< 2 Korintiyawa 5 >
1 Yanzu mun san cewa in an hallaka tentin duniyan nan da muke ciki, muna da wani gini daga Allah, madawwamin gida a sama, wanda ba da hannuwan mutum ne suka gina shi ba. (aiōnios )
Kulengile kene anga umuula nuaunkumbigulu nekikie mung'wanso wibipa, kukete ito kupuma kung'wi Tunda. Inge ito neshalenonigwe kumekono akiuntu, inge ito lakale, umonulinde. (aiōnios )
2 Kafin nan muna nishi, da marmari a yi mana sutura da gidanmu na sama,
Kunsoko mito ele kilwale, kezaa kukete nsula kuimbwa nulikalo litu kilunde.
3 don sa’ad da aka yi mana sutura, ba za a same mu tsirara ba.
Kezaa kukete nsula kunsoko kuele kunsoko akutugala singa kuigela kutula kekefue.
4 Sa’ad da muke zaune a cikin jikin nan na duniya, nishi muke domin matsuwar da muke sha, ba domin muna so mu rabu da jikinmu na wannan duniya ba ne, sai dai don so muke yi a suturta mu da na Sama, domin mai rai ya shafe mai mutuwa.
Kutai lukulu itungo nekukole mito ele, kealwae kulemeigwa. Shakutakile kulugulwe. Kuleka gwa ite kuloilwe kutugalwa, nsoko kena eke nekekule kehume kumilwa nuupanga.
5 Allah ne ya yi mu domin wannan, ya kuma ba mu Ruhu a matsayin abin ajiya, yana kuma tabbatar da abin da zai zo nan gaba.
Uyu naeukunoneeye usese kukentu eke inge Itunda, naeukupee usese inkolo anga kilingasiilyo haikinejipembilye.
6 Saboda haka, kullum muna da tabbaci mun kuma san cewa, muddin muna a duniya cikin jikin nan, ana raba mu da Ubangiji.
Kuite gwa mutule nuugimya mahiku ehi. Mutule miho (mogoze) kena imatungo nekukole mito ekemuili, kukole kuli nu Mukulu.
7 Rayuwa bangaskiya muke, ba ta ganin ido ba.
Kunsoko kuugendei keuhueli, singa kuakuona. Kuite kukete ugimya.
8 Ina cewa muna da tabbaci, za mu fi so mu rabu da jikin nan, mu kuma kasance a sama tare da Ubangiji.
Inge iza kutule kuli kumuili mito palung'wi nu Mukulu.
9 Saboda haka, niyyarmu ita ce, mu gamshe shi, ko muna a duniya cikin jikin nan, ko ba mu nan.
Kuite kuituma kutula isego litu, anga ezekukole kito angwi kuli, kumuloelye nuanso.
10 Gama dole dukanmu mu bayyana a gaban kujerar shari’ar Kiristi, domin kowannenmu yă karɓi ladan aikin da ya yi a wannan jiki, ko mai kyau ne ko marar kyau.
Kunsoko kusija keehi kuuona ntongeela itunda la ulamuli nelang'wa Kilisto, nsoko kena kela ung'we wao wahume kusengilya eki nekegombekile kumakani nazatendekile kumuili, angeze kuuza ang'wi kuubi.
11 To, da yake mun san ko mene tsoron Ubangiji yake, muna ƙoƙari mu rinjaye mutane. Yadda muke kuwa, yana sane a sarari ga Allah, ina kuma fata yana nan a sarari a lamirinku.
Kuite, kuulenga uwoa nua Mukulu, kuaaluta eantu, uu nekile, yegeelekile ng'walyi ni Tunda. Nihuie kena malengagwa mumasigo anyu.
12 Ba ƙoƙari muke mu yabe kanmu a gare ku ba ne, sai dai muna ba ku damar yin taƙama da mu ne, don ku sami amsar da za ku ba wa waɗanda suke taƙama da abin da ake gani ne, a maimakon abin da yake cikin zuciya.
