< 2 Korintiyawa 3 >
1 Yabon kanmu ne kuma muka fara yi? Ko kuwa muna bukatar wasiƙun yabo ne zuwa gare ku, ko daga gare ku, kamar yadda waɗansu suke yi?
Mbe, echamba okwikumaga abhene lindi? chitakwenda jinyalubha ejokumwenda okusoka kwimwe ya bhanu, mbe echenda?
2 Ai, ku kanku ku ne wasiƙarmu, wadda aka rubuta a zukatanku, domin kowa yă santa, yă kuma karanta ta.
Emwe abhene ni inyalubha eswe inu yandikilwe mu mwoyo jeswe, inuimenyelwe no kusomwa na bhanu bhona.
3 Kun nuna cewa ku wasiƙa ce daga Kiristi, sakamakon hidimarmu, ba wadda aka rubuta da inki ba, sai dai da Ruhun Allah mai rai. Ba kuma a kan allunan dutse ba, sai dai a kan allunan zukatan mutane.
No mwelesha ati emwe ni nyalubha okusoka ku Kristo, inu isosibwe neswe. Inuyandikilwe atali kwo bwino nawe kwo Mwoyo gwa Nyamuanga unu ali muanga. Itandikilwe ingulu ya mabhao ga mabhui, nawe ingulu ya mabhao ge mitima ja bhana munu.
4 Amincewa kamar wannan shi ne namu ta wurin Kiristi a gaban Allah.
Niko kutyo echiikanya ku Nyamuanga okulabhila ku Kristo. Chitakwiikanya abhene chonachona okusoka kweswe.
5 Ba mu da wani abin da za mu nuna cewa da iyawarmu ne muke aikin nan. Iyawarmu daga wurin Allah ne.
Okwiikanya kweswe okusoka ku Nyamuanga.
6 Shi ya sa muka gwaninta a matsayinmu na masu hidimar sabon alkawari ba ta rubutacciyar Dokar ba, amma ta Ruhu; don Dokar, kisa take yi, Ruhu kuwa yana ba da rai.
Ni Nyamuanga unu achikolele kubha bhakosi bha indagano inyaya. Inu ni ndagano itali nyalubha nawe ni ya Mwoyo. Kwo kubha inyalubha eita, nawe omwoyo oguleta obhuanga.
7 To, in hidimar da ta kawo mutuwa, wadda an rubuta a kan allon dutse, ta zo da ɗaukaka har Isra’ilawa suka kāsa duban fuskar Musa saboda tsananin haskenta, ko da yake mai shuɗewa ce,
Woli omulimu gwo kufwa gwaliga kusong'owe ingulu ya mabhui yejile kwa likusho ati abhanu bha Israeli bhatalolele kubwambilo obhusu bwa Musa. Inu ni kwo kubha likusho lyo bhusu bwae, likusho linu lyaliga elyo kuwao.
8 ashe, hidimar Ruhu ba za tă fi wannan ɗaukaka ba?
Mbe, emilimu jo mwoyo itakubha na likusho?
9 In hidimar da take jawo wa mutane hukunci tana da ɗaukaka haka, to, lalle, hidimar da take kawo adalci za tă fi ta ɗaukaka nesa!
Kwo kubha okulamula kwaliga na likusho, ni lwakalinga nisakila muno kwa likusho!
10 Gama abin da dā take da ɗaukaka, ba ta da ɗaukaka a yanzu, in aka kwatantata da mafificiyar ɗaukaka ta yanzu.
Ni chimali ati, chiliya echochakolelwe likusho kwamba chitana likusho lindi lisima linu, kwo kubha likusho eliyongesha.
11 In kuma aba mai shuɗewa ta zo da ɗaukaka, ashe, abin da yake dawwammame, lalle ne yă kasance da ɗaukakar da ta fi haka nesa!
Kwo kubha chiliya chinu chaliga nichilabha chaliga na likusho, chiliya chinu ni cho kusakila echibha na likusho!
12 Da yake muna da bege irin wannan, to, muna da ƙarfin zuciya sosai ke nan.
Kwo kubha chili no bwiikanyo eyo, chili no bwiikanyo muno.
13 Mu ba kamar Musa ba ne, wanda ya rufe fuskarsa da lulluɓi, don kada Isra’ilawa su ga ƙarewar ɗaukakan nan mai shuɗewa.
Obhusoka lya Musa atulileo ingulu yo bhusu base, koleleki abhanu bha Israeli bhatatula okulola kubwambilo na kubhutelo kwa likusho linu elibhula.
14 Amma aka sa hankulansu suka dushe, gama har yă zuwa yau akwai lulluɓin nan a duk sa’ad da ake karatun tsohon alkawari. Ba a kawar da shi ba, sai a cikin Kiristi ne kaɗai ake kawar da shi.
Nawe amenge gebwe galiga gegawe. Nolwo olusiku lunu olusigala ingulu yo kusomwa indagano ya kala. Ichali kutulwa abwelu, kwo kubha Kristo umwila kasosibwao kula.
15 Har yă zuwa yau, duk sa’ad da ake karatun littattafan Musa, lulluɓin nan yakan rufe zukatansu.
Nawe nolwo lelo, omwanya gwona gwona Musa kasomwao, kayanja ingulu ye mitima jebwe.
16 Amma duk sa’ad da wani ya juyo ga Ubangiji, akan kawar da lulluɓin.
Nawe omunu awo kageuka ku Lata bhugenyi, echisosibwao.
17 Ubangiji fa, shi ne Ruhu, kuma duk inda Ruhun Ubangiji yake, a nan’yanci yake.
Woli Lata bhugenyi ni Mwoyo. anu kabha Mwoyo wa Lata bhugenyi, nuwo obhufule.
18 Mu da ba mu da lulluɓi a fuskokinmu duk muna nuna ɗaukakar Ubangiji, ana sauya mu mu ɗauki kamanninsa cikin ɗaukaka mai hauhawa. Ubangiji wanda yake ruhu kuwa shi ne mai zartar da haka.
Woli eswe bhona, amwi no bhusu bhutaswikiwe, obhulola likusho lya Lata bhugenyi echiingisibwa munda yo kulolya guli guli kwa likusho okusoka mu likusho okugenda andi, kutyo okusoka ku Lata bhugenyi, unu ni Mwoyo.