< 2 Korintiyawa 2 >
1 Saboda haka na yanke shawara ba zan sāke kawo muku ziyara ta ɓacin rai ba.
Te dongah nangmih taengah kothaenah la koep lo pawt ham ka ko ka taam coeng.
2 Gama in na sa ku baƙin ciki, wa ya rage yă faranta mini zuciya, in ba ku waɗanda na sa baƙin cikin ba?
Kai loh nangmih te kang kothet sak cakhaw kamah loh kan kothet sak rhoek pawt atah u long kai n'uum?
3 Na rubuta yadda na yi ne saboda sa’ad da na iso kada waɗanda ya kamata su faranta mini rai, su sa ni baƙin ciki. Na amince da ku duka a kan farin cikina naku ne ku duka.
Ka pawk vaengah kothaenah ka khueh pawt ham ni hekah he ka daek. Amih kaha omngaih ham ni ka kuek. Nangmih boeih kah omngaihnah te kai kah omngaihnah ni tila nangmih boeih te kan ngaitang thil coeng.
4 Gama na rubuta muku ne cikin baƙin ciki mai yawa da ɓacin zuciya har ma da hawaye mai yawa, ba don in sa ku baƙin ciki ba ne, a’a, sai dai domin in nuna muku zurfin ƙaunar da nake yi muku.
Phacip phabaem neh thinko ngaisaknah boeih lamloh mikphi puem neh nangmih ham kan daek te, nangmih te kothet sak ham pawt tih lungnah muep ka khueh te na ming uh van ham ni.
5 In wani ya jawo baƙin ciki, ba ni kaɗai ya jawo wa ba, amma a wani fanni, sai in ce dukanku ne ya jawo wa, ba na faɗa haka don in matsa muku lamba ba ne.
Tahae ah khat khat loh n'kothet sak cakhaw kai n'kothet sak moenih. Tedae cungvang ah pataeng nangmih boeih te kan thinrhih sak moenih.
6 Irin wannan mutum, horon da yawancin mutane suka yi masa ya isa haka.
Hlanga yet kah toelnah he amih taengah cung mai coeng.
7 Yanzu fa, a maimako, gara ku yafe masa, ku kuma ta’azantar da shi, don kada baƙin ciki mai yawa yă sha kansa.
Te dongah nangmih loh khodawkngai neh a khuplat la lat hloep uh mai. Amih tah kothaenah muep dolh mai boel saeh.
8 Saboda haka, ina roƙonku, ku sāke nuna masa ƙaunarku.
Te dongah tebang hlang taengah lungnah cak sak ham nangmih kan hloep.
9 Abin da ya sa na rubuta muku shi ne don in ga ko za ku jimre da gwajin nan, kuna kuma yin biyayya ta kowace hanya.
Cungkuem dongah olngai la na om uh nim tila nangmih kah khinngainah te ming ham ni he khaw ka daek.
10 In kuka gafarta wa wani, ni ma na gafarta masa. Abin da na gafarta kuwa, in har ma da abin gafartawa, saboda ku ne na gafarta masa, albarkacin Kiristi,
Amih khat khat na rhen bangla ka rhen van. Kai loh khodawk ka ngai te tah nangmih ham ni mebang hlang khaw Khrih mikhmuh ah khodawk ka ngai.
11 don kada Shaiɗan yă rinjaye mu. Da yake muna sane da dabarunsa.
Te daengah ni Satan rhangneh n'omtoem uh pawt eh. Anih kah poeknah soah mangvawt boel sih.
12 To, sa’ad da na tafi Toruwas don in yi wa’azin bisharar Kiristi, ko da yake na tarar cewa Ubangiji ya buɗe mini ƙofa,
Khrih kah olthangthen ham Troas la ka pawk. Te vaengah Boeipa loh kai ham thohka a ong.
13 duk da haka, ban sami salama a zuciyata ba domin ban sami ɗan’uwana Titus a can ba. Sai na yi bankwana da su na wuce zuwa Makidoniya.
Ka mana Titu ka hmuh pawt dongah ka mueihla hilhoemnah om pawh. Tedae amih te ka phih tih Makedonia la ka cet.
14 Amma godiya ga Allah, wanda kullum yake bi da mu da nasara cikin Kiristi, kuma ta wurinmu, yana baza ƙanshin nan na sanin Kiristi a ko’ina.
Tedae Khrih ah mamih khophoeng aka pha sak taitu tih, mamih ah amah mingnah a bova la hmuen takuem ah aka ul sak Pathen te lungvatnah sih.
15 Don kuwa, a wurin Allah mu ƙanshin Kiristi ne cikin waɗanda ake ceto, da kuma waɗanda suke hanyar hallaka.
A khang rhoek lakli neh aka poci rhoek lakli ah khaw Pathen taeng lamloh Khrih kah botui la n'om uh.
16 Ga wani, mu warin mutuwa ne, amma ga wani kuwa, mu ƙanshin rai ne. Wa ya isa yă yi irin wannan aikin?
Amih te dueknah taengah dueknah kah a hoipai la bet, khat rhoek tah hingnah taengah hingnah kah a hoipai la om uh. Te dongah he neh ulae aka ting eh.
17 Ba ma tallar maganar Allah don riba yadda waɗansu mutane da yawa suke yi. A maimakon haka, muna magana cikin Kiristi a gaban Allah da gaskiya, kamar mutanen da aka aika daga Allah.
Pathen kah olka aka yoi la muep ka om uh moenih. Tedae Pathen taeng lamkah vanbangla, cimcaihnah neh Khrih khuiah ni Pathen hmaiah ka thui uh.