Shakugema kumupepeelya unye hange kuugoza usese angwi kiatai. Kuleka gwa ite, kuumupa unyenye nsoko akitogola kunsoko ilu, nsoko kena kuhume kutula nukususha kuawa neakilogola kukiila wigeeli kuite singa ike nekekole munkolo mukali.
13 In hankalinmu a taɓe yake, ai, saboda Allah ne, in kuwa cikin hankalinmu muke, ai, saboda ku ne.
Kunsoko angeze kapulwa numahala, inge kunsoko ang'wi Tunda. Hange anga kupuma mumahala itu napikiie, kunsoko anyu.
14 Ƙaunar Kiristi a gare mu, ita take mallakarmu, saboda haka mun tabbata, da yake wani ya mutu saboda dukan mutane, ashe kuwa, mutuwarsu ce dukansu.
Kunsoko ulowa nuang'wa Kilisto ukuulula, kunsoko kuhuieela: kena muntu ung'wi aukule kunsoko aantu ehi, nukuuu ehi akule.
15 Ya kuwa mutu ne saboda dukan mutane, domin kada waɗanda suke rayuwa kada su yi zaman ganin dama a nan gaba, sai dai su yi zaman wannan da ya mutu saboda su, aka kuma tashe shi saboda su.
Nu Kilisto aeukule kunsoko aantu ehi, nsoko kenaawa neikie aleke kikie hange kunsoko aoenso. Kuleka ite kusinja ikie kunsoko akwe huuyu naukule hange wikaiulwa.
16 Saboda haka, daga yanzu zuwa nan gaba, ba mu ƙara ɗaukan wani mutum bisa ga ganin duniya ba. Ko da yake a dā, mun ɗauki Kiristi haka, amma yanzu mun daina yin haka.
Kunso eye, kanziilya itungo leli nukulongoleka shakunilamula umuntu anga uugeeli wakwe nua keuntu, alezeapo pang'wandyo aekumugozile u Kilisto kuugozi wuwu. Kuite itungo ele shakumulamila wehi kundogoilyo eye hange.
17 Saboda haka, duk wanda yake cikin Kiristi, sabuwar halitta ce, tsohon al’amari ya shuɗe, sabon ya zo!
Kuite angeze muntu wehi ukole mukati ang'wa Kilisto, nuanso keumbe kepya. Imakani nakali akeile. Goza aina mapya.
18 Duk wannan kuwa daga Allah ne, wanda ya sulhunta mu da kansa ta wurin Kiristi, ya kuma ba mu hidimar sulhu,
Imaintu aya ehi apumile kung'wi Tunda. Aeukuhungila usese kung'waakwe ung'wenso kukeela uKilisto, hange wakupeza witumi nuakuhunga.
19 wato, Allah ya sulhunta duniya zuwa kansa ta wurin Kiristi, ba ya lissafta zunuban mutane a kansu. Ya kuma danƙa mana saƙon sulhu.
Ite ukulunga, mung'wa Kilisto, Itunda ukuuhunga uunkumbigulu wakwe ung'wenso, singa kualya ulutumo lao mung'waao. Uhumile kitaitu ulukani lautungi.
20 Saboda haka, mu jakadu ne na Kiristi, sai ka ce Allah kansa yake magana ta wurinmu. Muna roƙonku a madadin Kiristi. Ku sulhuntu da Allah.
Kuite kusaguwe anga keemeli ang'wa Kilisto, anga kina Itunda aukituma ulongoleki kukiila sese. Kumupepeelya unyenye kunsoko ang'wa Kilisto: mulanulwe kung'wi Tunda!
21 Shi da bai san zunubi ba, Allah ya mai da shi kamar hadayar zunubi saboda mu, domin mu sami adalcin Allah ta wurinsa.
Aeuutendile u Kilisto kutula isongeelyo lamilandu itu. Nuanso ng'wenso shaae witumile imilandu. Aewitunule ite nsoko kukume kutula tai ang'wi Tunda kukeela ng'wenso.