron Ubangiji yake, muna ƙoƙari mu rinjaye mutane. Yadda muke kuwa, yana sane a sarari ga Allah, ina kuma fata yana nan a sarari a lamirinku.
Bhai, tumumanyi kuti inapinjikwa kwaajogopa Bhakulungwa, penepo tunakwaakwiyanga bhandunji, ikabheje a Nnungu bhajimanyi mitima jetu na nne ngunakulupalila kuti na mmanganyanji ntumanyinji ukoto.
12 Ba ƙoƙari muke mu yabe kanmu a gare ku ba ne, sai dai muna ba ku damar yin taƙama da mu ne, don ku sami amsar da za ku ba wa waɗanda suke taƙama da abin da ake gani ne, a maimakon abin da yake cikin zuciya.
Pabha tukakwiiniya kungwenunji, ikabhe tunakumpanganga ligongo lya kwiiniya, nkupinga nkolanje sha kwajangulanga bhakwiiniyanga ga ibhakwibhonanga, kupunda ili mmitima jabhonji.
13 In hankalinmu a taɓe yake, ai, saboda Allah ne, in kuwa cikin hankalinmu muke, ai, saboda ku ne.
Ibhaga tuubhoneka tukwete shalubha, genego ni kwa ligongo lya kwaanonyeya a Nnungu, eu ibhaga tukwete lunda genego ni kwa ligongo lyenunji.
14 Ƙaunar Kiristi a gare mu, ita take mallakarmu, saboda haka mun tabbata, da yake wani ya mutu saboda dukan mutane, ashe kuwa, mutuwarsu ce dukansu.
Pabha kupinga kwabho a Kilishitu kunakutulongoya uwe tukulupalile kuti, mundu jumo ashinkuwa kwa ligongo lya bhowe, bhai bhowe bhawilenje pamo na jwenejo.
15 Ya kuwa mutu ne saboda dukan mutane, domin kada waɗanda suke rayuwa kada su yi zaman ganin dama a nan gaba, sai dai su yi zaman wannan da ya mutu saboda su, aka kuma tashe shi saboda su.
Bhashinkuwa kwa ligongo lya bhowe, nkupinga bhabhakotonji bhanaikulupalilanje ashaayenenji, ikabheje kwa bhene bhawile na yuywa kwa ligongo lyabhonji.
16 Saboda haka, daga yanzu zuwa nan gaba, ba mu ƙara ɗaukan wani mutum bisa ga ganin duniya ba. Ko da yake a dā, mun ɗauki Kiristi haka, amma yanzu mun daina yin haka.
Bhai, tandubhila nnaino, tukakunnola mundu kwa lunda lwa shigundu. Nkali uwe twaabhweni a Kilishitu shigundu, ikabheje nnaino tukakwaabhona shana nneyo.
17 Saboda haka, duk wanda yake cikin Kiristi, sabuwar halitta ce, tsohon al’amari ya shuɗe, sabon ya zo!
Bhai ibhaga mundu alundanaga na a Kilishitu anabha mundu jwa ambi, ga bhukala gapitile nnaino gaishe ga ambi.
18 Duk wannan kuwa daga Allah ne, wanda ya sulhunta mu da kansa ta wurin Kiristi, ya kuma ba mu hidimar sulhu,
Yowe kuikopoka kwa a Nnungu, bhatupatanishe uwe na bhenebho kwa shiwo sha a Kilishitu, gubhatupele liengo lya kwaapatanishanga bhananji na a Nnungu.
19 wato, Allah ya sulhunta duniya zuwa kansa ta wurin Kiristi, ba ya lissafta zunuban mutane a kansu. Ya kuma danƙa mana saƙon sulhu.
Ntenga gwetu ni kuti, a Nnungu bhashinkwiipatanisha na bhandunji bha shilambolyo kwa shiwo sha a Yeshu, gwangali kuitolelela ilebho ya bhandunji, gubhatupele liengo lya kwaapatanishanga bhandunji na bhenebho.
20 Saboda haka, mu jakadu ne na Kiristi, sai ka ce Allah kansa yake magana ta wurinmu. Muna roƙonku a madadin Kiristi. Ku sulhuntu da Allah.
Kwa nneyo, uwe tubhantenga bha a Kilishitu. Na a Nnungu bhayene bhanakunshemanga mmanganyanji kupitila uwe. Kwa nneyo, tunakunnjuganga kwa lina lya a Yeshu mpatananje na a Nnungu.
21 Shi da bai san zunubi ba, Allah ya mai da shi kamar hadayar zunubi saboda mu, domin mu sami adalcin Allah ta wurinsa.
A Kilishitu bhakakweteje ilebho, ikabheje a Nnungu gubhaatendile bhaijigale ilebho yetu, nkupinga uwe nkulundana na a Kilishitu tukole aki kwa a Nnungu.

< 2 Korintiyawa 5 >