< 2 Korintiyawa 3 >

1 Yabon kanmu ne kuma muka fara yi? Ko kuwa muna bukatar wasiƙun yabo ne zuwa gare ku, ko daga gare ku, kamar yadda waɗansu suke yi?
Ki soma yabo tutubu? kinasun nha funfun tingba niyio ko ye niyina, idin barin ana naki na?
2 Ai, ku kanku ku ne wasiƙarmu, wadda aka rubuta a zukatanku, domin kowa yă santa, yă kuma karanta ta.
Bi yin tunbi bin funfun whu nha ta gbabi wha ba nhan ne me surnbu, wha idi ba ton whawhu da blan.
3 Kun nuna cewa ku wasiƙa ce daga Kiristi, sakamakon hidimarmu, ba wadda aka rubuta da inki ba, sai dai da Ruhun Allah mai rai. Ba kuma a kan allunan dutse ba, sai dai a kan allunan zukatan mutane.
Kin tsro tunbu ki hei funfu nha wha a nha Almasihu, wha kin isor. Ana bibin ki nha na amma a Ruhu Rji whu vre ne tun alluna tinta ba nha ba, amma nitun alluna sur di
4 Amincewa kamar wannan shi ne namu ta wurin Kiristi a gaban Allah.
Un wha yi hei ni gabagadi wha ki hei niv nime Rji nita kho Almasihu.
5 Ba mu da wani abin da za mu nuna cewa da iyawarmu ne muke aikin nan. Iyawarmu daga wurin Allah ne.
Kina nha ni gulanita tunbu wha ki yin takamar ni kpe wha nha nitaba nha naki gwanita ba hei ni wo Rji.
6 Shi ya sa muka gwaninta a matsayinmu na masu hidimar sabon alkawari ba ta rubutacciyar Dokar ba, amma ta Ruhu; don Dokar, kisa take yi, Ruhu kuwa yana ba da rai.
Rji bata bi to tigran a yo yu, in yo yu ni whua a hei n whu ruhu in nha ni whu ruhu uvre a neta.
7 To, in hidimar da ta kawo mutuwa, wadda an rubuta a kan allon dutse, ta zo da ɗaukaka har Isra’ilawa suka kāsa duban fuskar Musa saboda tsananin haskenta, ko da yake mai shuɗewa ce,
Hidima wha haifar ni kyu a he nha nitun tita wha a ye ne irin daukaka emre tsraila ba na ya to shishi Musa na ni wha yi don daukaka wha a hei ne shishi ma whu sutu.
8 ashe, hidimar Ruhu ba za tă fi wannan ɗaukaka ba?
Na misalin girma daukaka hidimar ruhu niti?
9 In hidimar da take jawo wa mutane hukunci tana da ɗaukaka haka, to, lalle, hidimar da take kawo adalci za tă fi ta ɗaukaka nesa!
Yah da hidimar kayarwa ani daukaka, misalin yalwata daukaka ni hidimar didi aniti.
10 Gama abin da dā take da ɗaukaka, ba ta da ɗaukaka a yanzu, in aka kwatantata da mafificiyar ɗaukaka ta yanzu.
Na tamre in kpe ba ta un eki ba daukaka un ana hei ni brun daukaka a wanna fanni don bibin daukaka ta zarchi whu.
11 In kuma aba mai shuɗewa ta zo da ɗaukaka, ashe, abin da yake dawwammame, lalle ne yă kasance da ɗaukakar da ta fi haka nesa!
Wha ba ka sutun a hei ni daukaka misali daukaka un kpe a hei dindindi ki kpa.
12 Da yake muna da bege irin wannan, to, muna da ƙarfin zuciya sosai ke nan.
Dashike ki hei ni tonba, kin hei ni gabagadi zizin.
13 Mu ba kamar Musa ba ne, wanda ya rufe fuskarsa da lulluɓi, don kada Isra’ilawa su ga ƙarewar ɗaukakan nan mai shuɗewa.
Kina hei na Musa na wha ki yo Ephilima nikha shi shima, na Emre Israila ba na ya yah clen daukaka whu sutun nitsande.
14 Amma aka sa hankulansu suka dushe, gama har yă zuwa yau akwai lulluɓin nan a duk sa’ad da ake karatun tsohon alkawari. Ba a kawar da shi ba, sai a cikin Kiristi ne kaɗai ake kawar da shi.
To tamreba a hei na khaka ye luwa Ephlina hei sa'anda ki blan nha whu tsoho yoyu. Bana buwna a hei ne me Almasihu kaida ba kawar ni un.
15 Har yă zuwa yau, duk sa’ad da ake karatun littattafan Musa, lulluɓin nan yakan rufe zukatansu.
Har luwa ko to rime ba blan Littafin Musa akwai Ephlin.
16 Amma duk sa’ad da wani ya juyo ga Ubangiji, akan kawar da lulluɓin.
Ama u nji kpa Almasihu ba kawu cuwo.
17 Ubangiji fa, shi ne Ruhu, kuma duk inda Ruhun Ubangiji yake, a nan’yanci yake.
Ton Bachi a ruhu. bubu ruhu bacibu hei akwai yanci.
18 Mu da ba mu da lulluɓi a fuskokinmu duk muna nuna ɗaukakar Ubangiji, ana sauya mu mu ɗauki kamanninsa cikin ɗaukaka mai hauhawa. Ubangiji wanda yake ruhu kuwa shi ne mai zartar da haka.
Kita ziza ni shishi wha na hei ni Emphlina ki ton daukaka Baci. ki to kbasar ye neme wanna daukaka, daga bubu baza wu daukaka ye bubu baza na a hei tibu, wha whu yin a ruhu

< 2 Korintiyawa 3 >