< 2 Korintiyawa 3 >

1 Yabon kanmu ne kuma muka fara yi? Ko kuwa muna bukatar wasiƙun yabo ne zuwa gare ku, ko daga gare ku, kamar yadda waɗansu suke yi?
Ando aani notooko údo tuuwwonoowa? Himo ik ikuwots bok'aliruwok'o itsh wee itoke noon tep'osh guut'etso noosh geyiyifek'úna?
2 Ai, ku kanku ku ne wasiƙarmu, wadda aka rubuta a zukatanku, domin kowa yă santa, yă kuma karanta ta.
Ash jamo b́ dantswotsnat b́ nababirwotsn nonibots guut'ts dabdabewwots itne.
3 Kun nuna cewa ku wasiƙa ce daga Kiristi, sakamakon hidimarmu, ba wadda aka rubuta da inki ba, sai dai da Ruhun Allah mai rai. Ba kuma a kan allunan dutse ba, sai dai a kan allunan zukatan mutane.
It no finon daatsets Krstos dabdabewotsi it wottsok'o daneke, woshanuwere b́ guut'e beyat beyiru Ik' shayirona bako k'elemiyonaliye, manuwere ash nibatsa bako gashets shúts tabtabats gut'ekaliye.
4 Amincewa kamar wannan shi ne namu ta wurin Kiristi a gaban Allah.
Hanowere no etir Krstos weeron Ik'atse nodetsts imnetiyoshe.
5 Ba mu da wani abin da za mu nuna cewa da iyawarmu ne muke aikin nan. Iyawarmu daga wurin Allah ne.
Ik keewonwor nowooke b́wottsok'o gawosh flratsone, manwere eegoshe nonotokon bodknoonaliye, ernmó noon bodtswotsi woshtso Ik'oniye.
6 Shi ya sa muka gwaninta a matsayinmu na masu hidimar sabon alkawari ba ta rubutacciyar Dokar ba, amma ta Ruhu; don Dokar, kisa take yi, Ruhu kuwa yana ba da rai.
Handr taarosh finirwotsi nowotitwok'o noon falitso bíne, hanuwere fidelon guut'ets nemon b́woteraniyere S'ayin shayiri tep'one, fidelon guut'ets nemo ud'itkee, S'ayin shayironmó kash imetke.
7 To, in hidimar da ta kawo mutuwa, wadda an rubuta a kan allon dutse, ta zo da ɗaukaka har Isra’ilawa suka kāsa duban fuskar Musa saboda tsananin haskenta, ko da yake mai shuɗewa ce,
Nemo fideliyon gashdek't guut'e shúts tabtabatse b́ teshi, nemo imeyori shááno k'aawe'efe bíamiri wotiyaloru Israe'el ashuwots Muse shiitso t'iwints de s'iilo falatsno boteshi, eshe k'ir dowet nemo hank'o mangon b́ be'eyal
8 ashe, hidimar Ruhu ba za tă fi wannan ɗaukaka ba?
bére, S'ayin Shayiri weeron daatset fino bog mango deetsalkeya?
9 In hidimar da take jawo wa mutane hukunci tana da ɗaukaka haka, to, lalle, hidimar da take kawo adalci za tă fi ta ɗaukaka nesa!
Ashuwotsats morr doots fino hank'o mango b́ detsiyakon ashuwots bín kááw bowotit fino aawuk'oneya bog mango b́ t'ut'eti?
10 Gama abin da dā take da ɗaukaka, ba ta da ɗaukaka a yanzu, in aka kwatantata da mafificiyar ɗaukaka ta yanzu.
Ilts mango ayidek't bog b́wottsatse tuutson beshts mango eegoru b́ berawok'o tawetwe.
11 In kuma aba mai shuɗewa ta zo da ɗaukaka, ashe, abin da yake dawwammame, lalle ne yă kasance da ɗaukakar da ta fi haka nesa!
Ili t'afitwonworu hank'o mango b́ detsiyakon, dúre dúrosh kúp'ar beet keewonmó aawuk'oneya bog mango b t'ut'eti!
12 Da yake muna da bege irin wannan, to, muna da ƙarfin zuciya sosai ke nan.
Hank'o jangetso nodetstsosh ááwu shúk'on keewitwone.
13 Mu ba kamar Musa ba ne, wanda ya rufe fuskarsa da lulluɓi, don kada Isra’ilawa su ga ƙarewar ɗaukakan nan mai shuɗewa.
Muse múk'efere amiru b́ shiits golo b́ t'affetsosh Israe'el ashuwots bo be'awok'o b́ shiitso b́ ipefoni b́ teshi, nooyere Musek'o noonaliye.
14 Amma aka sa hankulansu suka dushe, gama har yă zuwa yau akwai lulluɓin nan a duk sa’ad da ake karatun tsohon alkawari. Ba a kawar da shi ba, sai a cikin Kiristi ne kaɗai ake kawar da shi.
Bo nibo arikon dúnguwtsere, andish b́ borfetso nat taari mas'aafo bo nababor bonibo manoori ipetsmann ipetsok'one b́fa'oni. Ipman ipalon b́wotit Krstos s'uzn b́ wottsotsne.
15 Har yă zuwa yau, duk sa’ad da ake karatun littattafan Musa, lulluɓin nan yakan rufe zukatansu.
Hambetsish b́ borfetsosh nemi mas'fo nababeyi taawo bonibo ipeyirumann ipeke.
16 Amma duk sa’ad da wani ya juyo ga Ubangiji, akan kawar da lulluɓin.
Ernmó asho doonzo maants bíaanor «Ipeyiruman k'ayb́tuwiti.»
17 Ubangiji fa, shi ne Ruhu, kuma duk inda Ruhun Ubangiji yake, a nan’yanci yake.
Doonzo shayire, doonzo shiyiri beyokonowere s'ayin kesho fa'ee.
18 Mu da ba mu da lulluɓi a fuskokinmu duk muna nuna ɗaukakar Ubangiji, ana sauya mu mu ɗauki kamanninsa cikin ɗaukaka mai hauhawa. Ubangiji wanda yake ruhu kuwa shi ne mai zartar da haka.
Noo noúnets iperaw shiits wotar doonzo mango mestawtotse bek'eyirwok'o bek'irwone, Shayir wottso doonzo aro aroosh mangoniyere mango maants wonetuwone.

< 2 Korintiyawa 3 >